Sashe 60
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yai shiru tamkar mai nazari kafin ya jinjina kai a hankali ba tareda yace komai ba....
Tafiyar minti talatin sukai kafin suka iso farfajiyan taron siyasan yanda ko ina d’auke yake da manyan hotunansa da sunansa MA’ARUF MUTALLAB.....
****
Suna tafe cikin mota dawowarsu kenan daga gidan cin abinci sannan sun sayowa oga Sameer nasa tinda ya sanar da Siyamar cewa yau zai dawo, ba wai iya girkin tai ba balle ta dafa masa sayowan yafi mata sauk’i da zaran ya iso saidai ta saka a microwave ta d’umama..
Kaman daga sama Yesmin ta hangi motar tamkar ta Khalid na barin k’ofar gidansu Nabila domin goma idan za’a wuce idanunta naga k’ofar gidan ko zata hangi Nabilah... Gabanta yai mugun yankewa ya fad’i badai duk abinda suka turawa Khalid gameda yarinyar nan bai hak’ura da ita bane...? Ta tambayi kanta...
Siyama ta lura da canzawan Yesmin lokaci guda domin taga ta daina amsa mata firanta..
D’an juyowa tai sanda suke k’ok’arin shiga layinsu kana tace “Lafiya cousin.... Ya naga kin canza lokaci guda...?”
Yesmin tai saurin furta “Cousin Khalid na gani..”
“Khalid kuma..?” Siyama tace
Jinjina kai Yesmin ta kumayi cikin sauri kana tace “Wllhi motarsa na gani yanzun nan ya bar k’ofar gidansu tsinanniyan can.... Dan Allah juya motar nan mu koma....”
Kallon mamaki Siyama ta bita dashi kana tace “Mu koma ina...? Badai kince ya tafi ba....”
“Mu koma mu shiga har cikin gidan mui mata wankin babban bargo daga ita har iyayen nata inaga hakan ne kawai zaisa ta fita hanyar Khalid tunda bataji wancan warning d’in ba....”
Siyama ta dara a tak’aice kana tace “Cousin bakida kyau, haka kishinki keda yawa koda yake gaskiyarki domin ko ni ce zAnyi fin haka akan Sameer....” Ta k’arashe tana mai danna reverse.....
SameenaALeeyou📚
*INDA RAI*
_.................DA RABO_
*49*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Sai faman yatsine fuska suke sanda suka shigo gidan, ga k’ofofi kusan guda uku sun rasa wani k’ofar zasu dosa...
Daga can suka hango yarinya tafe ta fito daga wata k’ofar ta nufi wani sashen....
Siyama tai saurin katseta da “Ke d’anzo mana...”
Basma ta dubesu cikeda tsoro don haka kurum suka bata tsoro kana tace “Ni..?”
Muguwar tsuka Yesmin taja kana tace “Eh ke, ko kinga wani a nan ne bayan ke...?”
Basma ta k’araso tana duban cikin idanunsu....
Siyama tace “Dubi yanda take kallon mutane har cikin idanu yanda zaki gane gaba d’aya yaran gidan ba kunya ne dasu ba na rasa uwar da Khalid ya hanga jikin wannan mummunar yarinyar, banda tsiya babu komai a wannan gida...”
Yesmin dake faman toshe toshen hanci tace “Ke ni wllhi banda warin talauci ban iya shak’ar komai tinda muka shigo gidan...”
Basma dai banda binsu data muji bata komai, ta kalli wannan ta kalli wancan...
Siyama ta tsaida dubanta ga Basma kana tace “Ina yayarki...?”
“Wacce cikin yayyena...?” Basma ta tambaya...
Kan Siyama ta sami zarafin magana Yesmin tace “Karuwan can da aka jefeta bakin titi....”
Basma ta fahimci Nabila suke nema, hakan yayi mata don ko babu komai tasan wacece Nabila kuma tasan itace daidai da wad’annan matan....”
Saida itama ta yatsina irin yanda taga sunayi da fuskokinsu kana tace “A iya sanina dai babu karuwa gidan nan, domin kuwa gaba d’aya gidan nan babu mai saka irin suturar dake jikinku... Koma dai wacece kuke nema ku k’arasa wancan k’ofar yanda ake karb’an gaisuwa zaku sameta....” Bata jira cewarsu ba tasa kai ta shige...
