Sashe 8
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Siyama ta sauk’e ajiyan zuciya kana tace “I just found about it, Khalid ke sanar dani d’azu a office... Partner I thought ni ce ya kamata na soma sani...” Ta k’arashe tamkar zatayi kuka....
Shafe goshinsa ya d’anyi kana yace “I’m sorry Partner, and believe me I was about to tell you bansan ya akai Khalid ya sani ba har ya sanar dake, or maybe Daddy na tareda Uncle nake sanar dashi d’azu, so probably Khalid was there too... Honey I’m so sorry ba haka naso ta kasance ba kinji....” Ya k’arashe cikin sigan lallashi....
Murmushi ta d’anyi kana tace “Shikenan Partner na yarda dakai but ban sani ba idan zan iya rayuwa ba tareda kai ba...”
Girgiza kai yayi kana yace “No Partner ba rabuwa zamuyi ta har abada ba, besides Kaduna da Kano bakida hancine, please karma ki saka wata damuwa ma ranki cos duk yanda zanje soyayyarki bazai tab’a canzawa ba koda zamuyi shekaru bamu tare I’ll still be the same Sameer that fell in love with you kinji koh....”
Murmusawa ta kumayi kana tace “So I shouldn’t worry...?”
Ya kuma kamo hannayenta cikin nasa kana yace “Sameer is all yours, you and only you...”
Kasa daina duban kyakkyawan fuskarsa tayi kana tace “Ancemin matan kano sun iya k’wacen miji so kaga dole na damu....”
Murmushi mai bayyana hak’wara yayi wanda yafi kama da dariya kana ya ciro wata k’aramar magnet cikin aljihun gaban rigarsa kafin ya janyo kujeran gefensa ya manna magnet din jiki kana ya d’ago ya dubeta itad’inma shi take duba...
Sameer yace “Kinga wani space between magnet d’in nan da k’arfen nan...?”
Girgiza masa kai tayi alamun a’a...
Ya d’an murmusa kafin yace “Well, yanda kikaga babu space sun manne da juna toh haka muke Partner, babu space d’in wata so ki kwantar da hankalinki kece Partner d’ina ta har abada har na koma ga ubangijina kinji koh....”
Hawayen da take mak’alewa suka soma zubowa, cikin sauri ta tashi ta isa kujeransa ta rungumesa.. Bata damu da sauran jama’an dake cikin restaurant d’in ba, Sameer d’inta shine mafarkin kowata d’iya mace...
Cikin muryar kuka take furta “I love you Partner.... I love you so much....”
Hannayensa ya had’e ya rungumeta kana yace “I love you more.....”
Ya jima yana tsaye yana dubansu zuciyarsa bata daina masa zogi da k’una ba, jijiyoyin jikinsa sun tashi hakan nan idanunsa sunyi jazir alamun k’unan rai... Cikin sauri ya fice daga restaurant d’in ya koma motarsa....
Wasu irin hawaye masu tsananin zafi suna gangaro masa k’irjinsa na kuma masa zafi idan ya tuna kalan soyayyarsu da ya gaza samun irinta a rayuwarsa....
Cikin sauri tamkar zai tashi sama ya finciki motar yana ayyana ta yanda zai tarwatsa wannan soyayya ta ko wata hanyace.....
***
Har ta iso unguwarsu bata daina ganin ana mammane garin da sababbin posters na Mutallab ba da alama rally d’insa za’ayi, har cikin ranta tanaso taga wannan rally d’in don ko babu komai itama tana d’aya daga cikin magoya bayan Mutallab, tabbas mutuwace kawai zata hanata fita ranar zab’e ta kad’a masa k’uri’a... Toh ya akayi bataji sanarwan wannan rally da magoya bayan Mutallab zasu gudanar ba domin kuwa sam shirye shiryen magoya bayansa a gidan Radio ta Magamar ‘yanci basa wuceta... Aiko bata ida tunaninba motoci suka soma shawagi suna wucewa sautin wak’ar MUTALLB na tashi cikinsu, abunka da mutum mai matasa yawa anyi tururuwarsu haka suke wucewa, wasu a babura wasu a motoci wasu kuwa a keke napep sai sannan ta lura keke napep d’in data shigama manne yake da hoton Mutallab, aiko wannan mutumi yabi ayarin mutane, tsaban farin ciki da Zulfah ke ciki batamayi la’akari da cewa ayarin masu rally suke biba domin kuwa har an shige k’ofar gidanta bata ankaraba....
