Sashe 101
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ido na tsura mata ta baya ina sauraran maganar tasu cuz har abinda yake fa'di tar inajin sa dan wayar Ammi akwai lafiyar speaker mai 'karfi sosai...bansan me yasa yake son wahalar da Ammi ba shi Yah Deen sam, domin bazan manta ba ya ta6a yi mata irin hakan lokacin ma yana cikin garin Shuwarin Amma karkiga yanda Ammi ta damu sosai sai gashi wannan karan ma ya sake maimaitawa, yanda nasan Ammi ta damu da rashin sa wallahi nima sai da naji wani sanyin da'di a zuciyata bayan fahimtar cewa shi 'din ne yayi 'kiran ta, a hankali na ja jikina na kwantar da kaina bisa cinyar Ammi zuciya ta cike da farin cikin daga yau Ammi na zata dawo Ammi ta asali.
Hannun ta dake kan 'kirjin ta ta sau'ke shi a kaina tana shafa kitso na batare da mun yiwa juna magana ba.
Ammi bata wani iya dogon fushi da shi sam shiyasa ko yanzun ma tun daga kan amsar da yabata sai tace dashi " Amma me yasa ka 'dauki dogon lokaci baka gyara wayar ba bacin kasan mutane da yawa ne zasu damu da rashin jinkan...Antyn ka Zainab sosai ta 'daga hankalin ta tunda taji batun auren ka hankalin ta ya kasa kwanciya kusan kullum sai ta 'kira ni sai dai ince mata nima baka 'kira ni ba..me yasa kai sam kanka ka'dai ka sani ne baka damu da damuwar kowa ba ko?"
Tayi maganar hannun ta yawo a kan kitso na.
Sai yace
" Kiyi ha'kuri Ammi na.. insha Allahu bazan sake ba...ya su Alhaji Baba da su Zaidu".
A ta'kaice tace
" Zaidu suna school basu dawo ba"
Yace
" Owk...Alhaji fa?"
Sai tace dashi
" Ka 'kira shi mana".
Yace
" Toh zan 'kira shi Ammi na.."
Tun kafin ya rufe baki tace da shi" Hope kasan lokacin bikin ka ya 'karato ko?"
Take salon muryar sa ta canza zuwa wani iri yace da ita" Biki na kuma Ammi?"
A nutse tace da shi
" Erh mana ko kana nufin baka da labari?".
" a a Ammi Uncle Ja'afar ya sanar da ni cewa an tambayo aure amma bamu sake wata magana da shi bayan hakan ba".
" To sai ka 'kira shi mahaifin naka..may be zai yi maka bayani da kansa, amma ina jin 2weeks kacal ya rage a 'daura auren ma..".
Cewa yayi
" Innalillahi wa inna ilaihi raji'un...Ammi wai wace yarinyar dan Allah?"
" Ni ta ya zan sani Mu'een, nima fa ba'a sanar dani ba har sai bayan da aka tsaida rana..amma an dai ce a Azare take 'kilan waccen yarinyar ce..ai kasan da batun tun kafin komawar ka...kuma kasan Alhaji baya canza maganar sa shi....".
Idanu na lumshe ina take kunnuwa na suka daina cigaba da sauraron maganar Ammi, jin wai zai yi aure...sam ban san yanayin da nake jin zuciya ta ba, na dai tsinci la66a na da furta" Barka"
'Kasan ma'koshi amma na kasa tantance manufata ta fa'dan hakan.
Ban ma san ya 'karshen wayar ta su ta kasance ba sai ji nayi Ammi na fa'din" Kitson ki ya tsufa sosai Hudah...anjima za'ayi miki ko manya ma kafin kuma lokacin bikin Yayan ku sai ai miki mai kyau ko?"
Sai lokacin tunani na ya tsaya inda na no'ke kafa'da tare da fa'din" Ni banaso Ammi".
Ammi sai tace
" To shikenan naji..amma zamu wurin Umman Saudah anjima sai tayi miki na bayan hannu ko ai nata babu zafi zan ma ce tayi miki manya kinji".
Jin haka sai nayi saurin 'dage kaina alamar to jin cewa Ummata ce zata min kitson.
