Sashe 119
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata 'kara sauraron sa ba kawai ta fa'da 'dakin da Ma'u take kamar wata zararra, kan Ma'u na 'kasa tana faman share hawaye da sheshshe'ka kawai taji muryar innar tasu kamar daga sama tana fa'din" Munafurcin banza da wofi...da kika je kika yo cikin baki san cewa abin kunya kika yo bane sai yanzu da ya bayyana kansa?...kuma da kike ta faman nu'ku-nu'ku da cikin idan anbarki da shi zaki zama uwa da ubansa ne...in ba munafurci ba ai kinsan wanda ya 'dirka miki cikin da bazaki fa'da ba har sai kin sa zuciyar ubanki ta buga saboda ba'kin ciki ko?...to bari kiji tun wuri ki bu'di baki ki fa'di wanda yayi miki in ba haka ba wallahi su Salele zansa suyi miki dukan mutuwa agidan nan tun da baki da amfani...shashasha kawai wacce bata san ciwon kanta ba.."
'Dagowa tayi ta kalli Innar dan sanyin murya tace
" Inna dan Allah kiyi ha'kuri wallahi zan fa'di".
Kunne Innan ta juya mata tare da furta" Uhum ina jin ki".
Sai da ta share haware kafin ta furta
" Yah Deen ne".
Inna kam ha'de goshi tayi tana ta6e baki ta ce
" Waye kuma Ya Deen?"
Ma'u kam 'kara yin 'kasa da kanta tayi tace" Deeni 'dan gidan Alhaji Tahir mai gidan gona".
" Innalillahi wa inna ilaihi ra ji'un..."
Innah ta saki salallami da 'karfin ta tana tafa hannuwa....daga 'karshe ta dire hannun saman bakin ta sannan tace" Yanzu Ma'u har can kika kai kanki saboda tsananin kwa'dayi?"
Kuka Ma'u ta saki bata iya ta sake magana ba har Innar ta gama surutan ta ta fita.
Tasan dama kowa yaji labarin zai yi zaton kwa'dayi ya kaita wurin sa...nan kuwa ba haka bane tsabar iya salo da yaudara suka nuna mata shi da abokin sa Imrana da sunan aure...alhalin tun ranar har yau bata 'kara ganin ko Imaranan bane ma ballantana uban gayyar.
Take Inna taje ta samu Malam Barau ta sanar da shi mamallakin cikin kamqr yadda taji daga bakin Ma'u.
Jikin sa sanyi 'kalau yayi, shi kansa ya bari ne akan kwa'dayi yaja Ma'u, haka ya yini yana tunanin abin cikin ransa, da yamma da zai fita sallar maghrib ne ya 'kira ta ya sake tambayar ta dan tabbatarwa nan kuwa tayi shiru bata musa masa ba..kai Malam Barau ya jijjiga sannan yasa kai ya fita zuciyar sa cike da tausayin halin da Ma'u ta sanya rayuwar ta ciki.
Sai da ya idar da sallar maghrib kafin ya nufi unguwar mu gidan Alhaji Baba.
Lokacin shima dawowar sa kenan daga sallahr maghrib yana zaune cikin gida yana shan iska Malam Barau yayi sallama.
Duk da bai ta6a kawo masa ziyara ba amma Alhaji Baba yaso su shiga ciki sai dai Malam Barau ya 'kiya ya nuna ba komai nan 'din ma yayi, nan suka zauna cikin gidan dan aganin sa nan 'din zai fi sirri tunda suna ganin kowa.
Bayan gaisuwa cikin natsuwa yayiwa Alhaji Baba bayanin abinda ke faruwa agidan sa da kuma sunan 'dan sa da ya fito cikin lamarin.
Abu 'daya da Alhaji Baba bai ji da'din sa ba shine lalata musu yarinya da Yah Deen yayi, amma bayaga haka bai ji lamarin matsayin ba'ko agare shi ba cus ya jima da zargin Mu'een na aikata irin hakan tun ba yau ba.
Ba 'karamin 6aci ransa yayi ba, iya 'kolouwar 6acin rai ranar sai da yajita dan har kasa magana yayi ko ya fara sai ya carke zuciyar na 'kullewa, daga 'karshe dole Malam Barau 'din ne ya dinga bashi ha'kuri yana kwantar masa da hankali ganin halin da ya shiga sannan yayi masa sallama ya tafi.
