Sashe 41
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mai tsada Uncle Ja'afar ya sanya shi dan har tafi wacce ya baro 'din tsada...shiyasa ya bada himma sosai ga abinda ke gaban sa baya wasa sam da karatun sa kuma har yanzun bai yi aboki ko 'daya ba.
*****
Akwai watarana yaje Library karatu sai ya tarar da wasu 'yan mata su uku na faman musu kan pronouncing wani word, kowa da abinda yake fa'da ga dukkan alamu kuma 'kawaye ne su dan haka sai ya 'dauke kansa da zummar wucewa bai yi niyyan tanka su ba.
'Daya daga cikin su ne yaji tace " yauwa Bross dan Allah tambaya".
Cak ya tsaya gami da waigowa dan baiga alamun cewa da wani agurin bayan shi ba.
Tasowa tayi da text book a hannun ta ta iso gaban shi ta nuna masa tace " ya ake pronouncing word 'din nan please?"
Bai san me yasa ba amma sai tsintan kansa yayi da fa'din " ke fa'da inji".
...kamar an batsi bakin ta sai ta fa'da.
Karo na farko da ya yiwa wani murmushi a makarantar a hankali sai yace
" ba haka bane".
Baki ta 'dan tura dan ita duk zaton ta nata ne dai-dai.
Sauran ma jin yace nata ba dai dai bane sai sukayi hanzarin tasowa dan suji da kunnuwan su.
Batare da 6ata lokaci ba ya sanar dasu yanda ake pronouncing word 'din, ai kuwa take sauran suka fara murna jin cewa nasu ne dai-dai.
Yatsa ya sanya kan bakin sa gami da fa'din " shiii kun manta ba'a hayaniya a Libry ko?"
Tsit sukayi kamar ruwa yaci su gami da komawa mazaunin su.
Shima har ya juya sai kuma ya saci kallon wacce ta fara yi masa tambayar ganin ita bata motsa ba har yanzun.
Waro idanu yayi ganin ta kafe a tsayen ga dukkan alamu ranta ne ya 6aci....kallon ta yayi da kyau gami da fa'din " wai fushi kika yi ?"
Girgiza kai kawai tayi tare da komawa gurin sauran 'kawayen nata ta zauna.
Shima sai ya girgiza kansa ya juya ya tafi can inda hayaniyar su bazata dame shi ba dan yayi karatun sa, amma haka kawai fuskar yarinyar sai yake masa kama da fuskar sani amma ya kasa fahimtar a ina ya san fuskar.
_Comment_
_Vote_
_Share_
*Salmerh ce* 😍
[12/29/2019, 9:36 AM] 🌸Salmerh🌸: 💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
~Dedicated to👇🏼 Hussaina B. Abubakar~
~Wannan kam naki ne Mrs Habou~ ~(Sa'eenah) wallah kina sani nisha'di sosai....~
~Allahu ya bar min ke~ 😘👌🏻
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *21*
Bai wani tsawaita tunanin ba balle har ya hana shi sukuni kawai yaci gaba da harkokin sa.
Bai kuma kara bi ta kan yaran ba haka bai sake ganin su ba, kamar yadda bai sake tunawa da su cikin sha'anin rayuwar sa ba dan basu ne a gaban sa ba a halin yanzun.
Karatun sa kawai ya sa agaba littattafan sa sune abokan sa baya shiga rayuwar kowa cikin makarantar.
*****
*Bayan sati 'daya*
Zaune yake daga gefen bakin Varandern 'kofar class 'din su yana duba wani handbook fuskar sa sanye da farin siririn glashi, yayin da uniform 'din dake jikin san suka matu'kar amsar fatan jikin sa yafito shar da shi.
Wajajen goma da rabi ne dan break akeyi a lokacin hankalin sa sosai ya 'dauku ga karatun littafin, batare da yayi zato ba kawai yaga an 'daura masa wani takadda kan nasa handbook 'din har ya kansance ma baya ganin nasa sai wannan 'din.
Mamaki ne ya cikashi na ganin hakan mamakin waye mai wannan uban 'ko'karin da har zai masa haka, dan shi ba saba yin hakan yayi da kowa ba, sai dai yana da ya'kinin duk yadda akayi an sa6a lamba ne shiyasa akai masa hakan, may be kama yayi da wani daban da har yasa aka ga kamar wancen 'din ne.
