Sashe 2
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saida ya k’araso har gabanta kafin ya zauna shima dirshan saman babban carpet na alfarma da aka k’awata parlorn dashi..
Sameer baiyi wani aune ba ya rungume matarsa da hawaye ke gangaro mata, murya can k’asa cikin sigan lallashi yake furta “Hey it’s ok Partner I’m here now...”
Aiko kaman jira take tayi bursting cikin kuka...
Lallashinta yaci gaba da yi yana bata hak’uri.... “Honey I’m sorry... I didn’t mean to hurt you, but Partner ya kamata ki fahimci yanayin aikina, ko wani lokaci za’a iya nemana cikin gaggawa, Honey I thought you were the one encouraging me before, have you forgotten already, kin mance ke kike cewa taimakon mutane nake naci gaba da aikina a lokacin da iyayenmu suka buk’aci nayi aiki a company d’insu.... Partner I thought kin shirya ma faruwan irin hakan... Babu dare d’aya da zan fice surgery na barki ba tareda naji pain d’in barinki da nayi ba.... I love you so much Siyaam, I love you with every fiber of my being....” Ya k’arashe fararen dogayen idanunsa cikin nata hannayensu rik’e cikin na juna...
A hankali tasa hannu ta goge hawayenta kafin tace “But Partner we just got married amma ace bakada time d’ina, yaya kake tunani zanji... Shin ka mance a daren aurenmu saida aka kiraka on emergency, watanmu biyar da aure amma ban tab’a samunka complete na sati guda ba, Partner I love you and I hate sharing you with anything or anyone else....”
Dunk’ule hannunsu ya kumayi waje guda kana ya simbaci hannayenta idanunsa naga kyakkyawan fuskarta yake fad’in “I love you more Honey, and this time around I’ll make it up to you, zan d’auki hutun aiki.... Let’s go for a vocation, anywhere... Wherever you like, maybe sai muyi honeymoon d’in da bamuyi ba...”
“Are you serious Partner...?”
Jinjina mata kai yayi murmushi bai gushe saman kyalkyawan fuskarsa ba ...
Rungumesa tayi tana fad’in “I love you so much Partner...”
Khalid da Ammi ce suka sauk’o parlorn tare yanda suka tadda ma’auratan a haka...
Tuni annuri ya cika fuskar Hajiya Farida yayinda Khalid dake faman danna wayarsa ya maida dubansa ga Siyama yana mai furta “Wow look who’s smiling now... Ammi I think the couple have already resolved their problems....”
Banda harara babu abinda Siyama ke aika masa, cikin turo baki take furta “Ammi ki shiga tsakanina da yaron nan ni ba sa’arsa bace.... Besides no one ask you to interfere....” Ta k’arashe tana kuma watsa ma Khalid mugun kallo...
“If you really think so, then you should’ve resolved this at your house ba sai kinzo nan gidan kina bud’e mana sirrin aurenki ba big sis....”
“How dare you..!!” Ta fad’i sanda ta nufesa a guje...
Gwalo shima ya mata kafin ya fice daga parlorn a guje yana fad’in “Catch me if you can.....”
Ammi dake faman rabasu dole ta k’yalesu had’ida maidoda hankalinta ga Sirkinta dake durk’ushe wajen.....
***
*Kano*
*SameenaAleeyou📚*
[25/11, 16:42] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_..............DA RABO_
*02*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
*Dedicated to my Trio♥*
Cikin sautin kuka dattijuwar matar mai kimanin shekaru 74 a duniya taci gaba da fad’in “Duk kece sila Halima, kece sila.... Sakaci da gangancinki yasa kika d’auki yaro k’arami mai shekaru 3 rak a duniya kika tafi dashi kasuwa bayan kinsan kina d’aukeda juna biyu kuma haihuwa na iya samunki ko wane lokaci.... Dama so kike ki b’atar min da jika kuma burinki ya cika kin salwantar da Ma’aruf bazan kuma ganinshi ba ni Hanne....!” Ta k’arashe tana mai ci gaba da kuka wiwiwi had’ida warware bakin zani tana rufe fuskarta....