Yah Deen kam suna gama waya da Ammi sai ya 'kira Alhaji Baba suka gaisa faran-faram...Alhaji bai nuna masa alamun komai na 6acin rai ba haka nan bai yi masa zancen auren ba kamar yadda shima Mu'een 'din bai iya ya tambaya ba...kafin suyi sallama sai Alhaji yace da shi nan da kwana ki goma yana bu'katar ganin sa a gida, wanda a lokacin zai yi dai-dai ne da sati guda kafin ranar 'daurin auren.
Bai yi musun komai ba kamar yadda bai nemi jin dalilin zuwan nasa ba illah " To Alhaji" da ya amsa shi da shi a takaice, har suka yanke 'kiran baii ya sake fa'din komai ba illah damuwar sa da ta 'karu.
Bin wayar yayi da kallo yana sake kallon sekannin da yin waya da mahaifin sa ta 'dauke su, dududu 43seconds ne, sa6anin baya da in suna waya sukan shafe a 'kalla mintina goma ko 'kasa da haka.
Tun suna waya da Alhajin yake kallon 'kiran Husnah amma bai 'daga ba ko yanzun ma kuwa da yake ri'ke da wayar yana tunanin yanda sha'kuwar sa da Alhaji Baba ta sami babban gi6in da ke nemen ta6a masa zuciya sai ga wani 'kiran Husnan ya shigo...ku ayyana yanda Husnah zataji bayan ta shafe kusan kwanaki goma tana neman layin sa bata samu sai a yau da ta samu ya kuke ganin zata ji...ai 'kira kam babu sassauci ta ringa yi tana 'karawa kenan.
Bai bi ta kan 'kiran da Husnah ke yi masa ba sai ya fara tunani tsakanin Antyn sa da Uncle Ja'afar wa ya kamata ya fara 'kira.
Layin Uncle Ja'afar ya 'kira shima da 'kyar dan wayar sosai ta tabu, sai dai ma Uncle Ja'afar bai 'dauki 'kiran ba, daman baya son masifar sa dan ya san dole sai yayi dama...shi yasa bai sake ba.
Daga 'kira 'dayan kuwa sai ya bar shi ya koma 'kiran Anty Zainab.
Wacce tana dauka ta fara fa'din
" Haba, haba Mu'een gaskiya baka kyauta mana ba, me yasa ka kashe wayar ka dan Allah bacin kasan za'a neme ka?"
" 'Dan murmushi yayi da bai kai masa zuciya ba kawai yadda Anty Zee ke bayani ne ya 'dan bashi dariya...
Sai yace" Anty ai kya tsaya mu gaisa tukunna ko?"
" a a bar wannan batun gaisuwar...baka san yadda hankali na ya tashi ba ne da jin wai an tsaida lokacin auren ka har ma ya kusa, ya akayi haka kuma Mu'een kai da kace min ba yanzu zakayi aure ba?"
Yana gyara zaman sa yake ce da ita
" Alhaji ne fa ya shirya wannan auren Uncle bai gaya miki bane?"
Tace" Ya min bayani amma gaskiya banji da'di ba, yace wai kai kace baka son auren Alhaji kuma yace masa kai ke bu'katar auren shiyasa zai yi maka me yasa hakanne to wai kaina duk ya kulle".
Idanu ya lumshe not knowing abinda zai ce mata, tsintan bakin sa kawai yayi da fa'din" Ni kaina bansani ba Anty..ni dai ki min addu'ah Allah yasa afasa dan Allah".
" Da gasken baka so kenan?"
" Har cikin zuciya ta Anty".
Sai tace
" Wallahi nima ji nayi auren bai kwanta min ba especially da bai kasance 'yar gidan Ammin nan ba gaskiya banji da'di ba ni kam...ita wannan 'din 'yar waye ce?"
" 'yar makarantar mu ce Anty".
" To Allah ya sanya Alkhairi.."
Bai ce da ita komai ba kawai ya yanke 'kiran tare da kife wayar tasa ya lumshe idanu.
