Sashe 36
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsalle ta buga tare da rungume shi cike da farin ciki shima 'din sai ya rungume ta ka'dan dan hankalin sa na kan yaron da ya aika.
Yana sakin ta kuwa Mu'een ya dawo da goran ruwan Swan mai sanyi a hannun sa, shi Taheer bai sake bi ta kan farin cikin da Aishatu keyi ba yayin da itan kuwa take jin tamkar ta zuba ruwa a 'kasa tasha, ruwan ya kar6a ya bu'de gami da 'daga kai bai sau'ke ba sai da ya kwankwa'de gaba 'daya.
_Alhamdulillah_ ya sake maimaitawa gami da kallon ta yace " kinga ikon Allah ko? ai dama na gaya miki, ba'a dogaro da Allah aga failure, yanzu ya kika gani?".
Murmushi tayi tare da sake tahowa ta rungume shi cikin tsananin farin ciki, cuz she is totally speechless, Mu'een ya janyo ya ha'de su duka ya rungume su shima 'din yana farin cikin sosai.
A kunne ya ra'da mata" bakya jiko...didn't i tell u not to hug me in front of him?"
" Sorry...." tace a hankali itama.
Sannan sai tayi saurin samin shi gani da fa'din "amma Alhaji ya kukayi da Manager gurin warware case 'din? Baiji kunyar ka Ba da ya ganka? "
" Ai ban ma ganshi ba ni.... Sa'ko ne ya iso ni kawai"
"Hmm" tace gani da sakin tsaki.
Kallon ta yayi gami da tambayar abinda ya faru sai tace " ya kamata ya ji Mari Allah ko sau ' daya ne".
Sai yace " Ba damuwa ba kenan Aisha.... ai da naso yin hakan da har office zan same shi amma bani da wannan lokacin ni.....
*****
Washe gari kamar yanda ya fa'da Ja'afar suka zo harda matar sa Zainab, gaba 'daya suka ha'du suka yi farin cikin tare inda anan Taheer yayi musu bayanin yanda akayi gaba 'daya, dukkan su basuyi mamaki ba domin sunsan wannan ka'dan ce daga cikin buwayar mahallici balle bayyanar da gaskiya da take ta zahiri.... Wannan a gurin sa shi yafi komai sau'ki.
Anan Ja'afar ma yake sanar musu cewa ai shi har ya fara cuku-cukun kar6an loan sai kuma ta Allah ta kasance.....Ammi ma tace " ai ka bari Ja'afar ni da document sukayi min 6atan laya a gidan nan....gaba 'daya na rasa ina aka sanya su har na fara tunanin ko an sace ne".
Kallon sa tayi gami da ri'ke baki tace " wai dan Allah ina ka 6oye su ne... Yanzu kam ai zaka sanar dani tunda komai ya wuce?"
Sai yace
" D'akin ki na 6oye su saboda nasan hankalin ki bazai je gurin ba"
Salati ta sanya yayin da su Zainab suka tuntsire da dariya don ko su ma a lokacin confused sosai suka shiga da tace ta rasa document 'din dan yana yawan tiwa Zainab complaint a duk lokacin da ta gaji da bincikawa..... Abun na bash mamaki duk da take ma suma 'din basu goyi bayan a salwantar mata da dukiya ba yayin da 'dayan 6angaren kuma basa so rayuwar sa ta salwanta...abin sai ya 'daure kansu gaba 'daya shiyasa ma daga baya Ja'afar yayi tunanin kar6ar loan sai su cika sauran da abinda Allah ya hore musu.
" Ni dai Allah baka kyauta min ba kuma kar kaga kamar banji haushin abin nan da kayi ba wallahi har abada bazan daina jin haushin hakan ba, ace ina da abu amma mijina ya kasa anfana da ita to miye anfanin ta?"
Shi kan Taheer shiru yayi mata illa murmushi da yake yi a cikin ran sa ya furta "sai kiyi kuma ai"!
yayin da su Zainab suka cigaba da bata ha'kuri da ban baki har ta ha'kura.
Duk kansu babu wanda ya sake bi takan office 'din nashi balle har su nemi jin babban dalilin da ya sanya akayi masa sharrin, sude kawai fatan su Allah ya kare na gaba ya raba su da ma'kiyan su Amin.
