Sashe 174
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Siyama ta kuma kamo k’afarsa tana fad’in “Partner wllhi na tuba please don’t leave me... Partner wllhi bazan iya rayuwa ba tareda kai ba... Sameer please forgive me na rok’eka... I love you please Partner...!!”
Fincikar k’afarsa yai, cikin tsananin huci yake furta “Did you just say you love me...? Kin kaw san mai ake kira so Siyama... After killing my own flesh and blood har kinada bakinda zaki bud’e kice kina sona... Come on, give me break Siyama... You love no one but yourself... Abinda ranki yake so shi kike aiwatarwa komin muninsa...You never loved me Siyama... Idan da ace kinasona da bazaki k’yamaci wani b’angare na jikina da Allah ya ajiye cikin jikinki ba... Just get out Siyama... Get out kafin na miki abinda zamuzo muna regretting daga ni har ke...!!!”
Ta kuma yunk’ura zata kamo k’afarsa ya darara mata tsawa da fad’in “I said get the hell out of my sight Siyama..!!!!”
Tsawanda saida ya zaburata a gigice tai sama tana doka kiran Mummy danma Allah yasa yau Daddy baya gidan ya d’an samu ya fita sannan washe gari suke shirin zuwa duba jikin Daddyn Siyamar gaba d’aya tinda shi Daddyn Sameer d’in ya d’an sami k’arfi....
Babu shiri Mummy ta nufo downstairs jin irin kukan da Siyama keyi... Tai saurin kamo Mummy tana fad’in “Mummy please Ki bashi hak’uri... Mummy kice kar ya rabu da ni dan Allah... Wllhi ina sonshi dan Allah Mummy...!” Gaba d’aya ta ma birki ta Hajja Fatahiyya...
Mummy fad’I take “Sameer mai kuma ya faru....?”
Ko zarafin amsa Mummy bai samu ba saima k’arasawa da yai ya shiga janyo hannun Siyama da iyaka k’arfinsa yana fad’in “Just get out... Zo ki fita nace, I don’t want to see your face...!!”
Haka ya dinga janyo Siyama tana dogewa tana rok’on Mummy Ta mar magana... Dik kiran duniya da Mummy ke masa ya taya yai mata bayanin meke faruwa inaa har saida ya fitar da Siyama zuwa harabar gidan... Lokaci guda ya juya ya komo cikin gidan ya barta nan yashe tana kuka tana ambato sunansa....
A k’ofa suka had’uda Mummy hankalinta dik a tashe...
“Ina Siyamar...?” Ta tambaya tana dubansa.... Hawayenda yake k’ok’arin dannewa yaji suna zuwa idanuna lokaci guda yake furta “Mummy what if wannan d’an shi kad’ai Allah ya hukunta zan samu... Mummy why..? Maiyasa Siyama zata cireshi... Maiyasa zata hanani ganin gudan jinina... Mummy all I did was to love her.... Abinda zata sakamin dashi kenan....!! Mummy ke shaidace irin soyayyar da naiwa Siyama only to get this in return... Mummy I thought she loved me... I was wrong... Siyama kanta kawai take so.. She doesn’t care about other people’s feelings...She’s so selfish..!”
Raihanah dake mak’ale jikin staircase hawaye suka kuma gangaro mata, lokaci guda Ta juya Ta koma d’aki had’ida kifa kanta tana kuka mai tsuma zuciya...
Cikin sauri Mummy ta k’arasa ta shiga janyo hannunsa har ta zaunarsa saman kujera...
A hankali Mummy Ke fad’in “Sameer kai hak’uri... Haka Allah ya hukunta wannan cikin baza’a haifosa ba... Siyama dai ta zama sanadin fitarsa ne amma ko bata cire ba bazai wuce k’addararsa ba kaji Son... Kai hak’uri ka yafewa Siyama, naji dik abinda kuka tattauna kuma a yanda na kula Siyama zigan muguwar k’awa tabi wacce bata nufinta da komai face sharri... Akwai irin wad’Annan mugayen abokai wanda su a kullum suga ka taggayara d’an rufin asirin da Allah yai maka da ni’imar da yai maka suga ka rasa just like your friend Sultan....”