Yana ganin 'kiran Husnah amma ya 'ki kulawa..tayi masa missedcall a 'kalla goma sha uku duk bai 'dauka ba, har hawaye take tsiyayarwa daga inda take tana jin tamkar tayi tsuntsuwa ta ganta gaban sa dan kawai taji me ze ce da ita.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *49*
Text ta tura mishi nan ma bata ga alamun ya kula ba, a hankali hawayen ta ya fara sau'ka saman kuncin ta tsabar haushin rashin samun response daga wajen sa, tunanin halin da yake shirin sanya rayuwar ta bayan ya gama da rayuwar tan ya sa itama a zuciye tayi jifa da wayar ta, sai na ta wayar ta tsaya ne iya kan tsakiyar gadon ta pillow ne ya tare ta bata 'karasa sau'ka ta ha'du da 'kasan tiles ba da anyi biyu.
Kwanciya tayi tana sake sakin wani kukan mai tsuma zuciya gwanin ban tausayi.
Ji take kamar zata yi hauka..sam ta rasa menene dalilin hakan, ina zata je ta samu sau'ki cikin ranta? ta rasa gaba 'daya, me zata ce da mahaifiyar ta wanda ba zai 'daga hankalin ta ba shima ta rasa kwata-kwata.
Mu'een ma 6angaren sa babu wani sau'ki ko ka'dan, dan ya fahimci babu ta inda abin yake da sassauci sam, nan da kwanaki goma Alhaji yqce yake nemen sa, kenan akan auren ne...." Yah Allah ka taimake ni ka tarwatsa wannan auren".
Ya furta a fili yana maida idanu ya lumshe.
Kusan cikin kowacce sallar sa sai yayi wannan addu'ar, wanda ko yanzun ma hakan ya sake maimaitawa yana mi'kewa daga inda yake zaune.
Bayi ya shiga domin ya watso ruwa, yau yana jin shiga school ne haka kawai, bayan jin muryar Ammin sa sai yaji wata 'yar natsuwa ta shige shi duk da ma ba albishir 'din anfasa auren tayi masa ba, amma haka kawai sai yaji damuwar sa ta ragu sosai.
Yanzu da ya san cewa babu mai iya sawa afasa auren ne sai ya barwa Allah kawai sai dai yana wankan ma har murmushin mugunta yake yi dan irin shegen shirin muguntar da zai shiryawa duk yarinyar da ta kuskura ta yadda aka 'daura auren sa da ita.
Da fitowar sa sai ya koma wurin wayar tasa yana murmushin ya sa hannu ya 'dago wayar sai da ya shiga wajen text yaga abinda ta rubuta masa ro'ko ne kawai akan ya daure ya 'dauki 'kiran ta...a fili ya saki 'dan 'karamin tsaki afili ya furta" Kanki ake ji ai" Fita yayi daga wurin text 'din ya koma ya dannawa layin Husnah 'kira yana furzar da huci daga bakin sa.
Hannun ta dake kan 'kirjin ta ta sau'ke shi a kaina tana shafa kitso na batare da mun yiwa juna magana ba.
Ammi bata wani iya dogon fushi da shi sam shiyasa ko yanzun ma tun daga kan amsar da yabata sai tace dashi " Amma me yasa ka 'dauki dogon lokaci baka gyara wayar ba bacin kasan mutane da yawa ne zasu damu da rashin jinkan...Antyn ka Zainab sosai ta 'daga hankalin ta tunda taji batun auren ka hankalin ta ya kasa kwanciya kusan kullum sai ta 'kira ni sai dai ince mata nima baka 'kira ni ba..me yasa kai sam kanka ka'dai ka sani ne baka damu da damuwar kowa ba ko?"
Tayi maganar hannun ta yawo a kan kitso na.
Sai yace
" Kiyi ha'kuri Ammi na.. insha Allahu bazan sake ba...ya su Alhaji Baba da su Zaidu".
A ta'kaice tace
" Zaidu suna school basu dawo ba"
Yace
" Owk...Alhaji fa?"
Sai tace dashi
" Ka 'kira shi mana".
Yace
" Toh zan 'kira shi Ammi na.."
Tun kafin ya rufe baki tace da shi" Hope kasan lokacin bikin ka ya 'karato ko?"
Take salon muryar sa ta canza zuwa wani iri yace da ita" Biki na kuma Ammi?"
A nutse tace da shi
" Erh mana ko kana nufin baka da labari?".
" a a Ammi Uncle Ja'afar ya sanar da ni cewa an tambayo aure amma bamu sake wata magana da shi bayan hakan ba".
