Sashe 196
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baya ya 'dan ja ka'dan ya bar gaban Barrister sannan ya cigaba da fa'din"...as u can see Allah na son mu ya kuma rufa mana asiri ya sake bamu wani farin cikin kwatankwacin wanda ka zalunce mu akansa, bamu rasa komai na rayuwa ba duk da nasan ba haka ka so ba...dukiya kuma kaje da ita ai wanda ya tara ta ma tafiya yayi ya barta bansani ba ko kai 'din har kabarin ka za'a kaika da shi..wannan duk matsalar ka ce ba damuwa ta ba ce amma malam ka sani wancan farin cikin daban yake da wanda kake barar sa a yanzu nd in har ni 'dan halak ne bazaka ta6a samun sa daga gare ni ba idan arzi'kin ka zai iya siya maka kuma bismillah... in kuwa zuwa kasake yi musamman dan ka zalunce mu ne bismillah mu zuba ni da kai.. amma for now mintina biyar bana bu'katan ka sake yi cikin gidan nan ko gurbin 'kafafun ka bana so in sake in sake gani ka fice ka bar mana gida kafin inci maka maka mutunci, in kuma baka yadda ba try me..".
Yana gama fa'din hakan ya juya ya kama hanyar 6angaren sa.
Barrister bin bayan yayi da kallo har ya 6acewa ganin sa, ha'ki'ka duk abinda yaron ya fa'di kan hanya suke, lokacin da yayi nasan zaluncin bai yi tunanin halin da su zasu shiga ba, yayi ne dan farin cikin kansa da kansa sai gashi kuma yanzu a gaban su yana neman taimakon su da kansa yasan bai kyauta ba cuz har attempting na kashe su yayi Allah ne tseratar da su amma duk da haka sanadin sun ya sa an kashe mutane kusan guda uku kafin ya samu natsuwa dan yana ganin kamar asirin sa ya gama rufuwa ne a lokacin.
A yanzu kam bashi da wata kalma da zai iya sake ce da su, ha'kurin ma yana ganin sam bai cancanci ro'ka daga wajen su ba..amma ya zanyi da Jiddah? ya tambayi kansa.
Ya sani a yanzu Jiddah bata da wani farin cikin da ya wuci ta ga ta mallaki Mu'een, burin ta ka'dai kenan a yanzu nd yayi al'kawarin sama mata farin ciki ta kowani irin hali saboda soyayyar da yake yi mata ashe yaudaran kansa yake...
Sum sum ya 'daga 'kafafun sa ya kama hanyar barin 'dakin...Alhaji Baba ne ya sha gaban sa zai yi magana Barrister ya dakatar da shi tare da girgiza kansa..." yaron ka gaskiya ya fa'da Taheer kuma na gamsu da shi...ban cancanci a yafe min haka cikin sau'ki ba ni kaina na sani, Jiddah ma zan bata ha'kuri ta ha'kura da shi amma nayi al'kawarin next week zan dawo, kuma Insha Allahu zanzo muku da dukkan dukiyar ku ba wai dan inaso Muhammad ya auri Jiddah ba a a, karamcin da kayi min ma na gode sosoi Taheer..ha'ki'ka kai 'dan halak ne...abaya nabi son zuciya ta na yaudari kaina da kwa'dayin dukiyar da take mallakin ku ne....na ji babu da'di Taheer har a zuciya ta naji haushin kaina domin gashi a zahiri son zuciya ta na barazanar hana 'yata farin cikin rayuwar ta...".
Kasa 'karasa maganar tasa yayi illah kafa'dar Alhaji Baba da ya dafa sannan yayi gaba yana share hawayen da suka gangaro mai...
Fita yayi direct ya nufi wajen motar su ya shiga tare da basu umarnin tafiya.
Alhaji Baba kam shiru yayi jim a tsaye duk komai ya kwance masa...yana jin dirin tashin motar su wanda har ya daina jin dirin motar amma bai motsa daga inda yake tsaye ba.
Ajiyan numfashi ya sau'ke bayan tsawon wani lokaci sannan ya nufi 'dakin Ammi da 'kyar ya shawo kanta tayi shiru ta daina kukan da take yi, wanda tana kukan ne hadda tunawa da tayi da mahaifin ta da 'kannan ta.
