Sashe 204
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kuka sosai ne ya ci 'karfin ta yayin da taji 'dumin hannayen Ammi ya sau'ka abayan ta.
Runguma Ammi tayi mata mai nuna tsantsar farin ciki da jinda'din ta a fili..." Allah yayi miki albarka Noor dama nasan ke 'yar halak ce..Ubangiji Allah ya faranta miki ya baki 'ya'yan da zasu ji 'kanki su faranta miki fiye da wanda kika yiwa manyan ki...".
Anty Zainab kanta murmushi take yi agefe tana kuma zubda hawaye na jin da'din furuci na.
Ammi na sake ni Anty Zainab ta kama hannu na muka bar 'dakin.
Itama rungume ni tayi cike da farin ciki tace" Baki ta6a sanya ni jin cewa Mu'een yayi dacen mace fiye da yau 'din ba Noor...nagode! Nagode!!..Allah ya biyaki da Alkhairi..a yau 'din na zan sanar da Uncle Ja'afar a maida muku auren ku domin babu wani abinda za'a jira tunda kin riga kin amince...sai dai fa kiyi ha'kuri da kalan auren naki 'kilan haka Allah ya 'kaddaro miki dukkan taron 'daurin auren ki na zuwa ne cikin rashin shiri".
" Zan koma gida Anty dama nazo ne batun komawa ta school inji yaushe ya kamata mu sa rana..." Karki damu ki bari zamu yi magana daga baya duk abinda ake ciki zan sanar dake...yanzun muje ki yiwa Ammi sallama kafin ki wuce".
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce*😍💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *92*
Fita suka sake yi dukkan su zuwa wajen Ammi sun same t ne idanun ta kan waya tana faman dubawa, ko da tayi mata sallamn ma kai kawai Ammi ta jinjina mata cike da jinda'di, ita kam fuskar ta ba yabo ba fallasa ta fita.
Sai bayan fitar ta sannan Ammi ta kalli Anty Zainab tace" Zainab kinga fa ni nama rasa wanda zan 'kira in sanar mawa saboda farin ciki kaina ya kulle kuma".
Murmushi Anty Zainab tayi idan ka gansu bazaka yi zaton sune ke shar6an kuka lokaci 'kalilan da suka gabata ba.
" Bari zan gayawa Baffan su".
Shine abinda Anty Zainab ta fa'di tana mi'kewa tsaye.
Wayar ta taje ta 'dauka ta 'kira shi sai dai cikin rashin sa'a ko 'kira guda daga cikin missed call uku da tayi masa bai 'daga ba.
Text ta tura masa kamar haka.." _Mun yi magana da Noor kuma ta amince da auren ka sanar da Alhaji please_ ".
Tana gama rubutawa sai ta tura masa sannan ta 'kira Saif ta tambaye shi ya jikin Mu'een 'din yace " Anty da sau'ki dai za'a ce amma har yanzu akwai damuwa..ance sai an tare shi da labarin da aka san zai kwantar masa da hankali ya sa shi farin ciki kuma duk mun rasa yadda zamu yi tsoron kar ya farka ma muke yi a halin yanzu...."
Murmushi Anty Zainab tayi gami da fa'din" ka kwantar da hankalin ka be jima ba muka rabu da Noor kuma ta amince da batun maida auren su..ina jin kawai ku jarraba wannan labarin 'kila ze yi amfani".
Cike da farin ciki Saif yace" Alhamdulillah...ai kamar anyi an gama ne ma Anty...bari in sanar da Alhaji Yanzu".
Ko jiran jin ta bakin ta ba yi ba ya yanke wayar.
Alhaji Baba be wani bayyana farin cikin sa a fili ba ko bayan da ya ji labarin dan ciwon Mu'een 'din ya riga ya 'daure masa kai ya zarta tunanin sa gaba 'daya, gani yake kamar ba rayuwa zai sake yi ba kawai likitocin na yaudaran su ne, yau kusan kwanan su biyu kenan da zuwa Zaria amma ko motsi da yatsun sa be yi ba..yau ne ma ake saka ran farfa'dowar sa amma shiru har yanzu gashi har la'asar ta shige maghrib ta gabato.
Gani yake ma kamar wannan auren banda tauye hakkin Noor babu abinda za'a yi, mutun kullum yana kwance ba lafiya ina za'a yadda da aura masa mace irin Noor kuma...yaushe ma ake da tabbacin zai tashi, shi ya fara tunanin ma kawai gara su amince a ayi masa dashen indai har akan zai fi kawo masa sassauci sai dai dashen ance babban risky ne likitocin da kansu suka fa'da...Innalillahi wa inna ilaihi raji'un...a zuci yake tunanin amma be san lokacin da wannan kalmar ta kubce daga bakin sa ba, goshin sa ya dafe da shima yake jin yana sara masa.