Siyama ta bita da kallo kana ta dubi Yesmin tace “Cousin yarinyar nan ‘yar rainin sense ce, wato in directly fad’i mana take mune masu zubin karuwai... Ki dubeta bata wuce cikin cokali ba har tasan ta gaya wa mutane magana....”
“Da kin barni na wawwatsa wa shegiya mari...” cewa Yesmin
“A’a k’yaleta mu sauk’e gaba d’aya kan yayarta... Zo muje...”!Ta k’arashe tana mai janyo hannun Yesmin d’in....
Basma kaw ko saurarensu bata tsaya yi ba ta shige b’angarensu sashen Baffah Ado taje kaiwa ‘yan uwanta rahoto...
Babu ko sallama haka suka banko k’ofar suka shigo, sai faman yatsina fuska suke suna bin mutanen dake zaune verandar da mummunar kallo....
Goggo Laraba k’anwar Baban Mamy ce ta sami zarafin masu magana
“Bayin Allah lafiya, daga ina, wa kuke nema...?” Dattijuwar ta jero masu tambayoyin tana mai dubansu....
“Lafiyar kenan ku jawa Karuwar ‘yarku kunne ta fita daga rayuwar d’an uwanmu wllhi Khalid ko ya rasa mata babu abinda zaiyi da irin wannan gidan...” Cewar Siyama tamkar zata mari tsohuwar...
Gaba d’aya jama’an dake wajen tsananin mamakin rashin ta idon Siyama ya kamasu...
Wata daga gefe tace “Baiwar Allah ki tauna kalamanki ko babu komai zaki daraja furfuran wani ko don a daraja naki...”
“Ke rufe mana baki...!” Yesmin ta katseta... “Matsiyata anga danshi jikin d’an uwanmu ana nema a rab’eshi a dangwali arziki, toh wllhi ko a ‘yar aiki Khalid bazai d’auki wannan kucakar ba....”
Daidai nan Aunty B ta fito daga d’akin yanda suke zaune dasu Nabilah su Zulfa’u tana faman basu baki....
Nabilah taji wasu sabbin k’walla na zubo mata, tabbas tayi gamo da jarababbu wanda sukai karan tsaye wa rayuwarta.... Ace ana karb’an gaisuwar d’iyar ‘yar uwarta ake wannan d’iban albarka duk a ta dalilinta, gaba d’aya sai taji ta kasa daina zuban hawaye zuciyarta na mata zafi sosai...
A fusace ta mik’e ta yunk’ura zata mik’e Marliya tai saurin rik’o hannunta....
Girgiza mata kai tai kana tace “Kada ki fuskancesu Addah Nabila...”
Da raunannun idanunta masu zuban hawaye take duban ‘yar uwar tata kana tace “Shikenan sai na k’yalesu suci mana mutunci Marliya...? Idan rashin mutuncinsu zai tsaya kaina fine, amma bazai yuwu na zuba idanu sucima dangina mutunci ba, what if Addah ta fito daga bayi taji ana wannan zagin d’iban albarkan... Mai kike tunanin zataji bayan rasa d’iyarta da tayi a yau d’in...?” Ta k’arashe tana goge hawayen da suka zubo mata....
Sosai Marliya ta rik’e hannunta kana tace “Insha Allah bazataji ba ma I believe Aunty B can handle them kafin ta fito ta sallamesu.... Please ki zauna karki fito ina zuwa...” Ta k’arashe tana mai mik’ewa tsaye ta nufi tsakar gidan yanda Aunty Bara’atu taimasu Yesmin d’add’aya cikin salama...
Ko kad’an basu fasa rashin mutuncin da sukayo dakonsa suka shigo dashi gidan ba, haka dai da k’yar aka samu suka fice a gidan bayan sun gama zuba rashin mutuncinsu, gaba d’aya illahirin mutanen gidan babu wanda ya biyesu har suka k’araci tsiyarsu suka fice bayan Aunty B ta tilasta masu cewa ko su fice ko ta kirawo masu ‘yansanda....
Itakaw Marliya tas tayi video d’in su Siyama sanda suke zuba rashin mutuncinsu, suna ficewa ta koma d’aki wajen ‘yar uwarta....
