Sashe 61
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har zata katse kiran Sameer ya katse ta da fad’in “Mummy.... I love you.... Always remember that...”
Cikeda jin dad’i k’walla na gangarowa Hajiya Fatahiyya tace “I know Son, and I love you more... Allah shi maka albarka...”
Sameer ya amsa da Ameen fuskarsa d’aukeda murmushi kana sukai sallama... Duk sai yaji jikinsa yayi sanyi tsananin tausayin Mummynsa ya tufesa a haka ya isa asibitin....
***
Fitowarsa kenan daga sashen Mamani, ya tsaya yana duban sashensu Nabila, gani yake tamkar zai hangota, dashike ‘yan gaisuwa sun d’an d’auke k’afa sabida almuru data sako kai...
Kaman daga saiga Marliya ta shigo daga gate dawowarta kenan daga rakiyan ‘yan ajinsu da suka shigo mata ta’aziya...
Tsaye tai tana duban Khalid da kacaukam hankalinsa kega kallon k’ofan sashensu... K’arasowa tai yanda yake bakinta d’aukeda sallama....
Khalid ya saita kansa had’ida amsawa Marliya sallamanta...
Ta gaisar dashi ya amsa da sakin fuska don sarai ya ganeta k’anwar Nabilah ce...
“Addah Nabilah kake jira...?”
Marliya ta tambaya...
Baikaiga bata amsa ba Marliya tace “Bazan b’oye maka ba wllhi idan zaka kwana a nan Addah Nabilah bazata kuma saurarenka ba bayan abinda sisters d’inka suka shigo gidan nan sukayi....”
Khalid ya kuma dubanta da tsananin mamaki kana yace “Sisters d’ina...?”
Marliya ta jinjina kai tace “K’warai Sisters d’inka... Ko basu ne wad’annan ba...?”
Ta k’arashe tanai masa nuni da video d’in data masu sanda suke zage zage da zuba rashin mutunci...
Tsananin mamaki ya kama Khalid sanda yake furta “Siyama... Yesmin....!”
Marliya ta katse video d’in kana taci gaba da fad’in “Now I believe you understand why I don’t want you for my sister, babu wacce zataso taga ‘yar uwarta ta shiga irin wannan family d’in, dan Allah kayi hak’uri kar ka saka ‘yar uwata cikin matsala, this family is going through a lot already, kafin labarin abubuwan dake faruwa su isaga iyayenmu dan Allah k’yale ‘yar uwata ko zata fice daga matsin naka ‘yan uwan... Babanmu wani irin mutum ne wanda ba kowa ke fahimtarsa ba kuma kaga ba lafiya ne dashi ba.. Sannan mahaifiyarmu sama da shekaru talatin kenan tana cikin alhini da damuwa na b’acewar Babban Yayanmu sannan Sister d’inmu babba tayi fama gidan miji ga kuma rashi d’iyarta da mukayi a yanzu uwa uba ga ‘yar uwarmu kwance gadon asibiti... Baka tunanin muna ciki matsaloli already... Dan Allah kar ka k’ara kan wanda muke fama dasu, na sani nayi shishigi wannan ba hurimina bane... I only care about my family ne kawai that’s all...” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Jikin Khalid yai sanyi sosai tamkar wanda aka tsoma a freezer.... Ya stinkayo muryar Marliya tana ci gaba da fad’in “I know I shouldn’t be telling you any of this...Maybe idan kaji ka rabu da ‘yar uwata....”
Da idanunsa da suka matuk’ar rinewa lokaci guda yake dubanta, zaka iya jiyo hucin dake fitowa tin daga k’irjinsa.... Dabda fuskar Marliya ya matso da nasa fuskar wanda ya sanyata tsanin tsoro da fad’uwar gaba, kaman zai magana sai kuma taji baice komai ba saima sa kai da yayi ya fice daga gidan cikin sauri tamkar zai kifa k’asa...
Marliya ta sauk’e ajiyan zuciya kana ta jiyo ta nufi cikin gida yanda sukai idanu hud’u da Aunty B....
***
Tafe suke shida Dr Awwab abokin aikinsa yanda Awwab d’in yaci gaba da fad’in “Already munyi moving d’inta to ward, tana room 3....”