Ya san in ba sharrin yara ba ai Alhaji Baba yafi 'karfin aje har gidan sa ayi masa titsiye akan irin wannan abin, mutun ne shi mai matu'kar mutunci sanin girma da kuma kwarjini.
Har akayi sallar Isha'i Alhaji Baba bai sani ba, sosai ya fa'da duniyar tunani, halayyar Mu'een tsoro take bashi ayanzu...har a yanzun ma nawa yake da har ya za6awa kansa irin wannan rayuwar...kuma ma ya rasa 'yar wa zai lalata sai yarinyar Malam Barau dake suke cikin gari 'daya, da wani irin idanu yake so adube shi ne sam bai sani ba.
Sai da 'karfe tara na dare ta gota kafin ya iya tashi a wurin ya shiga ciki...alwala kawai ya iya 'daurawa ya gabatar da isha'i daga haka ya kishingi'da har gari ya waye yana istighfari ga mahalicci, bai san inda Mu'een ya samo wannan halayyar ba sam...bai kuma san ya zai yi da shi akan hakan ba da ya wuci Addu'ah...shiyasa ya mi'kawa Allah komai...da fatan ubangiji Allah ya shirye shi.
Hankalin sa bai 'kara tashi ba sai da yaje gidan Malan Barau yaga Ma'u, cuz washegari da sassafe ya isa gidan.
Ganin 'kan'kantar yarinyar sosai ya karya masa zuciya, ransa ya 'kara 6aci da Mu'een sosai....da yake ta 'dan rame kwana biyu idan ka ganta bazaka ta6a tunanin tafini shekaru ba. ..shiyasa ko Alhaji Baba ma tashin farko da ni ya 'kiyasta shekarun Ma'u.
Cikin ransa ya 'kuduri aniyar ko Mu'een zai mutu kuwa idan har Allah ya sau'ke ta lafiya dolen sa sai ya aureta tunda shi ya lalata mata rayuwa..in ba hauka bama yarinya 'karama irin wannan me ze kai tunanin mutun kanta.
A fili kuwa ha'kuri ya dinga bawa Malan Barau cuz jiya bai samu daman bashi ha'kuri ba...kafin ya tafi sai da ya ciro ku'di kimanin 20k ya dan'ka a hannun Ma'u da sunan ta kula da kanta dashi kafin aga yanda hali yayi.
Bakuma wai yayi hakan bane saboda ya goyi bayan Mu'een akan cikin ba a a, kawai ba yadda zai yi ne tunda abinda ya faru ya riga ya faru bai kamata kuma a 'kara 'daga mata hankali da tozarci ba shiysa ko Malam Barau 'din ha'kuri Alhaji Baba ya dinga bashi akan Ma'un kan cewar kar su 'daga mata hankali, yasan da wahala abinya zama laifin ta.
Shi kansa Alman Barau yayi wannan tunanin sai dai shi ya ajiye ne akan raina matsayin su da Yah Deeb yayi ne ya sashi lalata musu yarinya.
Idan baka sani zaka yi zaton duk abinda Alhaji Baban ke yi bakomai bane face goyawa 'dansa baya bisa abinda ya aikata...sai dai da zaka bincika zuciyar sa shi ka'dai yasan abinda ya 6oye, shi ka'dai yasan 'kuncin da yake ciki...shi ka'dai yasan yanda ransa ya kai 'kololuwar 6aci da Mu'een kan lamarin.
Malam Barau kamdamuwar ta 'dan ragu tunda Alhaji Baba bai goyi bayan 'dansa ba ya yi na'am da batun dama shi tsorin sa kenan kar ace basu kar6i cikin da be san inda zai sa ransa ba saboda ba'kin ciki.
Ko Ammi Alhaji bai sanar da ita abinda ke faruwa ba ya bari kawai cikin zuciyar sa, haka bai yi magana da Mu'een akan lamarin ba haka ma Uncle Ja'far.
Yah Deen na 'kiran sa suna gaisawa kusan kowacce safiya amma bai ta6a nuna masa alamun komai ba, gasiuwa kawai sukeyi kamar yanda suka saba a 'yan kwanakin, ba wannan zolaya da wasan tuni shiyasa ma ko da yaji yanayin Alhajin wani iri bai sa akan sa ba.