Daga can kuwa wata hamshak’iyar Jeep ta doso wanda ko shakka babu contestant d’in ne cikinta, haba nan fah matasa suka kuma haukacewa... K’arshe me napep kasheta yayi ya fice a guje rik’eda poster yana fad’iwa Zulfah “Baiwar Allah kiyi hak’uri wllhi ga MUTALLAB....”
Ai Zulfah ma sai ta tsinci kanta da fitowa daga cikin adaidaita tana raba idanu ta ina Mutallab d’in yake...
Jama’a kaman anyi kasuwansu, maza da mata daga cikin gidajensu sai tururwan fitowa suke yara da manya.....
Bata iya hangoshi ba dukda ya fito da kansa ta saman motar saidai fararen hannayensa da tayita hangowa yana d’agawa mutane hannu... Babban abinda yafi burgeta ya kusan sakata kuka shine yanda taga mutane kaman yashi sun fito domin nuna goyon bayansu ga shugaban da ake masa tsammanin adalci...
Fitowarsa kenan daga kasuwa takaicin ‘yan rally d’in duk ya ishesa sabida sam ya tsani mutumin da ake rally d’in dominsa, sai tsaki yake yana kutsawa yana addu’an kada a k’ok’e masa sabuwar kimko d’insa da Alhaji ya basa.... Kaman ance ya kalli b’arin hagu ya hangota tsaye cikin ‘yan kallo.....
SameenaAleeyou 📚
[25/11, 16:43] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_................DA RABO_
*08*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Idan ran Hafiz yayi dubu ya b’aci, wane iskanci Zulfah keyi cikin dandatson ‘yan siyasa..? Sabida tsabagen rashin mutunci har nan ta fito kallon taron ‘yan siyasa.... Ya kad’a kansa ba tareda ya bari ta hangosa ba sannan yasa kai yayi shigewarsa...
Bayan wasu mintoci ta tsinci kanta tana mai fad’uwar gaba, innalillahi sai sannan tayi noticing layin da mai adaidaita ya ajeta bayan dandatson mutane sun d’an ragu... Hankali tashe ta koma jikin adaidaitan tana neman maishi ta bashi kud’insa koda da k’afane ta gangara tinda ba wani rata sosai bane tsakanin layin da nasu layin....
Mai adaidaita yana fad’in ta tsaya ya maidata inaa ko kulasa batayi tasa a fujajan ta shige ga lokaci da ya d’anja ba tareda tayi la’akari ba...
Har ta isa gida k’irjinta bai daina bugawa ba, hango abin hawansa da tayi ya kuma tsinkar mata da gaba, k’ila tuntuni ya dawo gidan bata nan bacin minti shabiyar kacal ya d’ibar mata taje ta baiwa Hajiyarsa hak’uri ta dawo gida tayi abincin rana....
A hankali Zulfah ta lumshe idanunta tana ambato sunan Allah cikin zuciyarta, tsaye tayi a farandar ta kasa dosa k’ofan parlornta, saida ta kwashi tsawon wasu mintoci a wajen tana zullumi kafin tayi k’arfin halin yin sallama a k’ofar don tasan tabbas jimawarta tsaye a wajen k’arin laifi ne....
Shiru ba’a masa mata sallamarta ba, tayi tsammanin hakan musamman data hango shi zaune a doguwar kujera fuskarsa a murtuke sai faman kad’a k’afa yake wanda d’abi’arsace idan ransa ya matuk’ar b’aci...
Zulfah tasha jinin jikinta, ta rasa da wanne zata fara, gaisheshi zatayi ko kuwa hak’uri zata basa ko kitchen zata fad’a ta soma girki, gaba d’aya sai ta nemi fushin da takedashi gameda abinda Sawwama da k’awayenta suka mata....
Cikin ‘yan kame kame ta soma fad’in “Ashe ka... dawo gida.... Sannu da dawowa barin.... Barin k’arasa kitchen.....”
Idan kujeran da yake bisa ya amsa toh kuwa shakka babu shima zai amsa....