Ganin hakan ya sanya Uncle Ja'afar kallon.sa, cikin 'yan da'kiku ya karanci yanayin da yake ciki, fara kwantar masa da hankali yayi domin duk yasan akan ciwon Mu'een ne yace masa su gwada batun auren dai tukunna su gani, yace shi inda hali ma tunda ta amince me zai hana kawai a 'daura auren ayau 'din aganin sa hakan zai fi kawo musu sau'ki fiye sanar da shi labarin amincewar tan kawai.
Alhaji Baba yaso ya nuna 'kin amincewar sa amma Uncle Ja'afar ya kafe dole sai da ya amince.
Saif ya tura ya ciro masa ku'di a bank sannan ya tura shi nemo dabino domin ya tura anemo masa goro ba'a samu ba.
Ai kuwa bayan sallar Isha'i aka gabatar da 'daurin auren Deen da Noor bisa sadaki 50k da Uncle Ja'afar ya bayar.
Alhaji Baba me ya bada auren kamar yadda ya ta6a bayar wa abaya dan haka a hannun sa aka bada sadakin nata karo na biyu...shi dai fuskar sa ba yabo ba fallasa haka yayi ta binsu da idanu har aka 'kare komai.
A daren Ja'afar ya ke6e da saif ya tsara masa duk yadda yake so ayi, Alhaji Baba kam bai ma san sunayi ba, kuma ma ko ya sani 'din ba baki zai sanya musu ba.
Saif ne ke kwana tare da shi su Alhaji Baba da Uncle Ja'afar Hotel suke kwana inda suka yi masau'ki tun farkon zuwan su.
Dama ya gama tsara masa cewar a duk lokacin da yaga alamun zai farka sai yayi kamar waya yake yi bayan ya gama shirya masa abinda zai fa'da.
Daren ranar kaf haka Saif ya gama gadin Mu'een amma bai farka ba, har washe gari shiru har sun fara cire rai ma da ganin farkawar tasa domin magashiyan yake kwance sai uban na'urori da aka jona mai..tunda suka kawo shi bai motsa ba yau kwana hu'du kenan..abin ya fara 'daure musu kai sosai gashi Uncle na so ya koma bakin aikin sa amma ya kasa dauriyar yin hakan sam ba ze iya tafiya ya bar Mu'een cikin wannan mawuyacin halin ba, gani yake kamar da ya tafi za'a sanar da shi mutuwar sa shi yasa yafi so yaga anyi komai a gama kan idanun sa.
Noor kuwa tun lokaci da ta tabbatarwa da Ammi amincewar ta bata 'kara kunna wayar ta ba, ko 'daura auren ma da akayi sai Ummah aka 'kira aka sanar mawa wanda itama abakin Ummhan taji.
Kuka kuwa kamar wacce aka ce an sai da ita ga wani ma'kiyin ta ne haka take ji..duk ta hana kanta sukuni da kuka..Ummah na 'ko'kari sosai wajen kwantar da mata da hankali amma a banza.
Haka Saif suka rabu da yammacin ranar ma duk jikin su sanyi 'kalau suka koma masu'kin su..Saif kansa har 'yar rama yayi, yana matu'kar tausayawa yayan nasa, bai san wace iriyar taimako ya kamata yayi masa ba...
Likitoci na zuwa akai-akai suna duba shi kuma kullum abin numfashi da bugun zuciyar sa na reading yadda ya kamata amma har yau farfa'dowa ta gagare shi.
Ko yau in ma Saif duk jikin sa da sanyi, gaba 'daya ya tsinke da lamarin Yayan nasa 'karfe tara likita ya bar 'dakin wanda hakan ya bawa Saif damar shiga wajen sa da yake tare suke kwana.
Baccin ma yanzu ko damun sa baya yi da yayi da bai yi ba duk baya jin komai ba, har ya saba da zama yana 'karewa Yah Deen kallo...sosai ya fahimci rayuwa ba'a bakin komai take ba..yana zaune sai dai ya duba wayar sa ko kuma idan uzurin shiga bayi ya kama shi ya tashi ya shiga ya fito, tunani kala-kala babu irin wanda bai zo ransa ba...
Kwana yayi idanun sa biyu amma babu wani canji da yagani tattare da shi.