A daidai lokacin da bak’i ‘yan office d’in su Zulfah suka zo mata ta’aziya...
***
Mamy ta kasa daina duban Sameer dake jikin window yana amsa waya, dukda cewa yau d’in tayi rashin jikarta d’aya daga cikin ahalinta sai gashi Allah ya maido mata d’aya daga cikin ahalinta, tabbas dole tai godiyawa Ubangijinta domin Shi d’in mai yalwata rahamarsa ce ga bayinsa, idan ya karb’e maka wani abin sai ya canza maka da wani abin domin ya zamto rahama a gareka....
Har Sameer ya ida amsa wayar Mamy bata daina dubansa ba wani irin murmushi ne wanda sam batasan tanayi ba shine saman labb’anta....
Sameer ya d’an kaikaito yana dubanta, wani sanyi da ya jima baiji ba cikin zuciyarsa yaji yana sauk’a masa a hankali..... Lumshe kyawawan idanunsa yai had’ida sakin sassanyar murmushi kana ya jefa wayarsa a aljihu ya k’araso gareta...
Daga can gefe da ita ya d’an zauna cikeda kunya da rashin sabo, itama Mamy din hakan ne ya faru da ita...
Murya a d’an k’asa Sameer yace “Ammm zan wuce zan koma asibiti...”
Mamy tace “Ita Raihan fah...? Jikin nata da sauki sosai...?”
Sameer ya d’anyi jim kana yace “Wayar da muka ida da colleague d’ina kenan, kar ku damu.... Please kar ki da’ga hankalinki In sha Allah zata sami sauk’i....”
Mamy ta jinjina kai a hankali kana tace Allah shi yarda, anjima Lami zata taho sai na biya na duba Raihanar kafin na shige gida sabida ‘yan gaisuwa sunata min waya a nan kuma Abbanku baisan da labarin ba har yanzu...”
Sameer ya jinjina kai kana yace “Hakane... Ya kamata a bar Abbah da batun sabida heart d’insa har yanzu weak ne sannan ga shock d’in da ya samesa na bayyanata... Zan wuce yanzu anjima sai nazo na d’aukeki....”
Mamy ta jinjina kai kana ta k’arada “Toh shikenan Allah shi taimaka ya kuma tsare su kuma ya basu lafia...”
Sameer ya amsada Ameen cikeda risinawa, daidai nan wayarsa ta d’auki ruri...
Lambar Mummy ya gani tana kiransa, ya d’an kai dubansaga Mamy kana ya d’aga wayar yana mai sadda kansa k’asa...
“Hello Mummy...” Kalaman da Mamy ta iyaji kenan kana Sameer yasa kai ya fice, ta bishi da kallo cikin tsananin sanyin jiki jin ya ambaci wata da Mummy wacce ko shakka batayi tasan Mahaifiyarsa ce data rainesa, d’ansu ya zamto mai iyayi hud’u... Ta k’arashe tinanin tana mai komawa zuwaga d’akin Abbah tamkar wacce k’wai ya fashema a ciki...
Daga d’aya b’angaren Mummy taci gaba da fad’in “Son, I was so worried, you haven’t been answering any of my calls... Kaga dole hankalina ya tashi...”
D’an jim yai yana mai karya steering mota kana yace “I’m sorry Mummy, I should’ve called to at least let you know na isa lafia, but mummy ever since I arrived here things haven’t been easy... I’m sorry for making you worried Mummy...”
D’an sauk’e ajiyan zuciya tai kana tace “Alhamdulillah tinda kana lafia, but please next time kar ka sake irin hakan...”
In sha Allah hakan bazai sake faruwa ba... I’m driving right now, I’ll call you back kinji Mummy na...”
Nanma ta jnjina kai kaman na gannta... Har zai katse kiran ya kuma jiyo muryarta “Sameer.... I know by now iyayenka na asali sun fahimci wanene kai sun fahimci cewa you’re their long lost Son...”
Sameer ya d’anyi jim kana yace “Yes...Mummy.....”
Ta murmusa a hankali kana tace “I’m so happy for you Son, na maka murnar kasancewa da iyayenka na asali...”
Sameer yai murmushi a hankali kana yace “Na gode Mummy nah...”