Nasiha sosai Alhaji yayi mata sannan ya baro inda take bai sake bi takan Mu'een ba dan yasan shi baya sa'k'kowa da wuri idan yayi fushi....
'Bangaren sa ya koma ya lulu6o layin Uncle J yayi masa bayanin komai, shi kansa da yaji abinda ke faruwa hankalin sa tashi yayi sosai abinda shima ya furta shine" Mu'een ba zai auri 'yar sa ba har abada, yaje ya nema mata wani mijin..."
Jin da yayi cewa yace next week zai dawo yasa Uncle Jafar ma 'daura aniyar zuwa kafin satin dan ayi komai akan idanun sa.
*****
Barrister da komawan sa gida batare da 6ata lokaci ba ya tara iyalan sa ya sanar da su komai dake faruwa, hatta mahaifiyar Jiddah bata san wannan labarin ba sai yau, gata mace mai hankali da natsuwa sosai take gujewa duk abinda wani abinda zai ja ta izuwa sa6on Allah, kuka ma ta sanya ita kam tana jimamin tsawon lokacin da ta 'dauka tana 'durawa cikin ta haramun, ta sha haramun ta sitirta jikin ta da haramun.
Wannan abin shi yafi komai tsayawa a ranta, hankalin ta ya tashi sosai ta ja masa Allah ya isa fin cikin kwando.
Bata sake yadda ta 'kara shan koda ruwan gidan bane ta tattara kayan ta bar gidan sa tana kuka.
Jidda ma binta tayi tana kukan itama dan ita aganin ta halin mahaifinta ne yayi mata katanga da samun farin cikin ta, shine ya hanata mallakar zuciyar masoyin ta na dindindin...sam bata ga laifin Mu'een ba.
Domin tasan koma waye aka mai irin wannan da 'kyar ne ya iya amincewa da batun aure kuma tsakani, sa'an sa 'daya da suka barshi ma dawo basu ha'da shi da hukuma ba.
Haka suka tattara suka bar masa gidan sa gaba 'daya sai shi sai halin sa.
Hankalin sa sake tashi yayi amma yafi bada kai wurin ganin ya tattara duk dukiyan Ammi daya mallake ya bata abinta shima ya raba kansa da haramun, kafin satin yake so ya harha'da komai ya sada su da abinsu in ma hukuma zasu ha'da shi da shi duk bai damu ba, da ace ya mutu yana cikin haramun gwamma ace ya mutu a hannun hukuma yafi masa.
Maganganun Mu'een ne a kullum ke ta mar yawo aka, kuma ya 'kara fargar da shi, ha'ki'ka gaskiyan sa ne da ya ce wanda ya tara dukiyar ma ya barta, kuma haka aka kaishi makwancin sa daga shi sai farin yadin da aka mai sutura da shi shi kansa shaida ne akan hakan, balle shi da 'karfi da yaji ya kwace ta ma amfanin me kuma zata yi masa, bacin yasan mutuwa na iya 'daukan sa a duk lokacin da ta ga dama...me ze je yace da ubangijin sa?
Tun da yake a rayuwa bai ta6a danasanin aikata abu irin wannan ba, yayi danasani fin yawan shekarun sa, yayi nadama fin laifukan da ya aikata gaba 'daya yayi nadamar komai.
*****
Basu sake zama sun tattauna batun ba har kusan kwana biyar da tafiyar Barrister, duk a kwanakin kuwa gidan wani iri ya dawo tamkar lokacin da aka ta6a kulle Alhaji a shekarun baya can.
Gidan sam babu mai walwalar kirki kowa tunanin da ke cinsa daban.
Noor ma a lokacin ta 'kira Ammi amma sai taji muryar ta wani iri ba kamar yadda suka saba ba, koda ta tambaya kuma Ammi sai tace da ita ba komai.
Hankalin ta sam ya kasa kwanciya sai take jin kamar wani abin ne daban ke faruwa.
Anty Zainab ta samu da maganar itama sai taji wani iri amma bata nuna mata ba kawai ta kwantar mata da hankali.
Sai daga baya kuma Uncle J ke fa'da mata wai zai yi tafiya zuwa Bauchi.
Tambayar sa tayi cikin natsuwa abinda ke faruwa dan ta fara zargin kamar jikin Mu'een ne ya motsa sai da yayi mata bayani ata'kaice kafin ta samu natsuwa.