A makarantar mu naji ana gulmar wai ai Ma'u tayi cikin shege ne shiyasa bata zuwa makaranta har akayi jarabawa bada ita ba, lokacin kuwa ana gobe za'a bamu hutu ne.
Haka nazo na samu Ammi da maganar amma sai ta kwa6e ni da fa'din wai ita bata son gulma..in daina saka kaina cikin shirgin da bai shafe ni ba.
Baki na naja nayi shiru ban 'kara tada maganar ba.
Ranar hutu kuwa murna ni kaina murnar nake yi saboda ayau ba sai gobe ba su Saif zasu dawo gida...sosai nayi kewar su abin ba'a cewa komai.
Ana tashi ko tsayuwa na fahimci abinda ke faruwa ban yi ba saboda murna yau zanga abokai kuma 'yan uwana.
Ashe bayan tafiya ta akayi kwanba aka tafi gidan su Ma'u da sunan gaishe ta ashe tsabar gulma ce tsantsa ta kaisu.
Daga ranar kuwa kuwa labari ya watsu ko'ina cikin gari cewa Ma'u tayi cikin shege da 'dan Alhaji.
Maganar har kunnan Ummah ta sai da bata ce komai kan lamarin ba...ko ni banji a bakin ta ba...Addah ta Saudah ma da ta same ta maganar birki ta taka mata da fa'din ku dinga kyautata zato wa mutun".
Dole Addah Saudah taja baki tayi shiru tunda bata ga fuska wurin Ummahn mu ba, sai dai abin ya dame ta sosai cikin zuciya musamman da yake tasan cewa matsayin matar sa nake a lokacin nice kawai ban sani ba.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *58*
Mu kam muna ta murna da farin cikin ganin juna ni da su Saif ko fita bamuyi ba, Saif sun girma sun 'kara tsayi da fa'di kamar basu ba...ganin yanda nake 'ko'karin sakan jiki da sune ya sanya Ammi ta 'kira ni ta ja min kunne sosai akan.hakan...tace tsakani na dasu maganar baki ce kawai bata so taga ko hannu mun ha'da dasu saboda Allah ya haramta hakan tsakanin mu a yanzu tunda mun girma.
Hakan kuwa akayi dan ko da wasa ban ta6a kuskuren tsallake maganar Ammi ba ina kulawa da komai tsakanina da su Saif...balle Zaid kam ma dama sama-sama muke da shi har yanzu.
Duk mu da muke cikin gidan bamu ji labarin komai ba, gara nima ranar naji ana gulma akan Ma'un amma da Ammi ta kwa6e ni kan zancen shikenan ban kuma tada maganar ba haka kuma ban sa aka ba.
Anty Zainab ma muna yawan gaisawa da ita, da yake ma already ta koma Taraba so sai a waya muke ha'duwa kawai.
'Dagowa tayi ta kalli Innar dan sanyin murya tace
" Inna dan Allah kiyi ha'kuri wallahi zan fa'di".
Kunne Innan ta juya mata tare da furta" Uhum ina jin ki".
Sai da ta share haware kafin ta furta
" Yah Deen ne".
Inna kam ha'de goshi tayi tana ta6e baki ta ce
" Waye kuma Ya Deen?"
Ma'u kam 'kara yin 'kasa da kanta tayi tace" Deeni 'dan gidan Alhaji Tahir mai gidan gona".
" Innalillahi wa inna ilaihi ra ji'un..."
Innah ta saki salallami da 'karfin ta tana tafa hannuwa....daga 'karshe ta dire hannun saman bakin ta sannan tace" Yanzu Ma'u har can kika kai kanki saboda tsananin kwa'dayi?"
Kuka Ma'u ta saki bata iya ta sake magana ba har Innar ta gama surutan ta ta fita.
Tasan dama kowa yaji labarin zai yi zaton kwa'dayi ya kaita wurin sa...nan kuwa ba haka bane tsabar iya salo da yaudara suka nuna mata shi da abokin sa Imrana da sunan aure...alhalin tun ranar har yau bata 'kara ganin ko Imaranan bane ma ballantana uban gayyar.
Take Inna taje ta samu Malam Barau ta sanar da shi mamallakin cikin kamqr yadda taji daga bakin Ma'u.