Wannan karon d’agowa yai yana duban Mummyn, kafin ta jinjina kai tana mai ci gaba da fad’in “Naji komai Sameer... Kuma na yarda Sultan minafikinka ne dan haka kawai Siyama bazata k’ago labari ta fad’i ba, kai kanka shaida ne Siyama nada wasu hali nata na sangarta amma bazata tab’a maka k’arya ba... Kuma tana k’aunarka Sameer, kawai dai rashin sa’a akai ta girma babu kwab’a amma Siyama yarinyar kirkice kai kanka ka sani tinda tare kuka taso...”
Shidai Sameer shiru kurum yai ba tareda ya furtawa Mummy komai ba, ta kuma numfasawa kana tace “Girman kenan Sameer dole sai ana kai zuciya nesa especially now da ka zama family man... Nasan Siyama Ta maka abubuwa da dama but na yarda yanzu ta gane kurenta kuma she’s ready to mend her ways... Sameer my son please kar kayi hukunci cikin fushi.. Ka natsu kai tinani kaji... Ubangiji ya maka Albarka ya shiga lamuranka... Bara naje na Duba kitchen d’in... “
Har mummy ta tashi bai iya cewa komai ba sai k’ura ma waje guda idanu da yai dan har wannan lokaci zuciyarsa bai daina suya ba...
***
Siyama kaw tana ficewa gidansu da Sameer ta nufa... Ko ina yayi k’ura tsaban an jima babu kowa ciki.... Tai tsaye a parlor jikin madubin console, lokaci guda tasa hannu Ta d’auki hoton nasu dake cikin k’aramar frame....
K’uri taima hoton tana tina rayuwarsu na baya... Wasu hawayen suka kuma gangaro mata... Cikin parlorn ta k’araso ta zauna tana tina wasu moments masu dad’i da suka kasance cikinsu a gidan nasu.... Shin ta ya ma zata iya ci gaba da rayuwa ba tareda Sameer ba.... Haka ta tak’ure saman kujera rungume da hoton nasu dikda yunwa dake azalzalan cikinta, tana kallo Sultan na kiran wayarta wani sabon kuka ya kuma kufce mata....
***
Iyaka Laushi da galabaita su Ammi Sun gama yi, ga yunwa ga zafin store ga tsananin tashin hankalinda Ammi ke ciki... Sai wajajen la’asar su Khalid da Nabilah suka soma dawowa gidan dan rashin ganin Ammi a asibiti ya d’a damesa gashi bata d’aga wayarta, dikda cewa yayi tinanin ko har yanzu fushin ne take dashi amma dai yanaji can k’asar zuciyarsa kaman babu lafia.....
Wani abinda ya kuma saka su Ammi a uku shine yau ranan chanjin securities masu tsaron gate ne, wanda ya kwana ya riga ya tafi kuma wanda zai chanji aikin yau bai iso ba wannan dalili yasa babu kowa a gate balle aji kururuwarsu....
Ammi dake zaune gefen buhun shinkafa tana jin k’arar tsayuwar mota ta tashi da k’yar ta nufi window tana ihu... Ganin motar Khalid ya kuma sanyata sakin wani sabon k’ara tana fad’in kada ya shigo...
Khalid da Nabila da tuni sun soma jiyo tamkar kururuwa duban juna sukai kana suka fito daga motar babu shiri....
SameenaAleeyou 📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*105*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Babu shiri suka nufi yanda suke sauraro muryan... Ta window store d’in kitchen suke hangen Ammi da tai sharkaf da zufa, dan tashin hankali ko d’ankwali babu akanta... Da iyaka k’arfinta take fad’in “Khalid kamin rai kada ka shigo cikin gidan nan, na rok’i arzikinka ka fice kada ka shigo..!!!”