Jinjina kai Sameer yai kana yace “Alright I’ll... check on her.... Thank you Awwab...” Ya k’arashe yana mai sa kai zai shige....
Saurin katseshi Awwab yai da fad’in “Dr are you sure you’re alright...?”
Kallonsa kurum Sameer yai kana yace “I’m fine... Why?”
“So why are you thanking me anyway... Aikina nake bai kamata kamin godiya ba....”
Sameer ya k’ak’aro murmushi da gefen bakinsa kana yace “Dukda aikinka kakeyi dole nai maka godiya cos I just found out she’s... She’s...”
Awwab yai shiru yana jiran yaji mai Sameer zaice, baikaiga bud’e baki ba Sameer ya k’arashe maganar nasa da fad’in “She’s my sister...”
Murmushi Awwab yai kana yace “Oh really... da munsan cewa k’anwarka ce tun a fari da bamu bari kayi mata aiki ba...” Ya k’arashe yana murmushi irinta wasa..
Murmushin shima Sameer yai kana yace “I’ll go ahead...”
Awwab yace “Alright Doc nima zan wuce gida tinda kazo...”
Sukai sallama Awwab ya wuce Sameer ya nufi room d’in da aka kwantar da Raihanah....
Lullub’e take cikin farin bandage kusan illahirin jikinta idan ka d’auke fuskarta....
Ya jima sosai yana duban fuskarta da tun shigowar sa idanunta ke lumshe tamkar mai bacci.... Yakai dubansa ga hannayenta wanda suma ba rufe suke cikin bandage ba alamun suma basu k’one ba.... Nan ya hangi yatsun hannun nata suna motsawa a hankali...
Sameer ya k’araso jikin gadon nata sosai yana dubanta yana mai tuna sanda suka soma had’uwa, yana cikin tunanin ne ya soma jiyo muryarta tamkar mai kuka tana furta “”Kausar... Kausar ina Kausar... Aunty Sahariyya kar ku k’onata please ku k’onani instead...!” Ta k’arashe tana fincika tamkar zata tashi daga gadon...
Sameer yai saurin rik’e hannunta guda ya hanata tashi.... Lokaci guda ta koma tayi lamo cikin gadon tamkar taci gaba da baccin, har lokacin idanunta a lumshe suke....
Sameer yai mata k’uri tsananin tausayinta na d’awainiya dashi... He was right all along... Da ganganci da son zuciya aka k’onasu tinda ya tab’a ganin irin azabtarwa da ukuba da ake masu a wannan gidan, tsanar Hajiya da ‘ya’yayenta ya kuma tasiri a zuciyar Sameer, idan kuwa har da gaske da ganganci aka kashe masa niece aka k’ona Raihanah he’ll press charges, sai yanda k’arfinsa ya k’are wajen karb’a masu ‘yancinsu... Ya k’arashe zancen zucin nasa shi kad’ai yana mai sakin huci...
****
Ta k’ure sautin tv tana cashewa tana celebrating nasaran da suka samu na raba Nabilah da Khalid kaman daga sama taji an banko k’ofar... Tamkar sauk’an aradu haka Yesmin taga Khalid tsaye cikin parlorn, fuskarsa da idanunsa sun koma jazir tamkar bashi ba...
Yesmin ta sandare sanda jikinta ya d’auki rawa, sosai ta razana da ganin yanayin Khalid, ta soma jada baya zata gudu, kafin tai wani aune saiji tai ya fincikota ya d’auketa da wata irin gigitacciyar mari, ta saki ihun azaba, bata gama susan b’angaren fuskarta da marin ya sauk’a ba ta kuma jin wata lafiyayya ta d’aya b’angaren... Yesmin ta kuma daburcewa tana sakin ihu... A gigice tasa kai zata fice a guje daga parlorn Khalid yai saurin sharb’e k’afafunta ta zube a k’asa, fincikar wayoyin kayan kallon yayi ya shiga labtawa Yesmin tamkar an aikoshi... Yesmin sai ihu take tana kiran cousin tazo ta taimaketa....