Kwanan su 'daya suka koma Azare domin shima Ja'afar yawan zirga-zirgan da yayi a kwanakin ya so ya ta6a masa wurin aikin sa, kunsan aikin banki ba'a wasa dashi...dan haka yake so ya dai-dai ta komai..... Shiyasa suna komawa ya fuskanci aikin sa bada wasa ba.
*****
Rayuwar su ta dawo sabuwa 'kal, yanzun kam basu da matsalar komai illa Taheer da ya dawo da lamarin Barrister cikin ransa, so yake a matsayin sa na mijin ta ya kare mata maraicin ta, martabar ta da hakkin ta da ya kamata... dan haka yake so yaje ya ziyarce shi kamar yanda yayi planning run farko dan su magantu da shi wala Alla ka zai fahimce shi, amma da kansa yasan cewa abinda zai yi 'din riski ne babba kamar yadda Aishatu ta ta6a gaya masa tun farko, dan haka ya kamata wani nasa yasan da lamarin wanda zai ri'ke sirrin sa batare da ya taka masa birki ba.
Kansa ya dafe yana tunanin yanda Ja'afar zai 'dauki lamarin yasan da 'kyar ya fahimce shi amma kaf duniyan nan yanzu shi ka'dai yake da shi kuma shi kad'ai ya yadda dashi dan haka batare da 6ata lokaci ba ya danna masa 'kira ta landline 'din gidan sa dayake lokacin yasan already yana gida.
Bayani yayi masa cikin natsuwa akan duk yadda akayi, da kuma abinda yake son aikatawa, anan Ja'afar ya 'danso ya hana shi amma ya fahimtar dashi a fahimce ya kuma fahimta.
Yana sau'ke wayar daga kunnen sa Ammi ta fa'do 'dakin cike da 6acin tana kallon sa, sai yayi saurin mi'kewa tsaye.
Yaso yayi mata magana amma sai yayi tunanin kar dai taji shi ne...taji shirin nasa.
Dan haka sai ya juya inda ya fara rage kayan jikin sa tamkar bai kula da yanayin fuskar ta ba cikin 'karfin hali yace " yauwa ma tunda kinzo...ha'da min ruwan wanka please mai 'dan 'dumi".
"...bazan ha'da ba"!
Tace dashi a fusace.
Da mamaki ya juyo yana kallon ta gami da 'kan'kance idanu batare da ya furta komai ba.
'Kafa ta 'dago ta taho da gudu tana bugun sa a 'kirji tana kuka... Taheer bai hanata ba sai da ta gaji dan kanta ta bari cikin kukan ta nuna shi da yatsa tace " bazaka daina saka rayuwar cikin masifa ba ko? bazaka daina nemawa kanka rashin kwanciyar hankali ba ko...wai anya ma Taheer kana son farin cikin mu, kana son kallon mu cikin farin ciki kuwa kode nice baka so ka gaya min Taheer?"
Ta 'karasa maganar cikin kuka.
Bai furta komai ba kawai ya rungumo ta jikin sa tsawon mintina har tayi shiru, duk da yana kyautata zaton taji wayar sa ne amma still yana son ji daga bakin ta domin ya tabbatar.
" me ya faru ne wai haka?"
Ya tambaye ta as if bai san me ya farun ba dagaske.
Raba jikin ta tayi da nashi ta matsa baya ka'dan sannan cikin dakiya tace masa " nima ban sani ba...amma ka sani wallahi akan wannan abun ko ciwon farce kayi bazan ta6a yafe maka ba tunda mun gama magana da akai tun ba yau ba".
Juyowa tayi ta fuskance shi sannan tace " ina ruwan ka dashi, bashi ke son dukiyar ba ai sai ka bar masa, ni ko ka kar6o ma banso matu'kar zakasa rayuwar ka cikin halaka to wallahi banso Taheer, miye ma anfanin ta tunda ko akwai 'din ma ba abinda ya dace ake yi da ita ba, me zan yi dashi Taheer, kai kace bakaso to ni me zan yi dashi?amfanin me zata min? "
Cewa yayi
" Hakkin ki kine Aisha ni kuma nawi ne akai na in kare miki hakkin ki ko wani iri ne....."