Khalid da mamaki ya cikasa, duban juna sukai shida Nabilah kana ya d’an soma takowa kad’an cikeda tashin hankali... Kafin ma ya sami zarafin maganan Ammi ta kuma doka wani uban ihun tana fad’in “Nace kar ka shigo.. Kada ka shigo Khalid... Ka koma nace.... Kamin rai ka fice daga gidan nan... Nabilah Ki ceceni ki fitar dashi daga gidan nan... Kada ki barshi ya shigo na rok’i arzikinki..!!!”
Yanzu kam ba mamaki kawai abin Ke basu ba harda tsoro.... Nabilah tai saurin rik’o hannun Khalid dake k’ok’arin kuma kutsa kai cikin gidan yana fad’in “Ammi Wai meke faruwa ne... Meke faruwa cikin gidan... Ki barni na shigo na fiddaki Ammi na...!” Cikin tsananin tashin hankali yake maganan...
Ammi na kuka take fad’in “Khalid my son ka yafeni... Kamin rai kada ka shigo cikin gidan nan....!!!”
Girgiza kai kurum yake, cikin tsananin tashin hankali yake fad’in “Ammi I’m sorry... Bazan iya tsayuwa a nan ina gani kina cikin tashin hankali na k’yaleki ba... Zan shigo na fiddaki... Koma menene cikin gidan saidai ya sameni amma dole na shigo na fiddake....!!!” Ya kuma nufan k’ofa cikin sassarfa...
Hannu biyu Ammi ta d’ora aka tana ihu tana fad’in “Nabilah..!!! Nabila kada Ki barshi ya shigo... Idan kinama Allah ki hanasa... Idan kina k’aunarsa Ki hanasa.. Wayyo ni Farida... Nabilah Ki ceceni kada ki barsa ya shiga..!!!”
A d’ari Nabilah da jikinta Ke tsananin rawa ganin irin wannan tashin hankali ta k’arasa tasha gaban Khalid tana kuka sosai take fad’in “Please just don’t enter tinda tace haka... Kabi umarninta please..!” Tai maganan tana had’e hannayenta biyu waje guda alamun rok’o...
Fincikar k’afarsa yai, cikin tsananin huci yake furta “Did you just say you love me...? Kin kaw san mai ake kira so Siyama... After killing my own flesh and blood har kinada bakinda zaki bud’e kice kina sona... Come on, give me break Siyama... You love no one but yourself... Abinda ranki yake so shi kike aiwatarwa komin muninsa...You never loved me Siyama... Idan da ace kinasona da bazaki k’yamaci wani b’angare na jikina da Allah ya ajiye cikin jikinki ba... Just get out Siyama... Get out kafin na miki abinda zamuzo muna regretting daga ni har ke...!!!”
Ta kuma yunk’ura zata kamo k’afarsa ya darara mata tsawa da fad’in “I said get the hell out of my sight Siyama..!!!!”
Tsawanda saida ya zaburata a gigice tai sama tana doka kiran Mummy danma Allah yasa yau Daddy baya gidan ya d’an samu ya fita sannan washe gari suke shirin zuwa duba jikin Daddyn Siyamar gaba d’aya tinda shi Daddyn Sameer d’in ya d’an sami k’arfi....
Babu shiri Mummy ta nufo downstairs jin irin kukan da Siyama keyi... Tai saurin kamo Mummy tana fad’in “Mummy please Ki bashi hak’uri... Mummy kice kar ya rabu da ni dan Allah... Wllhi ina sonshi dan Allah Mummy...!” Gaba d’aya ta ma birki ta Hajja Fatahiyya...
Mummy fad’I take “Sameer mai kuma ya faru....?”
Ko zarafin amsa Mummy bai samu ba saima k’arasawa da yai ya shiga janyo hannun Siyama da iyaka k’arfinsa yana fad’in “Just get out... Zo ki fita nace, I don’t want to see your face...!!”