Siyama da fitowarta kenan daga wanka ta nufo parlor babu shiri jin ihun Yesmin yak’i k’arewa tamkar wacce ake zarema rai...
Baki kurum Siyama ta saki tana kallon ikon Allah yanda Khalid ke jibgan Yesmin, ta gyara d’aurin towel d’inta ta isa da sauri ta fincike wayar ganin Khalid zaiyi kisa...
A tsananin fusata Yesmin ke furta “Khalid meye haka, what do you think you’re doing... What’s gotten into you... Kasheta kakeso kayi....?” Ta k’arashe cikin tsananin huci...
Banda mugun kallo baya watsawa Siyama komai, cikin wata irin dakakkiyar murya yana mai nunata da d’an yatsa yake furta “Don’t let me lose the little respect I have left for you.... You better respect yourself Siyama...!”
Ya maido da dubansaga Yesmin dake zube magashiyan a k’asa tana nishi yace “Ke kuma ni ba sa’anki bane ban fara irin wannan wasan dake ba, this should be your first and last warning, don’t you dare meddle with my affairs.....!” Yana k’arashewa yai jifada igiyar wayan hannunsa ya fice tamkar kububuwar maciji.....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*50*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Tabbas tafiya Kaduna babu shiri ya kamasu, domin kaw dole Ammi taji wannan labari, ko shakka babu yarinyar nan asiri taiwa Khalid, Ammi has to know about this idanma ta kama a nemawa Khalid taimako ne sai a masa... Ta k’arashe tana mai mik’ewa tsaye ta nufi wardrobe ta shirya....
Nan ta fito parlor ta tadda Yesmin har lokacin kuka take....
Siyama ta d’an rausayar da idanu had’ida fuzar da iska kana ta nufi Yesmin d’in...
“Cousin ki daina kukan nan haka you’ll fall sick, dan Allah kiyi shiru haka nan...” Ta k’arashe tana dafe Yesmin d’in cikin sigar lallashi...
Idanu a kod’e Yesmin ta d’ago tana dubanta kana tace “Cousin ni Khalid ya buga haka, tinda nake my entire life babu wanda ya tab’a duka na haka, kai ko Mum bata tab’a zungirina ba sai gashi yau namiji wanda ko aurensa banyi ba ya tara min na jaki.... Haba haba cousin meye laifina don kawai nace ina sonshi...” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
K’wafa Siyama tai kana tace “Ki kwantar da hankalinki Cousin da gani ko ba’ace ba Khalid an juya masa kwanya ba haka kurum aka barshi da zaizo ya mana wannan cin kashin kan wata banza kucakar yarinya, kar ki damu Yesmina wllhi idan dai ina numfashi Khalid bazai auri yarinyar nan ba, gobe gobe zamu wuce Kaduna Ammi tace mun ma Daddy ma yana hanya goben gwara susan halinda d’ansu yake ciki...”
Da wannan Yesmin ta sami sauk’i cikin zuciyarta, tuni ta nufi d’aki had’a kayanta domin gobe asubahin fari zasu dira garin Kaduna....
***
Misalin k’arfe 9:30pm Sameer ya shigo gidan, babu kowa parlorn sai TV dake faman aiki shi kad’ai, ya d’auki remote control ya kashe kayan kallon, kai tsaye d’aki ya nufa yanda ya tadda Siyama na had’e kaya cikin suitcase.... Da tsananin mamaki yake dubanta dukda’ bai iya furta koda kalma guda ba sai dubanta yake faman yi, jin shigowarsa ya sanyata aje rigar hannunta cikin jakar kana ta iso gareshi fuska d’aukeda murmushi tana fad’in “Partner sannu da zuwa... Kasha hanya, naji mamaki da baka iso ba tuntuni, kodashike I guess asibiti ka wuce aiki ya rik’eka acan, are you hungry..? Muje nayi serving d’inka...” Ta k’arashe tana k’ok’arin janyo shi...
Har lokacin dubanta yake fuska d’aukeda alaman tambaya... Dakatar da ita yai da fad’in “No its ok, I’m alright.... Can you explain to me what this is for...?” Ya k’arashe yana nuni da suitcase d’inta....