Itace tayiwa Noor bayanin amma still Noor ta kasa hankalin ta dan tana da tarihin abinda ya faru abaya can, tsoron ta kar labari ya sake maimaita kansa ne.
Hakan yasa ta kasa kwantar da hankalin ta.
*****
Sati na cika Barrister ya dawo wanda kafin zuwan sa ma already Uncle Ja'afar ya iso shine ya 'kara tausan Ammi ya kuma yi magana da jam'ian tsaro in ma wani abin zai biyo baya ya zama na suna da masaniya akai.
Shima Barristern da yake ya riga yayi niyyan dam'ka musu dukiyar su ne da kansa ya taho da wasu Jam'ian tsaro wanda ganin hakan yasa Uncle Jafar 'kin amincewa da su, Ja'mian tsaron da yai magana da su tun farko ya 'kira aka zo duk suka 'dunguma da su can garin Bauchi Ammi kam sam bata so tafiyar ba tana kuka take fa'din ita bata son dukiyar...ya koma da abinsa bazata kar6a ba tace yaje har abada ta yafe masa ita dai ya barta da iyalan ta su zauna lafiya.
Lokacin da zasu tafi ma kuka ta ringa yi sosai ga shi daga Alhaji, Mu'een sai Uncle Ja'far suka tafi ta 6angaren su sai kuma Jami'an tsaro ita kam 'kin binsu tayi...
Saif da Zaid ne ka'dai suke tare da ita suke kuma bata baki akan ta kwantar da hankalin ta babu abinda zai sake faruwa da iznin Allah.
A kotu suka 'karashe maganar bayan ya 'dauke su kusan kwanaki uku, domin sun 6oye ainahin abinda ke faruwa kuma basu so a tona shi saboda Alhaji yace baya so ace za'a hukunta Barrister, Uncle Ja'afar ne ma da Mu'een suka 'dan so su nuna tirjiya amma daga bisani suka amince da hukuncin Alhajin inda daga 'karshe Mu'een ya sa hannu aka dawo wa da Ammi dukkan dukiyar ta hannun ta duk wani hannun jari da sanya a kampanoni duk ya dawo da shi harda ribar da yake samu ma, a adalcin sa sai yaga hakan ka'dai ne idan yayai zai sashi wanke kansa, sai ya zamana kamar juya mata dukiyar kawai yaje yi ya dawo mata da abinta.
Bai barwa kansa komai ba illah gidan da yake ciki da kuma 'yan ku'dade da basu haura 5ml ba..yayi hakanne kuma dan yasan komai da ya mallaka daga dukiyar Ammi ya same shi, cuz ya jima da ajiye aikin sa tun awancan shekarun kawai ya kama harkar kasuwanci.
Yana gama fa'din hakan ya juya ya kama hanyar 6angaren sa.
Barrister bin bayan yayi da kallo har ya 6acewa ganin sa, ha'ki'ka duk abinda yaron ya fa'di kan hanya suke, lokacin da yayi nasan zaluncin bai yi tunanin halin da su zasu shiga ba, yayi ne dan farin cikin kansa da kansa sai gashi kuma yanzu a gaban su yana neman taimakon su da kansa yasan bai kyauta ba cuz har attempting na kashe su yayi Allah ne tseratar da su amma duk da haka sanadin sun ya sa an kashe mutane kusan guda uku kafin ya samu natsuwa dan yana ganin kamar asirin sa ya gama rufuwa ne a lokacin.
A yanzu kam bashi da wata kalma da zai iya sake ce da su, ha'kurin ma yana ganin sam bai cancanci ro'ka daga wajen su ba..amma ya zanyi da Jiddah? ya tambayi kansa.
Ya sani a yanzu Jiddah bata da wani farin cikin da ya wuci ta ga ta mallaki Mu'een, burin ta ka'dai kenan a yanzu nd yayi al'kawarin sama mata farin ciki ta kowani irin hali saboda soyayyar da yake yi mata ashe yaudaran kansa yake...