Har gari yayi haske ma'aikata suka zosuka gama aikin su suka tafi amma shiru, haka likitocin ma suka shigo suka duba shi suka sake fita, su Alhaji Baba ma duk sun zo inda Saif ke ro'kon su akan suje su huta abinsu tunda shi yana nan duk abinda ake ciki yayi al'kawarin sanar da su, Saif yayi hakan ne saboda tausayin mahaifan nasa, tun zuwan su Zaria ba su huta ba kullum suna cikin zirga-zirga, aganin sa gara shi domin da 'karfin.sa inda sabo ma ya riga ya saba da hada-hada...sosai suka ji da'din furucin Saif in dan 'karara ya nuna tausayawar sa gare su....kafin su koma sai da suka sake ganawa da likitan anan Alhaji Baba ya fa'di nashi ra'ayin amma likitan yace har yanzun dai da saura su 'kara basu lokaci.
Haka suka fita suna baza babbar riga kowa jikin sa yayi laushi.
Fita suka yi suka koma masau'kin su suka bar shi da Saif 'din kamar yadda ya bu'kata.
'karfe tara da 'yan mintina na safiya lokacin Saif yaje yin breakfast ma, ko da ya dawo kuwa kamar ba zai shiga duba shi ba kuma sai wata zuciyar tace ka duba dai.
Tura 'kofan yayi da niyyan le'kawa sai cak idanun sa suka sau'ka kan yatsar 'kafan sa guda dake motsi.
Saurin 'karasowa yayi ciki yazo kusa da shi...saman idanun sa yaga yana motsi ka'dan-ka'dan yana jujjuyawa amma bai bu'de idanun ba.
Da farko tsaban farin ciki Saif rikicewa yayi har ma sai ya rasa mi ya kamata yayi tuno abinda Uncle Ja'afar ya sashi yi ne ya sanya shi saurin ciro wayar sa daga aljihu idanun sa kan fuskar Mu'een.
'Kira ya dannawa Uncle 'din wanda daga 'dagawa ya furta" Hello..Hello Uncle"
" Erh gani nan tare da shi"
" Ohh har kun dawo daga wajen 'daurin auren ne?"
" Kai..masha Allah..Ubangiji Allah ya sanya Alkhairi ya bada zaman lafiya...nayi matu'kar farin ciki sosai".
Shi ka'dai yayi ta maganar sa amma bazaka ta6a gane hakan ba.
Runguma Ammi tayi mata mai nuna tsantsar farin ciki da jinda'din ta a fili..." Allah yayi miki albarka Noor dama nasan ke 'yar halak ce..Ubangiji Allah ya faranta miki ya baki 'ya'yan da zasu ji 'kanki su faranta miki fiye da wanda kika yiwa manyan ki...".
Anty Zainab kanta murmushi take yi agefe tana kuma zubda hawaye na jin da'din furuci na.
Ammi na sake ni Anty Zainab ta kama hannu na muka bar 'dakin.
Itama rungume ni tayi cike da farin ciki tace" Baki ta6a sanya ni jin cewa Mu'een yayi dacen mace fiye da yau 'din ba Noor...nagode! Nagode!!..Allah ya biyaki da Alkhairi..a yau 'din na zan sanar da Uncle Ja'afar a maida muku auren ku domin babu wani abinda za'a jira tunda kin riga kin amince...sai dai fa kiyi ha'kuri da kalan auren naki 'kilan haka Allah ya 'kaddaro miki dukkan taron 'daurin auren ki na zuwa ne cikin rashin shiri".
" Zan koma gida Anty dama nazo ne batun komawa ta school inji yaushe ya kamata mu sa rana..." Karki damu ki bari zamu yi magana daga baya duk abinda ake ciki zan sanar dake...yanzun muje ki yiwa Ammi sallama kafin ki wuce".
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce*😍💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *92*
Fita suka sake yi dukkan su zuwa wajen Ammi sun same t ne idanun ta kan waya tana faman dubawa, ko da tayi mata sallamn ma kai kawai Ammi ta jinjina mata cike da jinda'di, ita kam fuskar ta ba yabo ba fallasa ta fita.
Sai bayan fitar ta sannan Ammi ta kalli Anty Zainab tace" Zainab kinga fa ni nama rasa wanda zan 'kira in sanar mawa saboda farin ciki kaina ya kulle kuma".
Murmushi Anty Zainab tayi idan ka gansu bazaka yi zaton sune ke shar6an kuka lokaci 'kalilan da suka gabata ba.
" Bari zan gayawa Baffan su".
Shine abinda Anty Zainab ta fa'di tana mi'kewa tsaye.