A hankali ya 'dago kansa dan ganin kowaye sai yaga ashe ma mace ce, macen ma kuma waccen yarinyar da suka ta6a hast duwa a Libry last week... ita ce tsaye kansa cikin sakalalliyar fuska take duban sa....da wata 'kawar ta su biyu suka zo.
Suan hada idanu da ita sai yaga ta tura baki gaba kamar yanda yaga tayi rannan a Libry, sarai ya gane ta amma sai ya ce da su " me ya faru?"
'Dayar yarinyar ne ta juya ta kalle ta sai ta wani yan'kwana fuska sannan cike da shagwa6a tace da shi " Ayyah Bross tun ranar fa nake ta neman ka ban ganka ba, am bamu assignment na mathematics da yawa ni kuma ban iya ba, kullum sai na ta duba ka amma ban samun ka na kaima Yayah Hayatu shi kuma yace wai bai iya ba ni bansan yanda zan yi ba sai yau na ganka anan".
Bai furta mata komai ba illa takaddar tata da ya 'daga da niyyar ganin set 'din da take sai idanun sa ya sau'ka kan sunan ta dake rubuce a bangon littafin da manyan haruffa RAHMA SALIS GIMBA......
yaga an rubuta...Dum yaji zuciyar sa ta tsinke haka kawai bai san dalili ba.
Tuno sunan Hayat yayi da ya baro a wancen makarantar wato HAYATUDDEEN SALIS GIMBA.....
Batare da ya 'dago ya kalle ta ba ya tuno kamannin su take ya fahimci dalilin da ya sanya yake ganin kamar ya san yanayin fuskar ta a wani guri.
Kenan itan blood sister 'din Hayat ne....me hakan ke nufi kenan?"
Ya tambayi zuciyar sa.
" Please kayi min anjima zanzo nan in kar6a wai gobe za'a yi submitting kaji".
Tana gama fa'din hakan ta kama hannun kawar ta suka bar wurin.
Bai iya yace da ita komai ba har ta 6acewa ganin sa, sai a sannan ya sake duba bayan littafin SS 2A yaga an rubuta.
Gaba 'daya sai yaji jikin sa yayi sanyi, Hayat da yafi tsana a duniya ne yau kuma Allah ya ha'da shi da sistern sa anan, me hakan ke nufi wai, na kasa ganewa ?"
Ya sake tambayar kansa...gami da cire gilashin dake manne a fuskar sa.
Har lokacin break ya wuce bai iya ya yanke shawarar da ta dace ba, tambayar kansa yake shin yayi mata ne ko kuma ah ah kar yayi....koda bai yi mata solving Assignment 'din ba taci Zero sanadin hakan sam ba zai wanke zuciyar sa daga takaicin da Hayat ya 'kunsa masa ba, dalilin sa aka tono masa ciwon da shi kansa bai san yana da shi ba, dalilin sa yasa ya bar school 'din da yafi 'kauna kaf fa'din jihar Bauchi..bar ma batun abubuwan da suka faru cikin makaranta...taya zan iya yafe masa...taya zan iya mantawa da abinda Hayat ya min cikin kwanaki 'kalilan, a duk lokacin da na kalli kaina cikin makarantar nan na ganni matsayin ba'ko abin na matu'kar sosa raina.
Bhu yarinyar sam bata da hali irin na yayan ta, ga dukkan alamu halin su ya banbanta dashi....
Ido ya lumshe cikin zuciyar sa ya furta " ohh Allah help me....ko dan hakan ma yana ganin zai iya yi mata Assignment 'din ba dan komai ba saboda Allah kuma saboda yaddan da tayi da shi.
Class ya tashi ya shiga inda batare da 6ata lokaci ba duk ya solving mata Assignment 'din, sannan yabi cikin littafin duk ya duba yaga anan ya fahimci matakin brain 'din ta 6angaren Maths, babu mamaki gajiya tayi da ganin Zero cikin takaddan ta shiyasa ta nemi agajin sa....murmushi yayi sannan ya rufe littafin ya ajiye.
Shai'dan ne ya dinga zuga shi game da fansar dake ransa na tsakanin sa da Hayatu, har ma yake ganin kamar Allah ne ya kawo yarinyar cikin rayuwar sa dan kawai ya koya wa Hayatu hankali...sam bai 'karyata wannan tunanin ba, take yayi na'am da hakan ya kuma saki murmushin mugunta na gefen baki....sai dai inda gizo ke sa'kar shine bai san wani irin fansa zai 'dauka ba tunda yarinyar ba sa'ar sa bace balle suyi takun sa'ka, ya dai barwa lokaci....da ya'kinin cewa watarana zai iya tuna kalar fansar da ya kamata ya d'auka wanda Hayatu zai ji ciwon abin sosai, zai kuma san ba komai ne ku'di ke siyan sa ba.