Sum sum ya 'daga 'kafafun sa ya kama hanyar barin 'dakin...Alhaji Baba ne ya sha gaban sa zai yi magana Barrister ya dakatar da shi tare da girgiza kansa..." yaron ka gaskiya ya fa'da Taheer kuma na gamsu da shi...ban cancanci a yafe min haka cikin sau'ki ba ni kaina na sani, Jiddah ma zan bata ha'kuri ta ha'kura da shi amma nayi al'kawarin next week zan dawo, kuma Insha Allahu zanzo muku da dukkan dukiyar ku ba wai dan inaso Muhammad ya auri Jiddah ba a a, karamcin da kayi min ma na gode sosoi Taheer..ha'ki'ka kai 'dan halak ne...abaya nabi son zuciya ta na yaudari kaina da kwa'dayin dukiyar da take mallakin ku ne....na ji babu da'di Taheer har a zuciya ta naji haushin kaina domin gashi a zahiri son zuciya ta na barazanar hana 'yata farin cikin rayuwar ta...".
Kasa 'karasa maganar tasa yayi illah kafa'dar Alhaji Baba da ya dafa sannan yayi gaba yana share hawayen da suka gangaro mai...
Fita yayi direct ya nufi wajen motar su ya shiga tare da basu umarnin tafiya.
Alhaji Baba kam shiru yayi jim a tsaye duk komai ya kwance masa...yana jin dirin tashin motar su wanda har ya daina jin dirin motar amma bai motsa daga inda yake tsaye ba.
Ajiyan numfashi ya sau'ke bayan tsawon wani lokaci sannan ya nufi 'dakin Ammi da 'kyar ya shawo kanta tayi shiru ta daina kukan da take yi, wanda tana kukan ne hadda tunawa da tayi da mahaifin ta da 'kannan ta.
Nasiha sosai Alhaji yayi mata sannan ya baro inda take bai sake bi takan Mu'een ba dan yasan shi baya sa'k'kowa da wuri idan yayi fushi....
'Bangaren sa ya koma ya lulu6o layin Uncle J yayi masa bayanin komai, shi kansa da yaji abinda ke faruwa hankalin sa tashi yayi sosai abinda shima ya furta shine" Mu'een ba zai auri 'yar sa ba har abada, yaje ya nema mata wani mijin..."
Jin da yayi cewa yace next week zai dawo yasa Uncle Jafar ma 'daura aniyar zuwa kafin satin dan ayi komai akan idanun sa.
*****
Barrister da komawan sa gida batare da 6ata lokaci ba ya tara iyalan sa ya sanar da su komai dake faruwa, hatta mahaifiyar Jiddah bata san wannan labarin ba sai yau, gata mace mai hankali da natsuwa sosai take gujewa duk abinda wani abinda zai ja ta izuwa sa6on Allah, kuka ma ta sanya ita kam tana jimamin tsawon lokacin da ta 'dauka tana 'durawa cikin ta haramun, ta sha haramun ta sitirta jikin ta da haramun.
Wannan abin shi yafi komai tsayawa a ranta, hankalin ta ya tashi sosai ta ja masa Allah ya isa fin cikin kwando.
Bata sake yadda ta 'kara shan koda ruwan gidan bane ta tattara kayan ta bar gidan sa tana kuka.
Jidda ma binta tayi tana kukan itama dan ita aganin ta halin mahaifinta ne yayi mata katanga da samun farin cikin ta, shine ya hanata mallakar zuciyar masoyin ta na dindindin...sam bata ga laifin Mu'een ba.
Domin tasan koma waye aka mai irin wannan da 'kyar ne ya iya amincewa da batun aure kuma tsakani, sa'an sa 'daya da suka barshi ma dawo basu ha'da shi da hukuma ba.
Haka suka tattara suka bar masa gidan sa gaba 'daya sai shi sai halin sa.
Hankalin sa sake tashi yayi amma yafi bada kai wurin ganin ya tattara duk dukiyan Ammi daya mallake ya bata abinta shima ya raba kansa da haramun, kafin satin yake so ya harha'da komai ya sada su da abinsu in ma hukuma zasu ha'da shi da shi duk bai damu ba, da ace ya mutu yana cikin haramun gwamma ace ya mutu a hannun hukuma yafi masa.
Maganganun Mu'een ne a kullum ke ta mar yawo aka, kuma ya 'kara fargar da shi, ha'ki'ka gaskiyan sa ne da ya ce wanda ya tara dukiyar ma ya barta, kuma haka aka kaishi makwancin sa daga shi sai farin yadin da aka mai sutura da shi shi kansa shaida ne akan hakan, balle shi da 'karfi da yaji ya kwace ta ma amfanin me kuma zata yi masa, bacin yasan mutuwa na iya 'daukan sa a duk lokacin da ta ga dama...me ze je yace da ubangijin sa?