Haka ya dinga janyo Siyama tana dogewa tana rok’on Mummy Ta mar magana... Dik kiran duniya da Mummy ke masa ya taya yai mata bayanin meke faruwa inaa har saida ya fitar da Siyama zuwa harabar gidan... Lokaci guda ya juya ya komo cikin gidan ya barta nan yashe tana kuka tana ambato sunansa....
A k’ofa suka had’uda Mummy hankalinta dik a tashe...
“Ina Siyamar...?” Ta tambaya tana dubansa.... Hawayenda yake k’ok’arin dannewa yaji suna zuwa idanuna lokaci guda yake furta “Mummy what if wannan d’an shi kad’ai Allah ya hukunta zan samu... Mummy why..? Maiyasa Siyama zata cireshi... Maiyasa zata hanani ganin gudan jinina... Mummy all I did was to love her.... Abinda zata sakamin dashi kenan....!! Mummy ke shaidace irin soyayyar da naiwa Siyama only to get this in return... Mummy I thought she loved me... I was wrong... Siyama kanta kawai take so.. She doesn’t care about other people’s feelings...She’s so selfish..!”
Raihanah dake mak’ale jikin staircase hawaye suka kuma gangaro mata, lokaci guda Ta juya Ta koma d’aki had’ida kifa kanta tana kuka mai tsuma zuciya...
Cikin sauri Mummy ta k’arasa ta shiga janyo hannunsa har ta zaunarsa saman kujera...
A hankali Mummy Ke fad’in “Sameer kai hak’uri... Haka Allah ya hukunta wannan cikin baza’a haifosa ba... Siyama dai ta zama sanadin fitarsa ne amma ko bata cire ba bazai wuce k’addararsa ba kaji Son... Kai hak’uri ka yafewa Siyama, naji dik abinda kuka tattauna kuma a yanda na kula Siyama zigan muguwar k’awa tabi wacce bata nufinta da komai face sharri... Akwai irin wad’Annan mugayen abokai wanda su a kullum suga ka taggayara d’an rufin asirin da Allah yai maka da ni’imar da yai maka suga ka rasa just like your friend Sultan....”
Wannan karon d’agowa yai yana duban Mummyn, kafin ta jinjina kai tana mai ci gaba da fad’in “Naji komai Sameer... Kuma na yarda Sultan minafikinka ne dan haka kawai Siyama bazata k’ago labari ta fad’i ba, kai kanka shaida ne Siyama nada wasu hali nata na sangarta amma bazata tab’a maka k’arya ba... Kuma tana k’aunarka Sameer, kawai dai rashin sa’a akai ta girma babu kwab’a amma Siyama yarinyar kirkice kai kanka ka sani tinda tare kuka taso...”
Shidai Sameer shiru kurum yai ba tareda ya furtawa Mummy komai ba, ta kuma numfasawa kana tace “Girman kenan Sameer dole sai ana kai zuciya nesa especially now da ka zama family man... Nasan Siyama Ta maka abubuwa da dama but na yarda yanzu ta gane kurenta kuma she’s ready to mend her ways... Sameer my son please kar kayi hukunci cikin fushi.. Ka natsu kai tinani kaji... Ubangiji ya maka Albarka ya shiga lamuranka... Bara naje na Duba kitchen d’in... “
Har mummy ta tashi bai iya cewa komai ba sai k’ura ma waje guda idanu da yai dan har wannan lokaci zuciyarsa bai daina suya ba...
***
Siyama kaw tana ficewa gidansu da Sameer ta nufa... Ko ina yayi k’ura tsaban an jima babu kowa ciki.... Tai tsaye a parlor jikin madubin console, lokaci guda tasa hannu Ta d’auki hoton nasu dake cikin k’aramar frame....
K’uri taima hoton tana tina rayuwarsu na baya... Wasu hawayen suka kuma gangaro mata... Cikin parlorn ta k’araso ta zauna tana tina wasu moments masu dad’i da suka kasance cikinsu a gidan nasu.... Shin ta ya ma zata iya ci gaba da rayuwa ba tareda Sameer ba.... Haka ta tak’ure saman kujera rungume da hoton nasu dikda yunwa dake azalzalan cikinta, tana kallo Sultan na kiran wayarta wani sabon kuka ya kuma kufce mata....