" To sai ka 'kira shi mahaifin naka..may be zai yi maka bayani da kansa, amma ina jin 2weeks kacal ya rage a 'daura auren ma..".
Cewa yayi
" Innalillahi wa inna ilaihi raji'un...Ammi wai wace yarinyar dan Allah?"
" Ni ta ya zan sani Mu'een, nima fa ba'a sanar dani ba har sai bayan da aka tsaida rana..amma an dai ce a Azare take 'kilan waccen yarinyar ce..ai kasan da batun tun kafin komawar ka...kuma kasan Alhaji baya canza maganar sa shi....".
Idanu na lumshe ina take kunnuwa na suka daina cigaba da sauraron maganar Ammi, jin wai zai yi aure...sam ban san yanayin da nake jin zuciya ta ba, na dai tsinci la66a na da furta" Barka"
'Kasan ma'koshi amma na kasa tantance manufata ta fa'dan hakan.
Ban ma san ya 'karshen wayar ta su ta kasance ba sai ji nayi Ammi na fa'din" Kitson ki ya tsufa sosai Hudah...anjima za'ayi miki ko manya ma kafin kuma lokacin bikin Yayan ku sai ai miki mai kyau ko?"
Sai lokacin tunani na ya tsaya inda na no'ke kafa'da tare da fa'din" Ni banaso Ammi".
Ammi sai tace
" To shikenan naji..amma zamu wurin Umman Saudah anjima sai tayi miki na bayan hannu ko ai nata babu zafi zan ma ce tayi miki manya kinji".
Jin haka sai nayi saurin 'dage kaina alamar to jin cewa Ummata ce zata min kitson.
Yah Deen kam suna gama waya da Ammi sai ya 'kira Alhaji Baba suka gaisa faran-faram...Alhaji bai nuna masa alamun komai na 6acin rai ba haka nan bai yi masa zancen auren ba kamar yadda shima Mu'een 'din bai iya ya tambaya ba...kafin suyi sallama sai Alhaji yace da shi nan da kwana ki goma yana bu'katar ganin sa a gida, wanda a lokacin zai yi dai-dai ne da sati guda kafin ranar 'daurin auren.
Bai yi musun komai ba kamar yadda bai nemi jin dalilin zuwan nasa ba illah " To Alhaji" da ya amsa shi da shi a takaice, har suka yanke 'kiran baii ya sake fa'din komai ba illah damuwar sa da ta 'karu.
Bin wayar yayi da kallo yana sake kallon sekannin da yin waya da mahaifin sa ta 'dauke su, dududu 43seconds ne, sa6anin baya da in suna waya sukan shafe a 'kalla mintina goma ko 'kasa da haka.
Tun suna waya da Alhajin yake kallon 'kiran Husnah amma bai 'daga ba ko yanzun ma kuwa da yake ri'ke da wayar yana tunanin yanda sha'kuwar sa da Alhaji Baba ta sami babban gi6in da ke nemen ta6a masa zuciya sai ga wani 'kiran Husnan ya shigo...ku ayyana yanda Husnah zataji bayan ta shafe kusan kwanaki goma tana neman layin sa bata samu sai a yau da ta samu ya kuke ganin zata ji...ai 'kira kam babu sassauci ta ringa yi tana 'karawa kenan.
Bai bi ta kan 'kiran da Husnah ke yi masa ba sai ya fara tunani tsakanin Antyn sa da Uncle Ja'afar wa ya kamata ya fara 'kira.
Layin Uncle Ja'afar ya 'kira shima da 'kyar dan wayar sosai ta tabu, sai dai ma Uncle Ja'afar bai 'dauki 'kiran ba, daman baya son masifar sa dan ya san dole sai yayi dama...shi yasa bai sake ba.
Daga 'kira 'dayan kuwa sai ya bar shi ya koma 'kiran Anty Zainab.
Wacce tana dauka ta fara fa'din
" Haba, haba Mu'een gaskiya baka kyauta mana ba, me yasa ka kashe wayar ka dan Allah bacin kasan za'a neme ka?"
" 'Dan murmushi yayi da bai kai masa zuciya ba kawai yadda Anty Zee ke bayani ne ya 'dan bashi dariya...
Sai yace" Anty ai kya tsaya mu gaisa tukunna ko?"