Lami abokiyar zaman Mamy ce ta k’arasa ta kamo Mamani had’ida zaunarta saman sofa tana aikin ci gaba da lallashi, Karima da Dilje kuwa matan Baffah Wali da Matar Baffah Sirajo gaba d’aya yab’e baki sukayi had’ida ficewa sim sim don sun gama kallon show dama abinda yakaisu kenan yayinda Zulfa’u ta k’arasa ta rungume mahaifiyarta dake tsaye kaman ruwa ya shanye hawaye na kwaranya mata...
Aiko kaman ance Mamani ta d’ago sunayin idanu hud’u da Zulfah ta mik’e tana ci gaba da tururi take nuna Zulfah da d’an yatsa tana fad’in “Me wannan annobar take a nan... Fice mun daga d’aki tun kafin kisa wani iftila’in ya kuma auka min, wannan yarinya haihuwarki musiba ne... Da ace ba’a haifeki ba jikana Ma’aruf da yana nan ina taredashi... Fita annoba mai farar k’afa shiyasa mijinki ma ya kasa juran zama dake aure kullum na tangal tangal, haka kurum an cuci jikana an lanjama mashi annoba da sunan mata....”
Ba Zulfah kawai ba harta Mamy saida taji kalaman Mamani har cikin k’ahon zuciyarta, duk hak’uri irin na Mamy batasan sanda ta bud’i baki ta soma fad’in “A gaskiya Mamani kar ki sake jifan d’iyata da munan kalamai irin haka, Zulfa’u mutum ce kuma d’iyace kaman ko wata d’iya cikin gidan nan, sannan ko kad’an babu laifinta cikin abinda ya faru hasalima abun a tausaya ma rayuwarta ne tinda duk randa akace shekarar haihuwarta ta zagayo sai ta tuna ranace data kasance bak’in rana ma wannan zuri’a, idan bazaki lissafa Zulfa’u cikin jikokinki ba inaga bai kamata ki cireta daga cikin ahalin gidan nan ba.... Kiyi hak’uri idan kalamaina ya maki zafi......”
Banda sallallami da tafe hannaye Mamani bata komai fad’i take “Aaa Halima kin rik’a kawai ki sha d’amara ki dokeni sai nasan kin cika matar Alk’ali....”
“Mamani ni ba nufina kenan ba, Zulfa’u nake dubawa....” Ai bata kai aya ba Mamani ta fashe da kuka sosai tana fad’in Lami tayi maza ta kira mata Alk’ali a wayar Salula.....
Zulfa’u kuwa rik’o mahaifiyarta tayi suka fice daga sashen...
Zulfa’u ta dubi mahaifiyarta dake faman zuban hawaye a karo na biyu, kusanta sosai ta matsa kana ta kamo hannayenta “Mamy dan Allah ki daina kukan nan haka, na sani kina hak’uri da Mamani amma kici gaba don na tabbata akwai ranarda hak’urinki zai zame miki alkhairi don shi bai tab’a zama sharri ba....” Ta k’arashe cikeda kwantar da hankaliwa mahaifiyar tata....
Sauk’e ajiyan zuciya Mamy tayi kana tace “Zulfah shin sunsan ciwon da nake d’auke dashi cikin zuciyata samada shekru ashirin da shida, Ma’aruf d’ana ne, ni na d’auki abuna tsawon watanni tara a cikina sannan na haifeshi na kuma raineshi.....” Kukanta ya tsananta sanda taci gaba da fad’in “Shin bama wannan ba, meye naki a ciki da za’a tsangwameki a kafa maki k’ahon zuk’a, baga uwar mijinki ba baga Kakarki ba.... Zulfa’u ki yafeni dan Allah duk ni na jefaki cikin wannan rayuwa na k’unci da kika tsinci kanki ciki....”
Cikin sauri Zulfah ta rungume mahaifiyarta tana mai k’ok’arin maida hawayenta take fad’in “Mamy ki daina fad’in haka dan Allah, haka fah Allah ya k’addara kuma kada ki mance bawa bai isa yayi ma kansa abinda Allah bai masa ba, Mamy idan kina fad’in haka ni kuma yaya zanji...? Dan Allah ki dinga kwantar da hankalinki mu ci gaba da Addu’a INDA RAI DA RABON Yaya ya bayyana zai bayyana kinji koh Mamy.....”