***
Iyaka Laushi da galabaita su Ammi Sun gama yi, ga yunwa ga zafin store ga tsananin tashin hankalinda Ammi ke ciki... Sai wajajen la’asar su Khalid da Nabilah suka soma dawowa gidan dan rashin ganin Ammi a asibiti ya d’a damesa gashi bata d’aga wayarta, dikda cewa yayi tinanin ko har yanzu fushin ne take dashi amma dai yanaji can k’asar zuciyarsa kaman babu lafia.....
Wani abinda ya kuma saka su Ammi a uku shine yau ranan chanjin securities masu tsaron gate ne, wanda ya kwana ya riga ya tafi kuma wanda zai chanji aikin yau bai iso ba wannan dalili yasa babu kowa a gate balle aji kururuwarsu....
Ammi dake zaune gefen buhun shinkafa tana jin k’arar tsayuwar mota ta tashi da k’yar ta nufi window tana ihu... Ganin motar Khalid ya kuma sanyata sakin wani sabon k’ara tana fad’in kada ya shigo...
Khalid da Nabila da tuni sun soma jiyo tamkar kururuwa duban juna sukai kana suka fito daga motar babu shiri....
SameenaAleeyou 📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*105*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Babu shiri suka nufi yanda suke sauraro muryan... Ta window store d’in kitchen suke hangen Ammi da tai sharkaf da zufa, dan tashin hankali ko d’ankwali babu akanta... Da iyaka k’arfinta take fad’in “Khalid kamin rai kada ka shigo cikin gidan nan, na rok’i arzikinka ka fice kada ka shigo..!!!”
Khalid da mamaki ya cikasa, duban juna sukai shida Nabilah kana ya d’an soma takowa kad’an cikeda tashin hankali... Kafin ma ya sami zarafin maganan Ammi ta kuma doka wani uban ihun tana fad’in “Nace kar ka shigo.. Kada ka shigo Khalid... Ka koma nace.... Kamin rai ka fice daga gidan nan... Nabilah Ki ceceni ki fitar dashi daga gidan nan... Kada ki barshi ya shigo na rok’i arzikinki..!!!”
Yanzu kam ba mamaki kawai abin Ke basu ba harda tsoro.... Nabilah tai saurin rik’o hannun Khalid dake k’ok’arin kuma kutsa kai cikin gidan yana fad’in “Ammi Wai meke faruwa ne... Meke faruwa cikin gidan... Ki barni na shigo na fiddaki Ammi na...!” Cikin tsananin tashin hankali yake maganan...
Ammi na kuka take fad’in “Khalid my son ka yafeni... Kamin rai kada ka shigo cikin gidan nan....!!!”
Girgiza kai kurum yake, cikin tsananin tashin hankali yake fad’in “Ammi I’m sorry... Bazan iya tsayuwa a nan ina gani kina cikin tashin hankali na k’yaleki ba... Zan shigo na fiddaki... Koma menene cikin gidan saidai ya sameni amma dole na shigo na fiddake....!!!” Ya kuma nufan k’ofa cikin sassarfa...
Hannu biyu Ammi ta d’ora aka tana ihu tana fad’in “Nabilah..!!! Nabila kada Ki barshi ya shigo... Idan kinama Allah ki hanasa... Idan kina k’aunarsa Ki hanasa.. Wayyo ni Farida... Nabilah Ki ceceni kada ki barsa ya shiga..!!!”
A d’ari Nabilah da jikinta Ke tsananin rawa ganin irin wannan tashin hankali ta k’arasa tasha gaban Khalid tana kuka sosai take fad’in “Please just don’t enter tinda tace haka... Kabi umarninta please..!” Tai maganan tana had’e hannayenta biyu waje guda alamun rok’o...