Cikeda jin dad’i k’walla na gangarowa Hajiya Fatahiyya tace “I know Son, and I love you more... Allah shi maka albarka...”
Sameer ya amsa da Ameen fuskarsa d’aukeda murmushi kana sukai sallama... Duk sai yaji jikinsa yayi sanyi tsananin tausayin Mummynsa ya tufesa a haka ya isa asibitin....
***
Fitowarsa kenan daga sashen Mamani, ya tsaya yana duban sashensu Nabila, gani yake tamkar zai hangota, dashike ‘yan gaisuwa sun d’an d’auke k’afa sabida almuru data sako kai...
Kaman daga saiga Marliya ta shigo daga gate dawowarta kenan daga rakiyan ‘yan ajinsu da suka shigo mata ta’aziya...
Tsaye tai tana duban Khalid da kacaukam hankalinsa kega kallon k’ofan sashensu... K’arasowa tai yanda yake bakinta d’aukeda sallama....
Khalid ya saita kansa had’ida amsawa Marliya sallamanta...
Ta gaisar dashi ya amsa da sakin fuska don sarai ya ganeta k’anwar Nabilah ce...
“Addah Nabilah kake jira...?”
Marliya ta tambaya...
Baikaiga bata amsa ba Marliya tace “Bazan b’oye maka ba wllhi idan zaka kwana a nan Addah Nabilah bazata kuma saurarenka ba bayan abinda sisters d’inka suka shigo gidan nan sukayi....”
Khalid ya kuma dubanta da tsananin mamaki kana yace “Sisters d’ina...?”
Marliya ta jinjina kai tace “K’warai Sisters d’inka... Ko basu ne wad’annan ba...?”
Ta k’arashe tanai masa nuni da video d’in data masu sanda suke zage zage da zuba rashin mutunci...
Tsananin mamaki ya kama Khalid sanda yake furta “Siyama... Yesmin....!”
Marliya ta katse video d’in kana taci gaba da fad’in “Now I believe you understand why I don’t want you for my sister, babu wacce zataso taga ‘yar uwarta ta shiga irin wannan family d’in, dan Allah kayi hak’uri kar ka saka ‘yar uwata cikin matsala, this family is going through a lot already, kafin labarin abubuwan dake faruwa su isaga iyayenmu dan Allah k’yale ‘yar uwata ko zata fice daga matsin naka ‘yan uwan... Babanmu wani irin mutum ne wanda ba kowa ke fahimtarsa ba kuma kaga ba lafiya ne dashi ba.. Sannan mahaifiyarmu sama da shekaru talatin kenan tana cikin alhini da damuwa na b’acewar Babban Yayanmu sannan Sister d’inmu babba tayi fama gidan miji ga kuma rashi d’iyarta da mukayi a yanzu uwa uba ga ‘yar uwarmu kwance gadon asibiti... Baka tunanin muna ciki matsaloli already... Dan Allah kar ka k’ara kan wanda muke fama dasu, na sani nayi shishigi wannan ba hurimina bane... I only care about my family ne kawai that’s all...” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Jikin Khalid yai sanyi sosai tamkar wanda aka tsoma a freezer.... Ya stinkayo muryar Marliya tana ci gaba da fad’in “I know I shouldn’t be telling you any of this...Maybe idan kaji ka rabu da ‘yar uwata....”
Da idanunsa da suka matuk’ar rinewa lokaci guda yake dubanta, zaka iya jiyo hucin dake fitowa tin daga k’irjinsa.... Dabda fuskar Marliya ya matso da nasa fuskar wanda ya sanyata tsanin tsoro da fad’uwar gaba, kaman zai magana sai kuma taji baice komai ba saima sa kai da yayi ya fice daga gidan cikin sauri tamkar zai kifa k’asa...
Marliya ta sauk’e ajiyan zuciya kana ta jiyo ta nufi cikin gida yanda sukai idanu hud’u da Aunty B....
***
Tafe suke shida Dr Awwab abokin aikinsa yanda Awwab d’in yaci gaba da fad’in “Already munyi moving d’inta to ward, tana room 3....”
Jinjina kai Sameer yai kana yace “Alright I’ll... check on her.... Thank you Awwab...” Ya k’arashe yana mai sa kai zai shige....