Hajiya Fatahiyya murmushi saman fuskarta tace “Drive safe...!”
Tafiyar minti talatin sukai kafin suka iso farfajiyan taron siyasan yanda ko ina d’auke yake da manyan hotunansa da sunansa MA’ARUF MUTALLAB.....
****
Suna tafe cikin mota dawowarsu kenan daga gidan cin abinci sannan sun sayowa oga Sameer nasa tinda ya sanar da Siyamar cewa yau zai dawo, ba wai iya girkin tai ba balle ta dafa masa sayowan yafi mata sauk’i da zaran ya iso saidai ta saka a microwave ta d’umama..
Kaman daga sama Yesmin ta hangi motar tamkar ta Khalid na barin k’ofar gidansu Nabila domin goma idan za’a wuce idanunta naga k’ofar gidan ko zata hangi Nabilah... Gabanta yai mugun yankewa ya fad’i badai duk abinda suka turawa Khalid gameda yarinyar nan bai hak’ura da ita bane...? Ta tambayi kanta...
Siyama ta lura da canzawan Yesmin lokaci guda domin taga ta daina amsa mata firanta..
D’an juyowa tai sanda suke k’ok’arin shiga layinsu kana tace “Lafiya cousin.... Ya naga kin canza lokaci guda...?”
Yesmin tai saurin furta “Cousin Khalid na gani..”
“Khalid kuma..?” Siyama tace
Jinjina kai Yesmin ta kumayi cikin sauri kana tace “Wllhi motarsa na gani yanzun nan ya bar k’ofar gidansu tsinanniyan can.... Dan Allah juya motar nan mu koma....”
Kallon mamaki Siyama ta bita dashi kana tace “Mu koma ina...? Badai kince ya tafi ba....”
“Mu koma mu shiga har cikin gidan mui mata wankin babban bargo daga ita har iyayen nata inaga hakan ne kawai zaisa ta fita hanyar Khalid tunda bataji wancan warning d’in ba....”
Siyama ta dara a tak’aice kana tace “Cousin bakida kyau, haka kishinki keda yawa koda yake gaskiyarki domin ko ni ce zAnyi fin haka akan Sameer....” Ta k’arashe tana mai danna reverse.....
SameenaALeeyou📚
*INDA RAI*
_.................DA RABO_
*49*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Sai faman yatsine fuska suke sanda suka shigo gidan, ga k’ofofi kusan guda uku sun rasa wani k’ofar zasu dosa...
Daga can suka hango yarinya tafe ta fito daga wata k’ofar ta nufi wani sashen....
Siyama tai saurin katseta da “Ke d’anzo mana...”
Basma ta dubesu cikeda tsoro don haka kurum suka bata tsoro kana tace “Ni..?”
Muguwar tsuka Yesmin taja kana tace “Eh ke, ko kinga wani a nan ne bayan ke...?”
Basma ta k’araso tana duban cikin idanunsu....
Siyama tace “Dubi yanda take kallon mutane har cikin idanu yanda zaki gane gaba d’aya yaran gidan ba kunya ne dasu ba na rasa uwar da Khalid ya hanga jikin wannan mummunar yarinyar, banda tsiya babu komai a wannan gida...”
Yesmin dake faman toshe toshen hanci tace “Ke ni wllhi banda warin talauci ban iya shak’ar komai tinda muka shigo gidan...”
Basma dai banda binsu data muji bata komai, ta kalli wannan ta kalli wancan...
Siyama ta tsaida dubanta ga Basma kana tace “Ina yayarki...?”
“Wacce cikin yayyena...?” Basma ta tambaya...
Kan Siyama ta sami zarafin magana Yesmin tace “Karuwan can da aka jefeta bakin titi....”
Basma ta fahimci Nabila suke nema, hakan yayi mata don ko babu komai tasan wacece Nabila kuma tasan itace daidai da wad’annan matan....”
Saida itama ta yatsina irin yanda taga sunayi da fuskokinsu kana tace “A iya sanina dai babu karuwa gidan nan, domin kuwa gaba d’aya gidan nan babu mai saka irin suturar dake jikinku... Koma dai wacece kuke nema ku k’arasa wancan k’ofar yanda ake karb’an gaisuwa zaku sameta....” Bata jira cewarsu ba tasa kai ta shige...