D’agowa tayi tana kallon d’iyar tata wacce tun tasowarta ta zame mata garkuwa abin dogaro hak’ik’a duk wannan k’unci da take fuskanta tunda Zulfah ta mallaki hankalinta ta zame mata majingina abokiyar shawari, fatanta Allah ya yayewa Zulfa’u duk wasu damuwan da take ciki kama daga danginta zuwa mijinta, hak’ik’a Zulfa’u yarinyace mai tsananin hak’uri da jin k’ai, A hankali Mamy ta furta “Ubangiji ya miki Albarka Zulfa’u yasa Khausar ya kasance mai jin k’anki kaman yanda kikejin k’aina....”
A hankali Zulfah ta amsa da “Ameen Mamy...” cikin zuciyarta kuwa ma iya cewa zuban hawaye yake don har wannan lokaci kalaman Mamani basu daina yawo a kwanyarta ba...
Suna a haka sukaji sallaman Aunty Lami.....
Fuska cikeda damuwa Aunty Lami ta zauna daga gefen abokiyar zamanta Mamy tana dnnarta da bata hak’uri gameda abinda Mamani ke mata cikin gidan...
Su Nabila dake zaune parlor suna ganin Aunty Lami ta shigo suka kasa kunne donsu sam sunk’i jinin Aunty Lami, ansha basu labarin irin zaman rashin jituwa da sukayi da Mamy a baya amma yanzu wani jan Mamy a jiki take saikace ba kishiyoyi ba, harta yaran Mamy jansu take a jiki Nabila uwar ‘yan bala’i ita ke tinzira sauran k’anne nata suk’i sakin jiki da Aunty, Mamy kuwa sosai take masu fad’a tace su daina d’aukan maganganun su Aunty Dilje abinda ya riga ya wuce ya wuce, Allah yana shirya bayinsa a duk sanda yaso, Zulfa’u ce kurum takan saki jiki da Aunty Lami amma su Nabila Mas’udah da Marliya kam inaa sai Mamy tayi da gaske ma sukan shiga Sashen Aunty Lami, haka Mamy zatayita masu fad’a da nasiha tana nuna masu ko don rashin haihuwa da Allah bai baiwa Aunty Lami ba su dinga zuwa wajenta suna d’ebe mata kewa sabida sud’in sune ‘ya’yanta tinda sune ‘ya’yan mijinta.....
Daga gida kai tsaye gidan Baffah Ado dake bayansu kad’an ta biya d’aukan Khausar, Hajiya na hankince a tsakar gida ita dasu Naja’atu k’annen Hafiz mijin Zulfah, sallamanta ne ya katse masu hiran tasu, daga can bakin tabarman ta d’an durk’usa tana gaida Hajiya, kaman koda yaushe ciki ciki ta amsa mata, Naja’atu da Sahariyya kuwa kallon arziki bata ishesu ba, sanin koda zata kwana a wajen bata gaishesu ba sud’in bazasu gaisheta ba, cikin sanyin muryarta tace “ Naja’atu ina yininku...?”
Da k’yar Najah ta amsa Sahariyya kanma earpiece d’inta ta saka taci gaba da bin wak’ar dake faman tashi cikin wayar....
Zulfah bata kuma bi takansu ba ta dubi Hajiya tace “Hajiya dama nazo d’aukan Khausar ne....”
Wani uban kallon wulak’anci ta watsa mata kana tace “Lallai Zulfa’u kin rik’a.... Kin wani kwaso k’afa wani wai kinzo d’aukan Khausar, naga idan kin kaita ma Halima sai lokacin da sukaga dama su maidata, auho wato ga mayu zamusha jininta, toh bazaki tafi da ita ba, idan kin mance na tuna miki nan gidan Uban Khausar ne kuma muke da iko da gadara da ita ba Halima da danginta ba, ki tashi ki ficemin Khausar bata nan sun fita dasu Ummi.....”
Tinda ta soma magana kan Zulfah ke k’asa, cikin kwantar da murya tace “Hajiya kiyi hak’uri Babanta ne yace idan zan koma gida na taho da ita....”