" to hell with it...." ta fa'di a fusace, sannan ta 'dago yatsa ta nuna saitin fuskar sa tace " wallahi idan ka kaje da kanka ka kar6o ban yafe maka ba kuma daga ranar zamana da kai ya 'kare, lokacin da zai kar6a ya wahal da kai ne, me yasa lokacin da ake so kuma kai zaka wahal da kanka?
Kai kake cin dukiyar ne....? Zunubin ka ne ko kuma menene?.... I told u ka 'kyale shi ni na barshi da Allah matu'kar da gangan yayi ban kuma ce abi bayan sa ba har abada"...
Tana kaiwa nan ta fice a fusace ta bar 'dakin.
" Aisha! ..... Aisha!!....yake ta anbata amma ko waigowa bata yi ta k'yaleshi.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce*😍
[12/25/2019, 12:27 PM] 🌸Salmerh🌸: 💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *19*
Zama yayi bakin gadon gami da dafe kansa da har sara yake jin yana yi masa.
Daga nan bai 'kara ha'duwa da ita ba, bai je ba haka itama bata sake dawowa inda yake ba.
Mu'een kuwa Ja'afar sun tafi dashi da yake anyi hutun makaranta.....so kowa sai yake jin babu da'di.
Washe gari da safe Ja'afar ya 'kira shi dan yaji ko ya shirya tafiyar anan Tahir yake sanar da shi cewa ai ya fasa tafiyar gaba 'daya maganar ma ta wuce.
Baiyi masa dogon bayani ba ya yanke 'kiran shima Ja'afar 'din bai damu ba cuz dama can baso yake yi ba, ya ha'kura ne dai kawai dan babu yadda zaiyi, amma ai abun a zahiri yake, duk wanda kaga ya aikata irin wannan abun to kuwa shi ka'dai yasan me ya taka, shi ka'dai yasan shirin sa akan hakan, Tahir 'din ne dai kawai yake da taurin kai shiyasa ya kasa fahimtar su... Amma yanzun da yaji cewa ya fasa sai yaji hankalin sa ya kwanta sosai.
Yana sakin ta kuwa Mu'een ya dawo da goran ruwan Swan mai sanyi a hannun sa, shi Taheer bai sake bi ta kan farin cikin da Aishatu keyi ba yayin da itan kuwa take jin tamkar ta zuba ruwa a 'kasa tasha, ruwan ya kar6a ya bu'de gami da 'daga kai bai sau'ke ba sai da ya kwankwa'de gaba 'daya.
_Alhamdulillah_ ya sake maimaitawa gami da kallon ta yace " kinga ikon Allah ko? ai dama na gaya miki, ba'a dogaro da Allah aga failure, yanzu ya kika gani?".
Murmushi tayi tare da sake tahowa ta rungume shi cikin tsananin farin ciki, cuz she is totally speechless, Mu'een ya janyo ya ha'de su duka ya rungume su shima 'din yana farin cikin sosai.
A kunne ya ra'da mata" bakya jiko...didn't i tell u not to hug me in front of him?"
" Sorry...." tace a hankali itama.
Sannan sai tayi saurin samin shi gani da fa'din "amma Alhaji ya kukayi da Manager gurin warware case 'din? Baiji kunyar ka Ba da ya ganka? "
" Ai ban ma ganshi ba ni.... Sa'ko ne ya iso ni kawai"
"Hmm" tace gani da sakin tsaki.
Kallon ta yayi gami da tambayar abinda ya faru sai tace " ya kamata ya ji Mari Allah ko sau ' daya ne".
Sai yace " Ba damuwa ba kenan Aisha.... ai da naso yin hakan da har office zan same shi amma bani da wannan lokacin ni.....
*****
Washe gari kamar yanda ya fa'da Ja'afar suka zo harda matar sa Zainab, gaba 'daya suka ha'du suka yi farin cikin tare inda anan Taheer yayi musu bayanin yanda akayi gaba 'daya, dukkan su basuyi mamaki ba domin sunsan wannan ka'dan ce daga cikin buwayar mahallici balle bayyanar da gaskiya da take ta zahiri.... Wannan a gurin sa shi yafi komai sau'ki.