Jikin sa sanyi 'kalau yayi, shi kansa ya bari ne akan kwa'dayi yaja Ma'u, haka ya yini yana tunanin abin cikin ransa, da yamma da zai fita sallar maghrib ne ya 'kira ta ya sake tambayar ta dan tabbatarwa nan kuwa tayi shiru bata musa masa ba..kai Malam Barau ya jijjiga sannan yasa kai ya fita zuciyar sa cike da tausayin halin da Ma'u ta sanya rayuwar ta ciki.
Sai da ya idar da sallar maghrib kafin ya nufi unguwar mu gidan Alhaji Baba.
Lokacin shima dawowar sa kenan daga sallahr maghrib yana zaune cikin gida yana shan iska Malam Barau yayi sallama.
Duk da bai ta6a kawo masa ziyara ba amma Alhaji Baba yaso su shiga ciki sai dai Malam Barau ya 'kiya ya nuna ba komai nan 'din ma yayi, nan suka zauna cikin gidan dan aganin sa nan 'din zai fi sirri tunda suna ganin kowa.
Bayan gaisuwa cikin natsuwa yayiwa Alhaji Baba bayanin abinda ke faruwa agidan sa da kuma sunan 'dan sa da ya fito cikin lamarin.
Abu 'daya da Alhaji Baba bai ji da'din sa ba shine lalata musu yarinya da Yah Deen yayi, amma bayaga haka bai ji lamarin matsayin ba'ko agare shi ba cus ya jima da zargin Mu'een na aikata irin hakan tun ba yau ba.
Ba 'karamin 6aci ransa yayi ba, iya 'kolouwar 6acin rai ranar sai da yajita dan har kasa magana yayi ko ya fara sai ya carke zuciyar na 'kullewa, daga 'karshe dole Malam Barau 'din ne ya dinga bashi ha'kuri yana kwantar masa da hankali ganin halin da ya shiga sannan yayi masa sallama ya tafi.
Ya san in ba sharrin yara ba ai Alhaji Baba yafi 'karfin aje har gidan sa ayi masa titsiye akan irin wannan abin, mutun ne shi mai matu'kar mutunci sanin girma da kuma kwarjini.
Har akayi sallar Isha'i Alhaji Baba bai sani ba, sosai ya fa'da duniyar tunani, halayyar Mu'een tsoro take bashi ayanzu...har a yanzun ma nawa yake da har ya za6awa kansa irin wannan rayuwar...kuma ma ya rasa 'yar wa zai lalata sai yarinyar Malam Barau dake suke cikin gari 'daya, da wani irin idanu yake so adube shi ne sam bai sani ba.
Sai da 'karfe tara na dare ta gota kafin ya iya tashi a wurin ya shiga ciki...alwala kawai ya iya 'daurawa ya gabatar da isha'i daga haka ya kishingi'da har gari ya waye yana istighfari ga mahalicci, bai san inda Mu'een ya samo wannan halayyar ba sam...bai kuma san ya zai yi da shi akan hakan ba da ya wuci Addu'ah...shiyasa ya mi'kawa Allah komai...da fatan ubangiji Allah ya shirye shi.
Hankalin sa bai 'kara tashi ba sai da yaje gidan Malan Barau yaga Ma'u, cuz washegari da sassafe ya isa gidan.
Ganin 'kan'kantar yarinyar sosai ya karya masa zuciya, ransa ya 'kara 6aci da Mu'een sosai....da yake ta 'dan rame kwana biyu idan ka ganta bazaka ta6a tunanin tafini shekaru ba. ..shiyasa ko Alhaji Baba ma tashin farko da ni ya 'kiyasta shekarun Ma'u.
Cikin ransa ya 'kuduri aniyar ko Mu'een zai mutu kuwa idan har Allah ya sau'ke ta lafiya dolen sa sai ya aureta tunda shi ya lalata mata rayuwa..in ba hauka bama yarinya 'karama irin wannan me ze kai tunanin mutun kanta.
A fili kuwa ha'kuri ya dinga bawa Malan Barau cuz jiya bai samu daman bashi ha'kuri ba...kafin ya tafi sai da ya ciro ku'di kimanin 20k ya dan'ka a hannun Ma'u da sunan ta kula da kanta dashi kafin aga yanda hali yayi.
Bakuma wai yayi hakan bane saboda ya goyi bayan Mu'een akan cikin ba a a, kawai ba yadda zai yi ne tunda abinda ya faru ya riga ya faru bai kamata kuma a 'kara 'daga mata hankali da tozarci ba shiysa ko Malam Barau 'din ha'kuri Alhaji Baba ya dinga bashi akan Ma'un kan cewar kar su 'daga mata hankali, yasan da wahala abinya zama laifin ta.