Sosai ta kuma shan jinin jikinta kafin tasa kai zata shige d’aki ta rage kayan jikinta... Muryarsa ne ya daki dodon kunnuwanta a daidai sanda ta murd’a handle d’in k’ofar....
“Daga gidan uban wa kika fito....?!” Tambayar da ya jefo mata...
Cak ta tsaya had’ida rintse idanu k’irjinta naci gaba da bugu......
“Bakiji abinda nace bane.... Gidan uban wa kika fito...?” Ya kuma fad’i yana watsa mata mugun kallo.....
A hankali ta dawo da baya sanda tayi k’ok’arin saita kanta kana tace “Ban gane daga gidan uban wa na fito ba.... Daga gidan Hajiya nake....”
A fusace ya mik’e yana huci yake fad’in “Oh really... Bayan ganinki da nayi tsakiyan cink’oson maza har kinada bakin da zaki dubi tsaban idanuna kimin k’arya... How dare you Zulfah.....!” Ya k’arashe tamkar mai shirin kwasa mata mari....
Sauk’e ajiyan zuciya tayi kana tace “Kayi hak’uri Ya Hafiz wllhi hanyace tabi dani mai adaidaita yabi dani ta wajen amma wllhi gidan Hajiya na fito....”
Wata murmushin rainin hankali yayi kana yace “Hanyar gidan Hajiya ya koma bayan layin nan koh...?”
Shiru bata iya amsashi ba.....
Ya kad’a kansa kafin yaci gaba da fad’in “Bansan kin koma ‘yar siyasa ba ai sannan banji iyayenki ma sun sani kije gida zanzo na samu Abban....” Ya fad’i yana saka hularsa alamun ficewa zai kumayi....
Gabanta ya bada dumm! Innalillahi had’a da iyayenta zai kumayi.... Cikin sauri kafin ya ida ficewa ta janyo rigarsa tana fad’in “Ya Hafiz Dan Allah ka saurareni.... Wllhi ba abinda kake tunani bane, iyakacin gaskiyata na fad’a maka hanya tabi dani wajen....” Fuzge rigarsa yayi yana fad’in “Nayi imani da Allah kika kuma kama min riga zanyi wargazaki a gidan nan.... Idan munje gaban Abbah da Alhaji sai ki fad’a masu gidan uban da kika fito....”. Daga haka yasa kai ya fice yana dialing layin Sawwama da ya tadda d’inbin missed calls d’inta....
Durk’usawa tayi a wajen takaicin kanta na damunta zuciyarta na mata zogi, lokaci guda hawaye suka shiga kwaranya mata.....
Da k’yar ta iya mik’ewa ta kuma d’aukan mayafinta da jakanta ta ko zama bata kuma iyayi a gidanba ta fice sab’e da jakkarta tana hawaye....
Suna zaune parlorn Mamy suna lunch ta shigo tamkar wacce aka jefota....
A tare Nabilah da Marliya suka mik’e suna dubanta ganin yanayin da ta shigo....
Gijif ta zauna cikin kujera dafe da goshinta dake tsananin sarawa, Nabilah da Marliya suka kalli juna kafin Nabilah ta mata ido ta d’auki abincin ta wuce d’akinsu taci gaba daci....
Marliya tayi yanda tace d’in....
Kusan Zulfah Nabilah ta zauna tana mai k’are mata kallo...
“Addah lafiya....? Wani abin ne ya faru...? Naga dai d’azu kika mana sallama, lafiya Addah...?” Ta kuma tambaya cikeda kulawa....
Har lokacin idanunta a lumshe sannan hannunta dafeda goshinta, a haka ta furta “Mamy fah.....?”
“Tana sashen Abbah....”
Nabilah ta bata amsa....
Lokaci guda Zulfah taji sabon kuka na shirin taso mata, cikin sauri ta mik’e ta nufi uwar d’akin Mamy had’ida kullo k’ofar tana mai fashewa da wani irin kuka....
Nabilah ta bita da kallo had’ida rapka uban tagumi....
Mik’ewa tayi ta fice ta nufi Parlorn Abbah.....
Daga Mamy har Abbah dama Aunty Lami dake d’aya b’angaren sunsha mamakin ganin yanayin Nabilar wacce kaman an jefota......
“Ke lafiya...?” Mamy ta tambaya...