Anan Ja'afar ma yake sanar musu cewa ai shi har ya fara cuku-cukun kar6an loan sai kuma ta Allah ta kasance.....Ammi ma tace " ai ka bari Ja'afar ni da document sukayi min 6atan laya a gidan nan....gaba 'daya na rasa ina aka sanya su har na fara tunanin ko an sace ne".
Kallon sa tayi gami da ri'ke baki tace " wai dan Allah ina ka 6oye su ne... Yanzu kam ai zaka sanar dani tunda komai ya wuce?"
Sai yace
" D'akin ki na 6oye su saboda nasan hankalin ki bazai je gurin ba"
Salati ta sanya yayin da su Zainab suka tuntsire da dariya don ko su ma a lokacin confused sosai suka shiga da tace ta rasa document 'din dan yana yawan tiwa Zainab complaint a duk lokacin da ta gaji da bincikawa..... Abun na bash mamaki duk da take ma suma 'din basu goyi bayan a salwantar mata da dukiya ba yayin da 'dayan 6angaren kuma basa so rayuwar sa ta salwanta...abin sai ya 'daure kansu gaba 'daya shiyasa ma daga baya Ja'afar yayi tunanin kar6ar loan sai su cika sauran da abinda Allah ya hore musu.
" Ni dai Allah baka kyauta min ba kuma kar kaga kamar banji haushin abin nan da kayi ba wallahi har abada bazan daina jin haushin hakan ba, ace ina da abu amma mijina ya kasa anfana da ita to miye anfanin ta?"
Shi kan Taheer shiru yayi mata illa murmushi da yake yi a cikin ran sa ya furta "sai kiyi kuma ai"!
yayin da su Zainab suka cigaba da bata ha'kuri da ban baki har ta ha'kura.
Duk kansu babu wanda ya sake bi takan office 'din nashi balle har su nemi jin babban dalilin da ya sanya akayi masa sharrin, sude kawai fatan su Allah ya kare na gaba ya raba su da ma'kiyan su Amin.
Kwanan su 'daya suka koma Azare domin shima Ja'afar yawan zirga-zirgan da yayi a kwanakin ya so ya ta6a masa wurin aikin sa, kunsan aikin banki ba'a wasa dashi...dan haka yake so ya dai-dai ta komai..... Shiyasa suna komawa ya fuskanci aikin sa bada wasa ba.
*****
Rayuwar su ta dawo sabuwa 'kal, yanzun kam basu da matsalar komai illa Taheer da ya dawo da lamarin Barrister cikin ransa, so yake a matsayin sa na mijin ta ya kare mata maraicin ta, martabar ta da hakkin ta da ya kamata... dan haka yake so yaje ya ziyarce shi kamar yanda yayi planning run farko dan su magantu da shi wala Alla ka zai fahimce shi, amma da kansa yasan cewa abinda zai yi 'din riski ne babba kamar yadda Aishatu ta ta6a gaya masa tun farko, dan haka ya kamata wani nasa yasan da lamarin wanda zai ri'ke sirrin sa batare da ya taka masa birki ba.
Kansa ya dafe yana tunanin yanda Ja'afar zai 'dauki lamarin yasan da 'kyar ya fahimce shi amma kaf duniyan nan yanzu shi ka'dai yake da shi kuma shi kad'ai ya yadda dashi dan haka batare da 6ata lokaci ba ya danna masa 'kira ta landline 'din gidan sa dayake lokacin yasan already yana gida.
Bayani yayi masa cikin natsuwa akan duk yadda akayi, da kuma abinda yake son aikatawa, anan Ja'afar ya 'danso ya hana shi amma ya fahimtar dashi a fahimce ya kuma fahimta.
Yana sau'ke wayar daga kunnen sa Ammi ta fa'do 'dakin cike da 6acin tana kallon sa, sai yayi saurin mi'kewa tsaye.
Yaso yayi mata magana amma sai yayi tunanin kar dai taji shi ne...taji shirin nasa.