Shi kansa Alman Barau yayi wannan tunanin sai dai shi ya ajiye ne akan raina matsayin su da Yah Deeb yayi ne ya sashi lalata musu yarinya.
Idan baka sani zaka yi zaton duk abinda Alhaji Baban ke yi bakomai bane face goyawa 'dansa baya bisa abinda ya aikata...sai dai da zaka bincika zuciyar sa shi ka'dai yasan abinda ya 6oye, shi ka'dai yasan 'kuncin da yake ciki...shi ka'dai yasan yanda ransa ya kai 'kololuwar 6aci da Mu'een kan lamarin.
Malam Barau kamdamuwar ta 'dan ragu tunda Alhaji Baba bai goyi bayan 'dansa ba ya yi na'am da batun dama shi tsorin sa kenan kar ace basu kar6i cikin da be san inda zai sa ransa ba saboda ba'kin ciki.
Ko Ammi Alhaji bai sanar da ita abinda ke faruwa ba ya bari kawai cikin zuciyar sa, haka bai yi magana da Mu'een akan lamarin ba haka ma Uncle Ja'far.
Yah Deen na 'kiran sa suna gaisawa kusan kowacce safiya amma bai ta6a nuna masa alamun komai ba, gasiuwa kawai sukeyi kamar yanda suka saba a 'yan kwanakin, ba wannan zolaya da wasan tuni shiyasa ma ko da yaji yanayin Alhajin wani iri bai sa akan sa ba.
A makarantar mu naji ana gulmar wai ai Ma'u tayi cikin shege ne shiyasa bata zuwa makaranta har akayi jarabawa bada ita ba, lokacin kuwa ana gobe za'a bamu hutu ne.
Haka nazo na samu Ammi da maganar amma sai ta kwa6e ni da fa'din wai ita bata son gulma..in daina saka kaina cikin shirgin da bai shafe ni ba.
Baki na naja nayi shiru ban 'kara tada maganar ba.
Ranar hutu kuwa murna ni kaina murnar nake yi saboda ayau ba sai gobe ba su Saif zasu dawo gida...sosai nayi kewar su abin ba'a cewa komai.
Ana tashi ko tsayuwa na fahimci abinda ke faruwa ban yi ba saboda murna yau zanga abokai kuma 'yan uwana.
Ashe bayan tafiya ta akayi kwanba aka tafi gidan su Ma'u da sunan gaishe ta ashe tsabar gulma ce tsantsa ta kaisu.
Daga ranar kuwa kuwa labari ya watsu ko'ina cikin gari cewa Ma'u tayi cikin shege da 'dan Alhaji.
Maganar har kunnan Ummah ta sai da bata ce komai kan lamarin ba...ko ni banji a bakin ta ba...Addah ta Saudah ma da ta same ta maganar birki ta taka mata da fa'din ku dinga kyautata zato wa mutun".
Dole Addah Saudah taja baki tayi shiru tunda bata ga fuska wurin Ummahn mu ba, sai dai abin ya dame ta sosai cikin zuciya musamman da yake tasan cewa matsayin matar sa nake a lokacin nice kawai ban sani ba.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *58*
Mu kam muna ta murna da farin cikin ganin juna ni da su Saif ko fita bamuyi ba, Saif sun girma sun 'kara tsayi da fa'di kamar basu ba...ganin yanda nake 'ko'karin sakan jiki da sune ya sanya Ammi ta 'kira ni ta ja min kunne sosai akan.hakan...tace tsakani na dasu maganar baki ce kawai bata so taga ko hannu mun ha'da dasu saboda Allah ya haramta hakan tsakanin mu a yanzu tunda mun girma.
Hakan kuwa akayi dan ko da wasa ban ta6a kuskuren tsallake maganar Ammi ba ina kulawa da komai tsakanina da su Saif...balle Zaid kam ma dama sama-sama muke da shi har yanzu.
Duk mu da muke cikin gidan bamu ji labarin komai ba, gara nima ranar naji ana gulma akan Ma'un amma da Ammi ta kwa6e ni kan zancen shikenan ban kuma tada maganar ba haka kuma ban sa aka ba.
Anty Zainab ma muna yawan gaisawa da ita, da yake ma already ta koma Taraba so sai a waya muke ha'duwa kawai.