Nabilah da ta masu tsaye aka tace “Mamy dama Addace tazo and she seems not well....”
Shafe goshinsa ya d’anyi kana yace “I’m sorry Partner, and believe me I was about to tell you bansan ya akai Khalid ya sani ba har ya sanar dake, or maybe Daddy na tareda Uncle nake sanar dashi d’azu, so probably Khalid was there too... Honey I’m so sorry ba haka naso ta kasance ba kinji....” Ya k’arashe cikin sigan lallashi....
Murmushi ta d’anyi kana tace “Shikenan Partner na yarda dakai but ban sani ba idan zan iya rayuwa ba tareda kai ba...”
Girgiza kai yayi kana yace “No Partner ba rabuwa zamuyi ta har abada ba, besides Kaduna da Kano bakida hancine, please karma ki saka wata damuwa ma ranki cos duk yanda zanje soyayyarki bazai tab’a canzawa ba koda zamuyi shekaru bamu tare I’ll still be the same Sameer that fell in love with you kinji koh....”
Murmusawa ta kumayi kana tace “So I shouldn’t worry...?”
Ya kuma kamo hannayenta cikin nasa kana yace “Sameer is all yours, you and only you...”
Kasa daina duban kyakkyawan fuskarsa tayi kana tace “Ancemin matan kano sun iya k’wacen miji so kaga dole na damu....”
Murmushi mai bayyana hak’wara yayi wanda yafi kama da dariya kana ya ciro wata k’aramar magnet cikin aljihun gaban rigarsa kafin ya janyo kujeran gefensa ya manna magnet din jiki kana ya d’ago ya dubeta itad’inma shi take duba...
Sameer yace “Kinga wani space between magnet d’in nan da k’arfen nan...?”
Girgiza masa kai tayi alamun a’a...
Ya d’an murmusa kafin yace “Well, yanda kikaga babu space sun manne da juna toh haka muke Partner, babu space d’in wata so ki kwantar da hankalinki kece Partner d’ina ta har abada har na koma ga ubangijina kinji koh....”
Hawayen da take mak’alewa suka soma zubowa, cikin sauri ta tashi ta isa kujeransa ta rungumesa.. Bata damu da sauran jama’an dake cikin restaurant d’in ba, Sameer d’inta shine mafarkin kowata d’iya mace...
Cikin muryar kuka take furta “I love you Partner.... I love you so much....”
Hannayensa ya had’e ya rungumeta kana yace “I love you more.....”
Ya jima yana tsaye yana dubansu zuciyarsa bata daina masa zogi da k’una ba, jijiyoyin jikinsa sun tashi hakan nan idanunsa sunyi jazir alamun k’unan rai... Cikin sauri ya fice daga restaurant d’in ya koma motarsa....
Wasu irin hawaye masu tsananin zafi suna gangaro masa k’irjinsa na kuma masa zafi idan ya tuna kalan soyayyarsu da ya gaza samun irinta a rayuwarsa....
Cikin sauri tamkar zai tashi sama ya finciki motar yana ayyana ta yanda zai tarwatsa wannan soyayya ta ko wata hanyace.....
***
Har ta iso unguwarsu bata daina ganin ana mammane garin da sababbin posters na Mutallab ba da alama rally d’insa za’ayi, har cikin ranta tanaso taga wannan rally d’in don ko babu komai itama tana d’aya daga cikin magoya bayan Mutallab, tabbas mutuwace kawai zata hanata fita ranar zab’e ta kad’a masa k’uri’a... Toh ya akayi bataji sanarwan wannan rally da magoya bayan Mutallab zasu gudanar ba domin kuwa sam shirye shiryen magoya bayansa a gidan Radio ta Magamar ‘yanci basa wuceta... Aiko bata ida tunaninba motoci suka soma shawagi suna wucewa sautin wak’ar MUTALLB na tashi cikinsu, abunka da mutum mai matasa yawa anyi tururuwarsu haka suke wucewa, wasu a babura wasu a motoci wasu kuwa a keke napep sai sannan ta lura keke napep d’in data shigama manne yake da hoton Mutallab, aiko wannan mutumi yabi ayarin mutane, tsaban farin ciki da Zulfah ke ciki batamayi la’akari da cewa ayarin masu rally suke biba domin kuwa har an shige k’ofar gidanta bata ankaraba....