Siyama ta bita da kallo kana ta dubi Yesmin tace “Cousin yarinyar nan ‘yar rainin sense ce, wato in directly fad’i mana take mune masu zubin karuwai... Ki dubeta bata wuce cikin cokali ba har tasan ta gaya wa mutane magana....”
“Da kin barni na wawwatsa wa shegiya mari...” cewa Yesmin
“A’a k’yaleta mu sauk’e gaba d’aya kan yayarta... Zo muje...”!Ta k’arashe tana mai janyo hannun Yesmin d’in....
Basma kaw ko saurarensu bata tsaya yi ba ta shige b’angarensu sashen Baffah Ado taje kaiwa ‘yan uwanta rahoto...
Babu ko sallama haka suka banko k’ofar suka shigo, sai faman yatsina fuska suke suna bin mutanen dake zaune verandar da mummunar kallo....
Goggo Laraba k’anwar Baban Mamy ce ta sami zarafin masu magana
“Bayin Allah lafiya, daga ina, wa kuke nema...?” Dattijuwar ta jero masu tambayoyin tana mai dubansu....
“Lafiyar kenan ku jawa Karuwar ‘yarku kunne ta fita daga rayuwar d’an uwanmu wllhi Khalid ko ya rasa mata babu abinda zaiyi da irin wannan gidan...” Cewar Siyama tamkar zata mari tsohuwar...
Gaba d’aya jama’an dake wajen tsananin mamakin rashin ta idon Siyama ya kamasu...
Wata daga gefe tace “Baiwar Allah ki tauna kalamanki ko babu komai zaki daraja furfuran wani ko don a daraja naki...”
“Ke rufe mana baki...!” Yesmin ta katseta... “Matsiyata anga danshi jikin d’an uwanmu ana nema a rab’eshi a dangwali arziki, toh wllhi ko a ‘yar aiki Khalid bazai d’auki wannan kucakar ba....”
Daidai nan Aunty B ta fito daga d’akin yanda suke zaune dasu Nabilah su Zulfa’u tana faman basu baki....
Nabilah taji wasu sabbin k’walla na zubo mata, tabbas tayi gamo da jarababbu wanda sukai karan tsaye wa rayuwarta.... Ace ana karb’an gaisuwar d’iyar ‘yar uwarta ake wannan d’iban albarka duk a ta dalilinta, gaba d’aya sai taji ta kasa daina zuban hawaye zuciyarta na mata zafi sosai...
A fusace ta mik’e ta yunk’ura zata mik’e Marliya tai saurin rik’o hannunta....
Girgiza mata kai tai kana tace “Kada ki fuskancesu Addah Nabila...”
Da raunannun idanunta masu zuban hawaye take duban ‘yar uwar tata kana tace “Shikenan sai na k’yalesu suci mana mutunci Marliya...? Idan rashin mutuncinsu zai tsaya kaina fine, amma bazai yuwu na zuba idanu sucima dangina mutunci ba, what if Addah ta fito daga bayi taji ana wannan zagin d’iban albarkan... Mai kike tunanin zataji bayan rasa d’iyarta da tayi a yau d’in...?” Ta k’arashe tana goge hawayen da suka zubo mata....
Sosai Marliya ta rik’e hannunta kana tace “Insha Allah bazataji ba ma I believe Aunty B can handle them kafin ta fito ta sallamesu.... Please ki zauna karki fito ina zuwa...” Ta k’arashe tana mai mik’ewa tsaye ta nufi tsakar gidan yanda Aunty Bara’atu taimasu Yesmin d’add’aya cikin salama...
Ko kad’an basu fasa rashin mutuncin da sukayo dakonsa suka shigo dashi gidan ba, haka dai da k’yar aka samu suka fice a gidan bayan sun gama zuba rashin mutuncinsu, gaba d’aya illahirin mutanen gidan babu wanda ya biyesu har suka k’araci tsiyarsu suka fice bayan Aunty B ta tilasta masu cewa ko su fice ko ta kirawo masu ‘yansanda....
Itakaw Marliya tas tayi video d’in su Siyama sanda suke zuba rashin mutuncinsu, suna ficewa ta koma d’aki wajen ‘yar uwarta....