Wayar ta taje ta 'dauka ta 'kira shi sai dai cikin rashin sa'a ko 'kira guda daga cikin missed call uku da tayi masa bai 'daga ba.
Text ta tura masa kamar haka.." _Mun yi magana da Noor kuma ta amince da auren ka sanar da Alhaji please_ ".
Tana gama rubutawa sai ta tura masa sannan ta 'kira Saif ta tambaye shi ya jikin Mu'een 'din yace " Anty da sau'ki dai za'a ce amma har yanzu akwai damuwa..ance sai an tare shi da labarin da aka san zai kwantar masa da hankali ya sa shi farin ciki kuma duk mun rasa yadda zamu yi tsoron kar ya farka ma muke yi a halin yanzu...."
Murmushi Anty Zainab tayi gami da fa'din" ka kwantar da hankalin ka be jima ba muka rabu da Noor kuma ta amince da batun maida auren su..ina jin kawai ku jarraba wannan labarin 'kila ze yi amfani".
Cike da farin ciki Saif yace" Alhamdulillah...ai kamar anyi an gama ne ma Anty...bari in sanar da Alhaji Yanzu".
Ko jiran jin ta bakin ta ba yi ba ya yanke wayar.
Alhaji Baba be wani bayyana farin cikin sa a fili ba ko bayan da ya ji labarin dan ciwon Mu'een 'din ya riga ya 'daure masa kai ya zarta tunanin sa gaba 'daya, gani yake kamar ba rayuwa zai sake yi ba kawai likitocin na yaudaran su ne, yau kusan kwanan su biyu kenan da zuwa Zaria amma ko motsi da yatsun sa be yi ba..yau ne ma ake saka ran farfa'dowar sa amma shiru har yanzu gashi har la'asar ta shige maghrib ta gabato.
Gani yake ma kamar wannan auren banda tauye hakkin Noor babu abinda za'a yi, mutun kullum yana kwance ba lafiya ina za'a yadda da aura masa mace irin Noor kuma...yaushe ma ake da tabbacin zai tashi, shi ya fara tunanin ma kawai gara su amince a ayi masa dashen indai har akan zai fi kawo masa sassauci sai dai dashen ance babban risky ne likitocin da kansu suka fa'da...Innalillahi wa inna ilaihi raji'un...a zuci yake tunanin amma be san lokacin da wannan kalmar ta kubce daga bakin sa ba, goshin sa ya dafe da shima yake jin yana sara masa.
Ganin hakan ya sanya Uncle Ja'afar kallon.sa, cikin 'yan da'kiku ya karanci yanayin da yake ciki, fara kwantar masa da hankali yayi domin duk yasan akan ciwon Mu'een ne yace masa su gwada batun auren dai tukunna su gani, yace shi inda hali ma tunda ta amince me zai hana kawai a 'daura auren ayau 'din aganin sa hakan zai fi kawo musu sau'ki fiye sanar da shi labarin amincewar tan kawai.
Alhaji Baba yaso ya nuna 'kin amincewar sa amma Uncle Ja'afar ya kafe dole sai da ya amince.
Saif ya tura ya ciro masa ku'di a bank sannan ya tura shi nemo dabino domin ya tura anemo masa goro ba'a samu ba.
Ai kuwa bayan sallar Isha'i aka gabatar da 'daurin auren Deen da Noor bisa sadaki 50k da Uncle Ja'afar ya bayar.
Alhaji Baba me ya bada auren kamar yadda ya ta6a bayar wa abaya dan haka a hannun sa aka bada sadakin nata karo na biyu...shi dai fuskar sa ba yabo ba fallasa haka yayi ta binsu da idanu har aka 'kare komai.
A daren Ja'afar ya ke6e da saif ya tsara masa duk yadda yake so ayi, Alhaji Baba kam bai ma san sunayi ba, kuma ma ko ya sani 'din ba baki zai sanya musu ba.
Saif ne ke kwana tare da shi su Alhaji Baba da Uncle Ja'afar Hotel suke kwana inda suka yi masau'ki tun farkon zuwan su.
Dama ya gama tsara masa cewar a duk lokacin da yaga alamun zai farka sai yayi kamar waya yake yi bayan ya gama shirya masa abinda zai fa'da.