Dan haka sai ya juya inda ya fara rage kayan jikin sa tamkar bai kula da yanayin fuskar ta ba cikin 'karfin hali yace " yauwa ma tunda kinzo...ha'da min ruwan wanka please mai 'dan 'dumi".
"...bazan ha'da ba"!
Tace dashi a fusace.
Da mamaki ya juyo yana kallon ta gami da 'kan'kance idanu batare da ya furta komai ba.
'Kafa ta 'dago ta taho da gudu tana bugun sa a 'kirji tana kuka... Taheer bai hanata ba sai da ta gaji dan kanta ta bari cikin kukan ta nuna shi da yatsa tace " bazaka daina saka rayuwar cikin masifa ba ko? bazaka daina nemawa kanka rashin kwanciyar hankali ba ko...wai anya ma Taheer kana son farin cikin mu, kana son kallon mu cikin farin ciki kuwa kode nice baka so ka gaya min Taheer?"
Ta 'karasa maganar cikin kuka.
Bai furta komai ba kawai ya rungumo ta jikin sa tsawon mintina har tayi shiru, duk da yana kyautata zaton taji wayar sa ne amma still yana son ji daga bakin ta domin ya tabbatar.
" me ya faru ne wai haka?"
Ya tambaye ta as if bai san me ya farun ba dagaske.
Raba jikin ta tayi da nashi ta matsa baya ka'dan sannan cikin dakiya tace masa " nima ban sani ba...amma ka sani wallahi akan wannan abun ko ciwon farce kayi bazan ta6a yafe maka ba tunda mun gama magana da akai tun ba yau ba".
Juyowa tayi ta fuskance shi sannan tace " ina ruwan ka dashi, bashi ke son dukiyar ba ai sai ka bar masa, ni ko ka kar6o ma banso matu'kar zakasa rayuwar ka cikin halaka to wallahi banso Taheer, miye ma anfanin ta tunda ko akwai 'din ma ba abinda ya dace ake yi da ita ba, me zan yi dashi Taheer, kai kace bakaso to ni me zan yi dashi?amfanin me zata min? "
Cewa yayi
" Hakkin ki kine Aisha ni kuma nawi ne akai na in kare miki hakkin ki ko wani iri ne....."
" to hell with it...." ta fa'di a fusace, sannan ta 'dago yatsa ta nuna saitin fuskar sa tace " wallahi idan ka kaje da kanka ka kar6o ban yafe maka ba kuma daga ranar zamana da kai ya 'kare, lokacin da zai kar6a ya wahal da kai ne, me yasa lokacin da ake so kuma kai zaka wahal da kanka?
Kai kake cin dukiyar ne....? Zunubin ka ne ko kuma menene?.... I told u ka 'kyale shi ni na barshi da Allah matu'kar da gangan yayi ban kuma ce abi bayan sa ba har abada"...
Tana kaiwa nan ta fice a fusace ta bar 'dakin.
" Aisha! ..... Aisha!!....yake ta anbata amma ko waigowa bata yi ta k'yaleshi.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce*😍
[12/25/2019, 12:27 PM] 🌸Salmerh🌸: 💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *19*
Zama yayi bakin gadon gami da dafe kansa da har sara yake jin yana yi masa.
Daga nan bai 'kara ha'duwa da ita ba, bai je ba haka itama bata sake dawowa inda yake ba.
Mu'een kuwa Ja'afar sun tafi dashi da yake anyi hutun makaranta.....so kowa sai yake jin babu da'di.
Washe gari da safe Ja'afar ya 'kira shi dan yaji ko ya shirya tafiyar anan Tahir yake sanar da shi cewa ai ya fasa tafiyar gaba 'daya maganar ma ta wuce.
Baiyi masa dogon bayani ba ya yanke 'kiran shima Ja'afar 'din bai damu ba cuz dama can baso yake yi ba, ya ha'kura ne dai kawai dan babu yadda zaiyi, amma ai abun a zahiri yake, duk wanda kaga ya aikata irin wannan abun to kuwa shi ka'dai yasan me ya taka, shi ka'dai yasan shirin sa akan hakan, Tahir 'din ne dai kawai yake da taurin kai shiyasa ya kasa fahimtar su... Amma yanzun da yaji cewa ya fasa sai yaji hankalin sa ya kwanta sosai.