Sameer baiyi wani aune ba ya rungume matarsa da hawaye ke gangaro mata, murya can k’asa cikin sigan lallashi yake furta “Hey it’s ok Partner I’m here now...”
Aiko kaman jira take tayi bursting cikin kuka...
Lallashinta yaci gaba da yi yana bata hak’uri.... “Honey I’m sorry... I didn’t mean to hurt you, but Partner ya kamata ki fahimci yanayin aikina, ko wani lokaci za’a iya nemana cikin gaggawa, Honey I thought you were the one encouraging me before, have you forgotten already, kin mance ke kike cewa taimakon mutane nake naci gaba da aikina a lokacin da iyayenmu suka buk’aci nayi aiki a company d’insu.... Partner I thought kin shirya ma faruwan irin hakan... Babu dare d’aya da zan fice surgery na barki ba tareda naji pain d’in barinki da nayi ba.... I love you so much Siyaam, I love you with every fiber of my being....” Ya k’arashe fararen dogayen idanunsa cikin nata hannayensu rik’e cikin na juna...
A hankali tasa hannu ta goge hawayenta kafin tace “But Partner we just got married amma ace bakada time d’ina, yaya kake tunani zanji... Shin ka mance a daren aurenmu saida aka kiraka on emergency, watanmu biyar da aure amma ban tab’a samunka complete na sati guda ba, Partner I love you and I hate sharing you with anything or anyone else....”
Dunk’ule hannunsu ya kumayi waje guda kana ya simbaci hannayenta idanunsa naga kyakkyawan fuskarta yake fad’in “I love you more Honey, and this time around I’ll make it up to you, zan d’auki hutun aiki.... Let’s go for a vocation, anywhere... Wherever you like, maybe sai muyi honeymoon d’in da bamuyi ba...”
“Are you serious Partner...?”
Jinjina mata kai yayi murmushi bai gushe saman kyalkyawan fuskarsa ba ...
Rungumesa tayi tana fad’in “I love you so much Partner...”
Khalid da Ammi ce suka sauk’o parlorn tare yanda suka tadda ma’auratan a haka...
Tuni annuri ya cika fuskar Hajiya Farida yayinda Khalid dake faman danna wayarsa ya maida dubansa ga Siyama yana mai furta “Wow look who’s smiling now... Ammi I think the couple have already resolved their problems....”
Banda harara babu abinda Siyama ke aika masa, cikin turo baki take furta “Ammi ki shiga tsakanina da yaron nan ni ba sa’arsa bace.... Besides no one ask you to interfere....” Ta k’arashe tana kuma watsa ma Khalid mugun kallo...
“If you really think so, then you should’ve resolved this at your house ba sai kinzo nan gidan kina bud’e mana sirrin aurenki ba big sis....”
“How dare you..!!” Ta fad’i sanda ta nufesa a guje...
Gwalo shima ya mata kafin ya fice daga parlorn a guje yana fad’in “Catch me if you can.....”
Ammi dake faman rabasu dole ta k’yalesu had’ida maidoda hankalinta ga Sirkinta dake durk’ushe wajen.....
***
*Kano*
*SameenaAleeyou📚*
[25/11, 16:42] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_..............DA RABO_
*02*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
*Dedicated to my Trio♥*
Cikin sautin kuka dattijuwar matar mai kimanin shekaru 74 a duniya taci gaba da fad’in “Duk kece sila Halima, kece sila.... Sakaci da gangancinki yasa kika d’auki yaro k’arami mai shekaru 3 rak a duniya kika tafi dashi kasuwa bayan kinsan kina d’aukeda juna biyu kuma haihuwa na iya samunki ko wane lokaci.... Dama so kike ki b’atar min da jika kuma burinki ya cika kin salwantar da Ma’aruf bazan kuma ganinshi ba ni Hanne....!” Ta k’arashe tana mai ci gaba da kuka wiwiwi had’ida warware bakin zani tana rufe fuskarta....