Daren ranar kaf haka Saif ya gama gadin Mu'een amma bai farka ba, har washe gari shiru har sun fara cire rai ma da ganin farkawar tasa domin magashiyan yake kwance sai uban na'urori da aka jona mai..tunda suka kawo shi bai motsa ba yau kwana hu'du kenan..abin ya fara 'daure musu kai sosai gashi Uncle na so ya koma bakin aikin sa amma ya kasa dauriyar yin hakan sam ba ze iya tafiya ya bar Mu'een cikin wannan mawuyacin halin ba, gani yake kamar da ya tafi za'a sanar da shi mutuwar sa shi yasa yafi so yaga anyi komai a gama kan idanun sa.
Noor kuwa tun lokaci da ta tabbatarwa da Ammi amincewar ta bata 'kara kunna wayar ta ba, ko 'daura auren ma da akayi sai Ummah aka 'kira aka sanar mawa wanda itama abakin Ummhan taji.
Kuka kuwa kamar wacce aka ce an sai da ita ga wani ma'kiyin ta ne haka take ji..duk ta hana kanta sukuni da kuka..Ummah na 'ko'kari sosai wajen kwantar da mata da hankali amma a banza.
Haka Saif suka rabu da yammacin ranar ma duk jikin su sanyi 'kalau suka koma masu'kin su..Saif kansa har 'yar rama yayi, yana matu'kar tausayawa yayan nasa, bai san wace iriyar taimako ya kamata yayi masa ba...
Likitoci na zuwa akai-akai suna duba shi kuma kullum abin numfashi da bugun zuciyar sa na reading yadda ya kamata amma har yau farfa'dowa ta gagare shi.
Ko yau in ma Saif duk jikin sa da sanyi, gaba 'daya ya tsinke da lamarin Yayan nasa 'karfe tara likita ya bar 'dakin wanda hakan ya bawa Saif damar shiga wajen sa da yake tare suke kwana.
Baccin ma yanzu ko damun sa baya yi da yayi da bai yi ba duk baya jin komai ba, har ya saba da zama yana 'karewa Yah Deen kallo...sosai ya fahimci rayuwa ba'a bakin komai take ba..yana zaune sai dai ya duba wayar sa ko kuma idan uzurin shiga bayi ya kama shi ya tashi ya shiga ya fito, tunani kala-kala babu irin wanda bai zo ransa ba...
Kwana yayi idanun sa biyu amma babu wani canji da yagani tattare da shi.
Har gari yayi haske ma'aikata suka zosuka gama aikin su suka tafi amma shiru, haka likitocin ma suka shigo suka duba shi suka sake fita, su Alhaji Baba ma duk sun zo inda Saif ke ro'kon su akan suje su huta abinsu tunda shi yana nan duk abinda ake ciki yayi al'kawarin sanar da su, Saif yayi hakan ne saboda tausayin mahaifan nasa, tun zuwan su Zaria ba su huta ba kullum suna cikin zirga-zirga, aganin sa gara shi domin da 'karfin.sa inda sabo ma ya riga ya saba da hada-hada...sosai suka ji da'din furucin Saif in dan 'karara ya nuna tausayawar sa gare su....kafin su koma sai da suka sake ganawa da likitan anan Alhaji Baba ya fa'di nashi ra'ayin amma likitan yace har yanzun dai da saura su 'kara basu lokaci.
Haka suka fita suna baza babbar riga kowa jikin sa yayi laushi.
Fita suka yi suka koma masau'kin su suka bar shi da Saif 'din kamar yadda ya bu'kata.
'karfe tara da 'yan mintina na safiya lokacin Saif yaje yin breakfast ma, ko da ya dawo kuwa kamar ba zai shiga duba shi ba kuma sai wata zuciyar tace ka duba dai.
Tura 'kofan yayi da niyyan le'kawa sai cak idanun sa suka sau'ka kan yatsar 'kafan sa guda dake motsi.
Saurin 'karasowa yayi ciki yazo kusa da shi...saman idanun sa yaga yana motsi ka'dan-ka'dan yana jujjuyawa amma bai bu'de idanun ba.
Da farko tsaban farin ciki Saif rikicewa yayi har ma sai ya rasa mi ya kamata yayi tuno abinda Uncle Ja'afar ya sashi yi ne ya sanya shi saurin ciro wayar sa daga aljihu idanun sa kan fuskar Mu'een.
'Kira ya dannawa Uncle 'din wanda daga 'dagawa ya furta" Hello..Hello Uncle"
" Erh gani nan tare da shi"
" Ohh har kun dawo daga wajen 'daurin auren ne?"
" Kai..masha Allah..Ubangiji Allah ya sanya Alkhairi ya bada zaman lafiya...nayi matu'kar farin ciki sosai".
Shi ka'dai yayi ta maganar sa amma bazaka ta6a gane hakan ba.