Daga can kuwa wata hamshak’iyar Jeep ta doso wanda ko shakka babu contestant d’in ne cikinta, haba nan fah matasa suka kuma haukacewa... K’arshe me napep kasheta yayi ya fice a guje rik’eda poster yana fad’iwa Zulfah “Baiwar Allah kiyi hak’uri wllhi ga MUTALLAB....”
Ai Zulfah ma sai ta tsinci kanta da fitowa daga cikin adaidaita tana raba idanu ta ina Mutallab d’in yake...
Jama’a kaman anyi kasuwansu, maza da mata daga cikin gidajensu sai tururwan fitowa suke yara da manya.....
Bata iya hangoshi ba dukda ya fito da kansa ta saman motar saidai fararen hannayensa da tayita hangowa yana d’agawa mutane hannu... Babban abinda yafi burgeta ya kusan sakata kuka shine yanda taga mutane kaman yashi sun fito domin nuna goyon bayansu ga shugaban da ake masa tsammanin adalci...
Fitowarsa kenan daga kasuwa takaicin ‘yan rally d’in duk ya ishesa sabida sam ya tsani mutumin da ake rally d’in dominsa, sai tsaki yake yana kutsawa yana addu’an kada a k’ok’e masa sabuwar kimko d’insa da Alhaji ya basa.... Kaman ance ya kalli b’arin hagu ya hangota tsaye cikin ‘yan kallo.....
SameenaAleeyou 📚
[25/11, 16:43] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_................DA RABO_
*08*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Idan ran Hafiz yayi dubu ya b’aci, wane iskanci Zulfah keyi cikin dandatson ‘yan siyasa..? Sabida tsabagen rashin mutunci har nan ta fito kallon taron ‘yan siyasa.... Ya kad’a kansa ba tareda ya bari ta hangosa ba sannan yasa kai yayi shigewarsa...
Bayan wasu mintoci ta tsinci kanta tana mai fad’uwar gaba, innalillahi sai sannan tayi noticing layin da mai adaidaita ya ajeta bayan dandatson mutane sun d’an ragu... Hankali tashe ta koma jikin adaidaitan tana neman maishi ta bashi kud’insa koda da k’afane ta gangara tinda ba wani rata sosai bane tsakanin layin da nasu layin....
Mai adaidaita yana fad’in ta tsaya ya maidata inaa ko kulasa batayi tasa a fujajan ta shige ga lokaci da ya d’anja ba tareda tayi la’akari ba...
Har ta isa gida k’irjinta bai daina bugawa ba, hango abin hawansa da tayi ya kuma tsinkar mata da gaba, k’ila tuntuni ya dawo gidan bata nan bacin minti shabiyar kacal ya d’ibar mata taje ta baiwa Hajiyarsa hak’uri ta dawo gida tayi abincin rana....
A hankali Zulfah ta lumshe idanunta tana ambato sunan Allah cikin zuciyarta, tsaye tayi a farandar ta kasa dosa k’ofan parlornta, saida ta kwashi tsawon wasu mintoci a wajen tana zullumi kafin tayi k’arfin halin yin sallama a k’ofar don tasan tabbas jimawarta tsaye a wajen k’arin laifi ne....
Shiru ba’a masa mata sallamarta ba, tayi tsammanin hakan musamman data hango shi zaune a doguwar kujera fuskarsa a murtuke sai faman kad’a k’afa yake wanda d’abi’arsace idan ransa ya matuk’ar b’aci...
Zulfah tasha jinin jikinta, ta rasa da wanne zata fara, gaisheshi zatayi ko kuwa hak’uri zata basa ko kitchen zata fad’a ta soma girki, gaba d’aya sai ta nemi fushin da takedashi gameda abinda Sawwama da k’awayenta suka mata....
Cikin ‘yan kame kame ta soma fad’in “Ashe ka... dawo gida.... Sannu da dawowa barin.... Barin k’arasa kitchen.....”
Idan kujeran da yake bisa ya amsa toh kuwa shakka babu shima zai amsa....
Sosai ta kuma shan jinin jikinta kafin tasa kai zata shige d’aki ta rage kayan jikinta... Muryarsa ne ya daki dodon kunnuwanta a daidai sanda ta murd’a handle d’in k’ofar....