Lami abokiyar zaman Mamy ce ta k’arasa ta kamo Mamani had’ida zaunarta saman sofa tana aikin ci gaba da lallashi, Karima da Dilje kuwa matan Baffah Wali da Matar Baffah Sirajo gaba d’aya yab’e baki sukayi had’ida ficewa sim sim don sun gama kallon show dama abinda yakaisu kenan yayinda Zulfa’u ta k’arasa ta rungume mahaifiyarta dake tsaye kaman ruwa ya shanye hawaye na kwaranya mata...
Aiko kaman ance Mamani ta d’ago sunayin idanu hud’u da Zulfah ta mik’e tana ci gaba da tururi take nuna Zulfah da d’an yatsa tana fad’in “Me wannan annobar take a nan... Fice mun daga d’aki tun kafin kisa wani iftila’in ya kuma auka min, wannan yarinya haihuwarki musiba ne... Da ace ba’a haifeki ba jikana Ma’aruf da yana nan ina taredashi... Fita annoba mai farar k’afa shiyasa mijinki ma ya kasa juran zama dake aure kullum na tangal tangal, haka kurum an cuci jikana an lanjama mashi annoba da sunan mata....”
Ba Zulfah kawai ba harta Mamy saida taji kalaman Mamani har cikin k’ahon zuciyarta, duk hak’uri irin na Mamy batasan sanda ta bud’i baki ta soma fad’in “A gaskiya Mamani kar ki sake jifan d’iyata da munan kalamai irin haka, Zulfa’u mutum ce kuma d’iyace kaman ko wata d’iya cikin gidan nan, sannan ko kad’an babu laifinta cikin abinda ya faru hasalima abun a tausaya ma rayuwarta ne tinda duk randa akace shekarar haihuwarta ta zagayo sai ta tuna ranace data kasance bak’in rana ma wannan zuri’a, idan bazaki lissafa Zulfa’u cikin jikokinki ba inaga bai kamata ki cireta daga cikin ahalin gidan nan ba.... Kiyi hak’uri idan kalamaina ya maki zafi......”
Banda sallallami da tafe hannaye Mamani bata komai fad’i take “Aaa Halima kin rik’a kawai ki sha d’amara ki dokeni sai nasan kin cika matar Alk’ali....”
“Mamani ni ba nufina kenan ba, Zulfa’u nake dubawa....” Ai bata kai aya ba Mamani ta fashe da kuka sosai tana fad’in Lami tayi maza ta kira mata Alk’ali a wayar Salula.....
Zulfa’u kuwa rik’o mahaifiyarta tayi suka fice daga sashen...
Zulfa’u ta dubi mahaifiyarta dake faman zuban hawaye a karo na biyu, kusanta sosai ta matsa kana ta kamo hannayenta “Mamy dan Allah ki daina kukan nan haka, na sani kina hak’uri da Mamani amma kici gaba don na tabbata akwai ranarda hak’urinki zai zame miki alkhairi don shi bai tab’a zama sharri ba....” Ta k’arashe cikeda kwantar da hankaliwa mahaifiyar tata....
Sauk’e ajiyan zuciya Mamy tayi kana tace “Zulfah shin sunsan ciwon da nake d’auke dashi cikin zuciyata samada shekru ashirin da shida, Ma’aruf d’ana ne, ni na d’auki abuna tsawon watanni tara a cikina sannan na haifeshi na kuma raineshi.....” Kukanta ya tsananta sanda taci gaba da fad’in “Shin bama wannan ba, meye naki a ciki da za’a tsangwameki a kafa maki k’ahon zuk’a, baga uwar mijinki ba baga Kakarki ba.... Zulfa’u ki yafeni dan Allah duk ni na jefaki cikin wannan rayuwa na k’unci da kika tsinci kanki ciki....”
Cikin sauri Zulfah ta rungume mahaifiyarta tana mai k’ok’arin maida hawayenta take fad’in “Mamy ki daina fad’in haka dan Allah, haka fah Allah ya k’addara kuma kada ki mance bawa bai isa yayi ma kansa abinda Allah bai masa ba, Mamy idan kina fad’in haka ni kuma yaya zanji...? Dan Allah ki dinga kwantar da hankalinki mu ci gaba da Addu’a INDA RAI DA RABON Yaya ya bayyana zai bayyana kinji koh Mamy.....”