A daidai lokacin da bak’i ‘yan office d’in su Zulfah suka zo mata ta’aziya...
***
Mamy ta kasa daina duban Sameer dake jikin window yana amsa waya, dukda cewa yau d’in tayi rashin jikarta d’aya daga cikin ahalinta sai gashi Allah ya maido mata d’aya daga cikin ahalinta, tabbas dole tai godiyawa Ubangijinta domin Shi d’in mai yalwata rahamarsa ce ga bayinsa, idan ya karb’e maka wani abin sai ya canza maka da wani abin domin ya zamto rahama a gareka....
Har Sameer ya ida amsa wayar Mamy bata daina dubansa ba wani irin murmushi ne wanda sam batasan tanayi ba shine saman labb’anta....
Sameer ya d’an kaikaito yana dubanta, wani sanyi da ya jima baiji ba cikin zuciyarsa yaji yana sauk’a masa a hankali..... Lumshe kyawawan idanunsa yai had’ida sakin sassanyar murmushi kana ya jefa wayarsa a aljihu ya k’araso gareta...
Daga can gefe da ita ya d’an zauna cikeda kunya da rashin sabo, itama Mamy din hakan ne ya faru da ita...
Murya a d’an k’asa Sameer yace “Ammm zan wuce zan koma asibiti...”
Mamy tace “Ita Raihan fah...? Jikin nata da sauki sosai...?”
Sameer ya d’anyi jim kana yace “Wayar da muka ida da colleague d’ina kenan, kar ku damu.... Please kar ki da’ga hankalinki In sha Allah zata sami sauk’i....”
Mamy ta jinjina kai a hankali kana tace Allah shi yarda, anjima Lami zata taho sai na biya na duba Raihanar kafin na shige gida sabida ‘yan gaisuwa sunata min waya a nan kuma Abbanku baisan da labarin ba har yanzu...”
Sameer ya jinjina kai kana yace “Hakane... Ya kamata a bar Abbah da batun sabida heart d’insa har yanzu weak ne sannan ga shock d’in da ya samesa na bayyanata... Zan wuce yanzu anjima sai nazo na d’aukeki....”
Mamy ta jinjina kai kana ta k’arada “Toh shikenan Allah shi taimaka ya kuma tsare su kuma ya basu lafia...”
Sameer ya amsada Ameen cikeda risinawa, daidai nan wayarsa ta d’auki ruri...
Lambar Mummy ya gani tana kiransa, ya d’an kai dubansaga Mamy kana ya d’aga wayar yana mai sadda kansa k’asa...
“Hello Mummy...” Kalaman da Mamy ta iyaji kenan kana Sameer yasa kai ya fice, ta bishi da kallo cikin tsananin sanyin jiki jin ya ambaci wata da Mummy wacce ko shakka batayi tasan Mahaifiyarsa ce data rainesa, d’ansu ya zamto mai iyayi hud’u... Ta k’arashe tinanin tana mai komawa zuwaga d’akin Abbah tamkar wacce k’wai ya fashema a ciki...
Daga d’aya b’angaren Mummy taci gaba da fad’in “Son, I was so worried, you haven’t been answering any of my calls... Kaga dole hankalina ya tashi...”
D’an jim yai yana mai karya steering mota kana yace “I’m sorry Mummy, I should’ve called to at least let you know na isa lafia, but mummy ever since I arrived here things haven’t been easy... I’m sorry for making you worried Mummy...”
D’an sauk’e ajiyan zuciya tai kana tace “Alhamdulillah tinda kana lafia, but please next time kar ka sake irin hakan...”
In sha Allah hakan bazai sake faruwa ba... I’m driving right now, I’ll call you back kinji Mummy na...”
Nanma ta jnjina kai kaman na gannta... Har zai katse kiran ya kuma jiyo muryarta “Sameer.... I know by now iyayenka na asali sun fahimci wanene kai sun fahimci cewa you’re their long lost Son...”
Sameer ya d’anyi jim kana yace “Yes...Mummy.....”
Ta murmusa a hankali kana tace “I’m so happy for you Son, na maka murnar kasancewa da iyayenka na asali...”
Sameer yai murmushi a hankali kana yace “Na gode Mummy nah...”
Hajiya Fatahiyya murmushi saman fuskarta tace “Drive safe...!”