“Daga gidan uban wa kika fito....?!” Tambayar da ya jefo mata...
Cak ta tsaya had’ida rintse idanu k’irjinta naci gaba da bugu......
“Bakiji abinda nace bane.... Gidan uban wa kika fito...?” Ya kuma fad’i yana watsa mata mugun kallo.....
A hankali ta dawo da baya sanda tayi k’ok’arin saita kanta kana tace “Ban gane daga gidan uban wa na fito ba.... Daga gidan Hajiya nake....”
A fusace ya mik’e yana huci yake fad’in “Oh really... Bayan ganinki da nayi tsakiyan cink’oson maza har kinada bakin da zaki dubi tsaban idanuna kimin k’arya... How dare you Zulfah.....!” Ya k’arashe tamkar mai shirin kwasa mata mari....
Sauk’e ajiyan zuciya tayi kana tace “Kayi hak’uri Ya Hafiz wllhi hanyace tabi dani mai adaidaita yabi dani ta wajen amma wllhi gidan Hajiya na fito....”
Wata murmushin rainin hankali yayi kana yace “Hanyar gidan Hajiya ya koma bayan layin nan koh...?”
Shiru bata iya amsashi ba.....
Ya kad’a kansa kafin yaci gaba da fad’in “Bansan kin koma ‘yar siyasa ba ai sannan banji iyayenki ma sun sani kije gida zanzo na samu Abban....” Ya fad’i yana saka hularsa alamun ficewa zai kumayi....
Gabanta ya bada dumm! Innalillahi had’a da iyayenta zai kumayi.... Cikin sauri kafin ya ida ficewa ta janyo rigarsa tana fad’in “Ya Hafiz Dan Allah ka saurareni.... Wllhi ba abinda kake tunani bane, iyakacin gaskiyata na fad’a maka hanya tabi dani wajen....” Fuzge rigarsa yayi yana fad’in “Nayi imani da Allah kika kuma kama min riga zanyi wargazaki a gidan nan.... Idan munje gaban Abbah da Alhaji sai ki fad’a masu gidan uban da kika fito....”. Daga haka yasa kai ya fice yana dialing layin Sawwama da ya tadda d’inbin missed calls d’inta....
Durk’usawa tayi a wajen takaicin kanta na damunta zuciyarta na mata zogi, lokaci guda hawaye suka shiga kwaranya mata.....
Da k’yar ta iya mik’ewa ta kuma d’aukan mayafinta da jakanta ta ko zama bata kuma iyayi a gidanba ta fice sab’e da jakkarta tana hawaye....
Suna zaune parlorn Mamy suna lunch ta shigo tamkar wacce aka jefota....
A tare Nabilah da Marliya suka mik’e suna dubanta ganin yanayin da ta shigo....
Gijif ta zauna cikin kujera dafe da goshinta dake tsananin sarawa, Nabilah da Marliya suka kalli juna kafin Nabilah ta mata ido ta d’auki abincin ta wuce d’akinsu taci gaba daci....
Marliya tayi yanda tace d’in....
Kusan Zulfah Nabilah ta zauna tana mai k’are mata kallo...
“Addah lafiya....? Wani abin ne ya faru...? Naga dai d’azu kika mana sallama, lafiya Addah...?” Ta kuma tambaya cikeda kulawa....
Har lokacin idanunta a lumshe sannan hannunta dafeda goshinta, a haka ta furta “Mamy fah.....?”
“Tana sashen Abbah....”
Nabilah ta bata amsa....
Lokaci guda Zulfah taji sabon kuka na shirin taso mata, cikin sauri ta mik’e ta nufi uwar d’akin Mamy had’ida kullo k’ofar tana mai fashewa da wani irin kuka....
Nabilah ta bita da kallo had’ida rapka uban tagumi....
Mik’ewa tayi ta fice ta nufi Parlorn Abbah.....
Daga Mamy har Abbah dama Aunty Lami dake d’aya b’angaren sunsha mamakin ganin yanayin Nabilar wacce kaman an jefota......
“Ke lafiya...?” Mamy ta tambaya...
Nabilah da ta masu tsaye aka tace “Mamy dama Addace tazo and she seems not well....”