D’agowa tayi tana kallon d’iyar tata wacce tun tasowarta ta zame mata garkuwa abin dogaro hak’ik’a duk wannan k’unci da take fuskanta tunda Zulfah ta mallaki hankalinta ta zame mata majingina abokiyar shawari, fatanta Allah ya yayewa Zulfa’u duk wasu damuwan da take ciki kama daga danginta zuwa mijinta, hak’ik’a Zulfa’u yarinyace mai tsananin hak’uri da jin k’ai, A hankali Mamy ta furta “Ubangiji ya miki Albarka Zulfa’u yasa Khausar ya kasance mai jin k’anki kaman yanda kikejin k’aina....”
A hankali Zulfah ta amsa da “Ameen Mamy...” cikin zuciyarta kuwa ma iya cewa zuban hawaye yake don har wannan lokaci kalaman Mamani basu daina yawo a kwanyarta ba...
Suna a haka sukaji sallaman Aunty Lami.....
Fuska cikeda damuwa Aunty Lami ta zauna daga gefen abokiyar zamanta Mamy tana dnnarta da bata hak’uri gameda abinda Mamani ke mata cikin gidan...
Su Nabila dake zaune parlor suna ganin Aunty Lami ta shigo suka kasa kunne donsu sam sunk’i jinin Aunty Lami, ansha basu labarin irin zaman rashin jituwa da sukayi da Mamy a baya amma yanzu wani jan Mamy a jiki take saikace ba kishiyoyi ba, harta yaran Mamy jansu take a jiki Nabila uwar ‘yan bala’i ita ke tinzira sauran k’anne nata suk’i sakin jiki da Aunty, Mamy kuwa sosai take masu fad’a tace su daina d’aukan maganganun su Aunty Dilje abinda ya riga ya wuce ya wuce, Allah yana shirya bayinsa a duk sanda yaso, Zulfa’u ce kurum takan saki jiki da Aunty Lami amma su Nabila Mas’udah da Marliya kam inaa sai Mamy tayi da gaske ma sukan shiga Sashen Aunty Lami, haka Mamy zatayita masu fad’a da nasiha tana nuna masu ko don rashin haihuwa da Allah bai baiwa Aunty Lami ba su dinga zuwa wajenta suna d’ebe mata kewa sabida sud’in sune ‘ya’yanta tinda sune ‘ya’yan mijinta.....
Daga gida kai tsaye gidan Baffah Ado dake bayansu kad’an ta biya d’aukan Khausar, Hajiya na hankince a tsakar gida ita dasu Naja’atu k’annen Hafiz mijin Zulfah, sallamanta ne ya katse masu hiran tasu, daga can bakin tabarman ta d’an durk’usa tana gaida Hajiya, kaman koda yaushe ciki ciki ta amsa mata, Naja’atu da Sahariyya kuwa kallon arziki bata ishesu ba, sanin koda zata kwana a wajen bata gaishesu ba sud’in bazasu gaisheta ba, cikin sanyin muryarta tace “ Naja’atu ina yininku...?”
Da k’yar Najah ta amsa Sahariyya kanma earpiece d’inta ta saka taci gaba da bin wak’ar dake faman tashi cikin wayar....
Zulfah bata kuma bi takansu ba ta dubi Hajiya tace “Hajiya dama nazo d’aukan Khausar ne....”
Wani uban kallon wulak’anci ta watsa mata kana tace “Lallai Zulfa’u kin rik’a.... Kin wani kwaso k’afa wani wai kinzo d’aukan Khausar, naga idan kin kaita ma Halima sai lokacin da sukaga dama su maidata, auho wato ga mayu zamusha jininta, toh bazaki tafi da ita ba, idan kin mance na tuna miki nan gidan Uban Khausar ne kuma muke da iko da gadara da ita ba Halima da danginta ba, ki tashi ki ficemin Khausar bata nan sun fita dasu Ummi.....”
Tinda ta soma magana kan Zulfah ke k’asa, cikin kwantar da murya tace “Hajiya kiyi hak’uri Babanta ne yace idan zan koma gida na taho da ita....”