12:03pm ta bayyana bakin class 'din su tana neman izinin shiga, class representative ne ya dakatar da ita sai tace da shi wurin brother 'din ta tazo amsar abu.
Sai yace " ta bari ba yanzu ba".
Take tayi kalan tausayi gami da fa'din " please mana it's urgent Allah".
Sunan brother 'din nata class rep ya tambaya....anan sai tayi shiru tana rarraba idanu cikin ajin, bata san takamamme nan ne ajin ba ko ah ah balle har ta san sunan sa da ko za'a yanka ta bazata iya fa'da ba dan ba sani tayi ba, ita dai 'dazu ta ganshi zaune anan dan haka sai ta cigaba da binciko shi da idanun ta...ko Allah zai sa ta hango shi.
Mu'een kuwa yana zaune harda kishingi'da yana kallon duk dramar da suke yi....sam bashi da niyyan motsawa balle ya tanka su so yake yaga iya gudun ruwan ta.
" baki san sunan nashi ba kenan?"
Class rep ya sake tambayan ta.
Sai tace dashi " na manta ne fa".
Da mamaki sai yace " U ar not serious sunan brothern naki kika manta?"
Hannu ta ha'da kamar zatayi kuka...yayin da class rep ya cigaba da fa'din
" may be ma baki san class 'din ba shiyasa kika zo nan, ai da yana nan 'din da yanzu kin ganshi dan haka jeki neme shi ba anan yake ba".
Juyawa tayi zata fita da tunanin inda zata kuma zuwa neman sa, amma me yasa da nace masa zanzo nan bai ce min ah ah ba....
" _Rahmah_ ".
Tana cikin tunanin tajiyo muryar sa ya ambaci sunan ta.
Cak sai ta tsaya gami da waigowa caraf sai idanun su ya sarke cikin na juna take sai ta sau'ke ajiyan zuciya harma bata san lokacin da ta furta " haba Bross... kana jina shine ka 'kyale ni ko?"
Cike da shagwa6a tayi maganar gami da 'karasawa inda yake zaune.
*****
Akwai watarana yaje Library karatu sai ya tarar da wasu 'yan mata su uku na faman musu kan pronouncing wani word, kowa da abinda yake fa'da ga dukkan alamu kuma 'kawaye ne su dan haka sai ya 'dauke kansa da zummar wucewa bai yi niyyan tanka su ba.
'Daya daga cikin su ne yaji tace " yauwa Bross dan Allah tambaya".
Cak ya tsaya gami da waigowa dan baiga alamun cewa da wani agurin bayan shi ba.
Tasowa tayi da text book a hannun ta ta iso gaban shi ta nuna masa tace " ya ake pronouncing word 'din nan please?"
Bai san me yasa ba amma sai tsintan kansa yayi da fa'din " ke fa'da inji".
...kamar an batsi bakin ta sai ta fa'da.
Karo na farko da ya yiwa wani murmushi a makarantar a hankali sai yace
" ba haka bane".
Baki ta 'dan tura dan ita duk zaton ta nata ne dai-dai.
Sauran ma jin yace nata ba dai dai bane sai sukayi hanzarin tasowa dan suji da kunnuwan su.
Batare da 6ata lokaci ba ya sanar dasu yanda ake pronouncing word 'din, ai kuwa take sauran suka fara murna jin cewa nasu ne dai-dai.
Yatsa ya sanya kan bakin sa gami da fa'din " shiii kun manta ba'a hayaniya a Libry ko?"
Tsit sukayi kamar ruwa yaci su gami da komawa mazaunin su.
Shima har ya juya sai kuma ya saci kallon wacce ta fara yi masa tambayar ganin ita bata motsa ba har yanzun.
Waro idanu yayi ganin ta kafe a tsayen ga dukkan alamu ranta ne ya 6aci....kallon ta yayi da kyau gami da fa'din " wai fushi kika yi ?"
Girgiza kai kawai tayi tare da komawa gurin sauran 'kawayen nata ta zauna.