Tun da yake a rayuwa bai ta6a danasanin aikata abu irin wannan ba, yayi danasani fin yawan shekarun sa, yayi nadama fin laifukan da ya aikata gaba 'daya yayi nadamar komai.
*****
Basu sake zama sun tattauna batun ba har kusan kwana biyar da tafiyar Barrister, duk a kwanakin kuwa gidan wani iri ya dawo tamkar lokacin da aka ta6a kulle Alhaji a shekarun baya can.
Gidan sam babu mai walwalar kirki kowa tunanin da ke cinsa daban.
Noor ma a lokacin ta 'kira Ammi amma sai taji muryar ta wani iri ba kamar yadda suka saba ba, koda ta tambaya kuma Ammi sai tace da ita ba komai.
Hankalin ta sam ya kasa kwanciya sai take jin kamar wani abin ne daban ke faruwa.
Anty Zainab ta samu da maganar itama sai taji wani iri amma bata nuna mata ba kawai ta kwantar mata da hankali.
Sai daga baya kuma Uncle J ke fa'da mata wai zai yi tafiya zuwa Bauchi.
Tambayar sa tayi cikin natsuwa abinda ke faruwa dan ta fara zargin kamar jikin Mu'een ne ya motsa sai da yayi mata bayani ata'kaice kafin ta samu natsuwa.
Itace tayiwa Noor bayanin amma still Noor ta kasa hankalin ta dan tana da tarihin abinda ya faru abaya can, tsoron ta kar labari ya sake maimaita kansa ne.
Hakan yasa ta kasa kwantar da hankalin ta.
*****
Sati na cika Barrister ya dawo wanda kafin zuwan sa ma already Uncle Ja'afar ya iso shine ya 'kara tausan Ammi ya kuma yi magana da jam'ian tsaro in ma wani abin zai biyo baya ya zama na suna da masaniya akai.
Shima Barristern da yake ya riga yayi niyyan dam'ka musu dukiyar su ne da kansa ya taho da wasu Jam'ian tsaro wanda ganin hakan yasa Uncle Jafar 'kin amincewa da su, Ja'mian tsaron da yai magana da su tun farko ya 'kira aka zo duk suka 'dunguma da su can garin Bauchi Ammi kam sam bata so tafiyar ba tana kuka take fa'din ita bata son dukiyar...ya koma da abinsa bazata kar6a ba tace yaje har abada ta yafe masa ita dai ya barta da iyalan ta su zauna lafiya.
Lokacin da zasu tafi ma kuka ta ringa yi sosai ga shi daga Alhaji, Mu'een sai Uncle Ja'far suka tafi ta 6angaren su sai kuma Jami'an tsaro ita kam 'kin binsu tayi...
Saif da Zaid ne ka'dai suke tare da ita suke kuma bata baki akan ta kwantar da hankalin ta babu abinda zai sake faruwa da iznin Allah.
A kotu suka 'karashe maganar bayan ya 'dauke su kusan kwanaki uku, domin sun 6oye ainahin abinda ke faruwa kuma basu so a tona shi saboda Alhaji yace baya so ace za'a hukunta Barrister, Uncle Ja'afar ne ma da Mu'een suka 'dan so su nuna tirjiya amma daga bisani suka amince da hukuncin Alhajin inda daga 'karshe Mu'een ya sa hannu aka dawo wa da Ammi dukkan dukiyar ta hannun ta duk wani hannun jari da sanya a kampanoni duk ya dawo da shi harda ribar da yake samu ma, a adalcin sa sai yaga hakan ka'dai ne idan yayai zai sashi wanke kansa, sai ya zamana kamar juya mata dukiyar kawai yaje yi ya dawo mata da abinta.
Bai barwa kansa komai ba illah gidan da yake ciki da kuma 'yan ku'dade da basu haura 5ml ba..yayi hakanne kuma dan yasan komai da ya mallaka daga dukiyar Ammi ya same shi, cuz ya jima da ajiye aikin sa tun awancan shekarun kawai ya kama harkar kasuwanci.