" a a bar wannan batun gaisuwar...baka san yadda hankali na ya tashi ba ne da jin wai an tsaida lokacin auren ka har ma ya kusa, ya akayi haka kuma Mu'een kai da kace min ba yanzu zakayi aure ba?"
Yana gyara zaman sa yake ce da ita
" Alhaji ne fa ya shirya wannan auren Uncle bai gaya miki bane?"
Tace" Ya min bayani amma gaskiya banji da'di ba, yace wai kai kace baka son auren Alhaji kuma yace masa kai ke bu'katar auren shiyasa zai yi maka me yasa hakanne to wai kaina duk ya kulle".
Idanu ya lumshe not knowing abinda zai ce mata, tsintan bakin sa kawai yayi da fa'din" Ni kaina bansani ba Anty..ni dai ki min addu'ah Allah yasa afasa dan Allah".
" Da gasken baka so kenan?"
" Har cikin zuciya ta Anty".
Sai tace
" Wallahi nima ji nayi auren bai kwanta min ba especially da bai kasance 'yar gidan Ammin nan ba gaskiya banji da'di ba ni kam...ita wannan 'din 'yar waye ce?"
" 'yar makarantar mu ce Anty".
" To Allah ya sanya Alkhairi.."
Bai ce da ita komai ba kawai ya yanke 'kiran tare da kife wayar tasa ya lumshe idanu.
Yana ganin 'kiran Husnah amma ya 'ki kulawa..tayi masa missedcall a 'kalla goma sha uku duk bai 'dauka ba, har hawaye take tsiyayarwa daga inda take tana jin tamkar tayi tsuntsuwa ta ganta gaban sa dan kawai taji me ze ce da ita.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *49*
Text ta tura mishi nan ma bata ga alamun ya kula ba, a hankali hawayen ta ya fara sau'ka saman kuncin ta tsabar haushin rashin samun response daga wajen sa, tunanin halin da yake shirin sanya rayuwar ta bayan ya gama da rayuwar tan ya sa itama a zuciye tayi jifa da wayar ta, sai na ta wayar ta tsaya ne iya kan tsakiyar gadon ta pillow ne ya tare ta bata 'karasa sau'ka ta ha'du da 'kasan tiles ba da anyi biyu.
Kwanciya tayi tana sake sakin wani kukan mai tsuma zuciya gwanin ban tausayi.
Ji take kamar zata yi hauka..sam ta rasa menene dalilin hakan, ina zata je ta samu sau'ki cikin ranta? ta rasa gaba 'daya, me zata ce da mahaifiyar ta wanda ba zai 'daga hankalin ta ba shima ta rasa kwata-kwata.
Mu'een ma 6angaren sa babu wani sau'ki ko ka'dan, dan ya fahimci babu ta inda abin yake da sassauci sam, nan da kwanaki goma Alhaji yqce yake nemen sa, kenan akan auren ne...." Yah Allah ka taimake ni ka tarwatsa wannan auren".
Ya furta a fili yana maida idanu ya lumshe.
Kusan cikin kowacce sallar sa sai yayi wannan addu'ar, wanda ko yanzun ma hakan ya sake maimaitawa yana mi'kewa daga inda yake zaune.
Bayi ya shiga domin ya watso ruwa, yau yana jin shiga school ne haka kawai, bayan jin muryar Ammin sa sai yaji wata 'yar natsuwa ta shige shi duk da ma ba albishir 'din anfasa auren tayi masa ba, amma haka kawai sai yaji damuwar sa ta ragu sosai.
Yanzu da ya san cewa babu mai iya sawa afasa auren ne sai ya barwa Allah kawai sai dai yana wankan ma har murmushin mugunta yake yi dan irin shegen shirin muguntar da zai shiryawa duk yarinyar da ta kuskura ta yadda aka 'daura auren sa da ita.
Da fitowar sa sai ya koma wurin wayar tasa yana murmushin ya sa hannu ya 'dago wayar sai da ya shiga wajen text yaga abinda ta rubuta masa ro'ko ne kawai akan ya daure ya 'dauki 'kiran ta...a fili ya saki 'dan 'karamin tsaki afili ya furta" Kanki ake ji ai" Fita yayi daga wurin text 'din ya koma ya dannawa layin Husnah 'kira yana furzar da huci daga bakin sa.