Shima sai ya girgiza kansa ya juya ya tafi can inda hayaniyar su bazata dame shi ba dan yayi karatun sa, amma haka kawai fuskar yarinyar sai yake masa kama da fuskar sani amma ya kasa fahimtar a ina ya san fuskar.
_Comment_
_Vote_
_Share_
*Salmerh ce* 😍
[12/29/2019, 9:36 AM] 🌸Salmerh🌸: 💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
~Dedicated to👇🏼 Hussaina B. Abubakar~
~Wannan kam naki ne Mrs Habou~ ~(Sa'eenah) wallah kina sani nisha'di sosai....~
~Allahu ya bar min ke~ 😘👌🏻
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *21*
Bai wani tsawaita tunanin ba balle har ya hana shi sukuni kawai yaci gaba da harkokin sa.
Bai kuma kara bi ta kan yaran ba haka bai sake ganin su ba, kamar yadda bai sake tunawa da su cikin sha'anin rayuwar sa ba dan basu ne a gaban sa ba a halin yanzun.
Karatun sa kawai ya sa agaba littattafan sa sune abokan sa baya shiga rayuwar kowa cikin makarantar.
*****
*Bayan sati 'daya*
Zaune yake daga gefen bakin Varandern 'kofar class 'din su yana duba wani handbook fuskar sa sanye da farin siririn glashi, yayin da uniform 'din dake jikin san suka matu'kar amsar fatan jikin sa yafito shar da shi.
Wajajen goma da rabi ne dan break akeyi a lokacin hankalin sa sosai ya 'dauku ga karatun littafin, batare da yayi zato ba kawai yaga an 'daura masa wani takadda kan nasa handbook 'din har ya kansance ma baya ganin nasa sai wannan 'din.
Mamaki ne ya cikashi na ganin hakan mamakin waye mai wannan uban 'ko'karin da har zai masa haka, dan shi ba saba yin hakan yayi da kowa ba, sai dai yana da ya'kinin duk yadda akayi an sa6a lamba ne shiyasa akai masa hakan, may be kama yayi da wani daban da har yasa aka ga kamar wancen 'din ne.
A hankali ya 'dago kansa dan ganin kowaye sai yaga ashe ma mace ce, macen ma kuma waccen yarinyar da suka ta6a hast duwa a Libry last week... ita ce tsaye kansa cikin sakalalliyar fuska take duban sa....da wata 'kawar ta su biyu suka zo.
Suan hada idanu da ita sai yaga ta tura baki gaba kamar yanda yaga tayi rannan a Libry, sarai ya gane ta amma sai ya ce da su " me ya faru?"
'Dayar yarinyar ne ta juya ta kalle ta sai ta wani yan'kwana fuska sannan cike da shagwa6a tace da shi " Ayyah Bross tun ranar fa nake ta neman ka ban ganka ba, am bamu assignment na mathematics da yawa ni kuma ban iya ba, kullum sai na ta duba ka amma ban samun ka na kaima Yayah Hayatu shi kuma yace wai bai iya ba ni bansan yanda zan yi ba sai yau na ganka anan".
Bai furta mata komai ba illa takaddar tata da ya 'daga da niyyar ganin set 'din da take sai idanun sa ya sau'ka kan sunan ta dake rubuce a bangon littafin da manyan haruffa RAHMA SALIS GIMBA......
yaga an rubuta...Dum yaji zuciyar sa ta tsinke haka kawai bai san dalili ba.
Tuno sunan Hayat yayi da ya baro a wancen makarantar wato HAYATUDDEEN SALIS GIMBA.....
Batare da ya 'dago ya kalle ta ba ya tuno kamannin su take ya fahimci dalilin da ya sanya yake ganin kamar ya san yanayin fuskar ta a wani guri.
Kenan itan blood sister 'din Hayat ne....me hakan ke nufi kenan?"
Ya tambayi zuciyar sa.
" Please kayi min anjima zanzo nan in kar6a wai gobe za'a yi submitting kaji".
Tana gama fa'din hakan ta kama hannun kawar ta suka bar wurin.
Bai iya yace da ita komai ba har ta 6acewa ganin sa, sai a sannan ya sake duba bayan littafin SS 2A yaga an rubuta.
Gaba 'daya sai yaji jikin sa yayi sanyi, Hayat da yafi tsana a duniya ne yau kuma Allah ya ha'da shi da sistern sa anan, me hakan ke nufi wai, na kasa ganewa ?"
Ya sake tambayar kansa...gami da cire gilashin dake manne a fuskar sa.
Har lokacin break ya wuce bai iya ya yanke shawarar da ta dace ba, tambayar kansa yake shin yayi mata ne ko kuma ah ah kar yayi....koda bai yi mata solving Assignment 'din ba taci Zero sanadin hakan sam ba zai wanke zuciyar sa daga takaicin da Hayat ya 'kunsa masa ba, dalilin sa aka tono masa ciwon da shi kansa bai san yana da shi ba, dalilin sa yasa ya bar school 'din da yafi 'kauna kaf fa'din jihar Bauchi..bar ma batun abubuwan da suka faru cikin makaranta...taya zan iya yafe masa...taya zan iya mantawa da abinda Hayat ya min cikin kwanaki 'kalilan, a duk lokacin da na kalli kaina cikin makarantar nan na ganni matsayin ba'ko abin na matu'kar sosa raina.
Bhu yarinyar sam bata da hali irin na yayan ta, ga dukkan alamu halin su ya banbanta dashi....
Ido ya lumshe cikin zuciyar sa ya furta " ohh Allah help me....ko dan hakan ma yana ganin zai iya yi mata Assignment 'din ba dan komai ba saboda Allah kuma saboda yaddan da tayi da shi.
Class ya tashi ya shiga inda batare da 6ata lokaci ba duk ya solving mata Assignment 'din, sannan yabi cikin littafin duk ya duba yaga anan ya fahimci matakin brain 'din ta 6angaren Maths, babu mamaki gajiya tayi da ganin Zero cikin takaddan ta shiyasa ta nemi agajin sa....murmushi yayi sannan ya rufe littafin ya ajiye.
Shai'dan ne ya dinga zuga shi game da fansar dake ransa na tsakanin sa da Hayatu, har ma yake ganin kamar Allah ne ya kawo yarinyar cikin rayuwar sa dan kawai ya koya wa Hayatu hankali...sam bai 'karyata wannan tunanin ba, take yayi na'am da hakan ya kuma saki murmushin mugunta na gefen baki....sai dai inda gizo ke sa'kar shine bai san wani irin fansa zai 'dauka ba tunda yarinyar ba sa'ar sa bace balle suyi takun sa'ka, ya dai barwa lokaci....da ya'kinin cewa watarana zai iya tuna kalar fansar da ya kamata ya d'auka wanda Hayatu zai ji ciwon abin sosai, zai kuma san ba komai ne ku'di ke siyan sa ba.
12:03pm ta bayyana bakin class 'din su tana neman izinin shiga, class representative ne ya dakatar da ita sai tace da shi wurin brother 'din ta tazo amsar abu.
Sai yace " ta bari ba yanzu ba".
Take tayi kalan tausayi gami da fa'din " please mana it's urgent Allah".
Sunan brother 'din nata class rep ya tambaya....anan sai tayi shiru tana rarraba idanu cikin ajin, bata san takamamme nan ne ajin ba ko ah ah balle har ta san sunan sa da ko za'a yanka ta bazata iya fa'da ba dan ba sani tayi ba, ita dai 'dazu ta ganshi zaune anan dan haka sai ta cigaba da binciko shi da idanun ta...ko Allah zai sa ta hango shi.
Mu'een kuwa yana zaune harda kishingi'da yana kallon duk dramar da suke yi....sam bashi da niyyan motsawa balle ya tanka su so yake yaga iya gudun ruwan ta.
" baki san sunan nashi ba kenan?"
Class rep ya sake tambayan ta.
Sai tace dashi " na manta ne fa".
Da mamaki sai yace " U ar not serious sunan brothern naki kika manta?"
Hannu ta ha'da kamar zatayi kuka...yayin da class rep ya cigaba da fa'din
" may be ma baki san class 'din ba shiyasa kika zo nan, ai da yana nan 'din da yanzu kin ganshi dan haka jeki neme shi ba anan yake ba".
Juyawa tayi zata fita da tunanin inda zata kuma zuwa neman sa, amma me yasa da nace masa zanzo nan bai ce min ah ah ba....
" _Rahmah_ ".
Tana cikin tunanin tajiyo muryar sa ya ambaci sunan ta.
Cak sai ta tsaya gami da waigowa caraf sai idanun su ya sarke cikin na juna take sai ta sau'ke ajiyan zuciya harma bata san lokacin da ta furta " haba Bross... kana jina shine ka 'kyale ni ko?"
Cike da shagwa6a tayi maganar gami da 'karasawa inda yake zaune.