Saurin katseshi Awwab yai da fad’in “Dr are you sure you’re alright...?”
Kallonsa kurum Sameer yai kana yace “I’m fine... Why?”
“So why are you thanking me anyway... Aikina nake bai kamata kamin godiya ba....”
Sameer ya k’ak’aro murmushi da gefen bakinsa kana yace “Dukda aikinka kakeyi dole nai maka godiya cos I just found out she’s... She’s...”
Awwab yai shiru yana jiran yaji mai Sameer zaice, baikaiga bud’e baki ba Sameer ya k’arashe maganar nasa da fad’in “She’s my sister...”
Murmushi Awwab yai kana yace “Oh really... da munsan cewa k’anwarka ce tun a fari da bamu bari kayi mata aiki ba...” Ya k’arashe yana murmushi irinta wasa..
Murmushin shima Sameer yai kana yace “I’ll go ahead...”
Awwab yace “Alright Doc nima zan wuce gida tinda kazo...”
Sukai sallama Awwab ya wuce Sameer ya nufi room d’in da aka kwantar da Raihanah....
Lullub’e take cikin farin bandage kusan illahirin jikinta idan ka d’auke fuskarta....
Ya jima sosai yana duban fuskarta da tun shigowar sa idanunta ke lumshe tamkar mai bacci.... Yakai dubansa ga hannayenta wanda suma ba rufe suke cikin bandage ba alamun suma basu k’one ba.... Nan ya hangi yatsun hannun nata suna motsawa a hankali...
Sameer ya k’araso jikin gadon nata sosai yana dubanta yana mai tuna sanda suka soma had’uwa, yana cikin tunanin ne ya soma jiyo muryarta tamkar mai kuka tana furta “”Kausar... Kausar ina Kausar... Aunty Sahariyya kar ku k’onata please ku k’onani instead...!” Ta k’arashe tana fincika tamkar zata tashi daga gadon...
Sameer yai saurin rik’e hannunta guda ya hanata tashi.... Lokaci guda ta koma tayi lamo cikin gadon tamkar taci gaba da baccin, har lokacin idanunta a lumshe suke....
Sameer yai mata k’uri tsananin tausayinta na d’awainiya dashi... He was right all along... Da ganganci da son zuciya aka k’onasu tinda ya tab’a ganin irin azabtarwa da ukuba da ake masu a wannan gidan, tsanar Hajiya da ‘ya’yayenta ya kuma tasiri a zuciyar Sameer, idan kuwa har da gaske da ganganci aka kashe masa niece aka k’ona Raihanah he’ll press charges, sai yanda k’arfinsa ya k’are wajen karb’a masu ‘yancinsu... Ya k’arashe zancen zucin nasa shi kad’ai yana mai sakin huci...
****
Ta k’ure sautin tv tana cashewa tana celebrating nasaran da suka samu na raba Nabilah da Khalid kaman daga sama taji an banko k’ofar... Tamkar sauk’an aradu haka Yesmin taga Khalid tsaye cikin parlorn, fuskarsa da idanunsa sun koma jazir tamkar bashi ba...
Yesmin ta sandare sanda jikinta ya d’auki rawa, sosai ta razana da ganin yanayin Khalid, ta soma jada baya zata gudu, kafin tai wani aune saiji tai ya fincikota ya d’auketa da wata irin gigitacciyar mari, ta saki ihun azaba, bata gama susan b’angaren fuskarta da marin ya sauk’a ba ta kuma jin wata lafiyayya ta d’aya b’angaren... Yesmin ta kuma daburcewa tana sakin ihu... A gigice tasa kai zata fice a guje daga parlorn Khalid yai saurin sharb’e k’afafunta ta zube a k’asa, fincikar wayoyin kayan kallon yayi ya shiga labtawa Yesmin tamkar an aikoshi... Yesmin sai ihu take tana kiran cousin tazo ta taimaketa....
Siyama da fitowarta kenan daga wanka ta nufo parlor babu shiri jin ihun Yesmin yak’i k’arewa tamkar wacce ake zarema rai...
Baki kurum Siyama ta saki tana kallon ikon Allah yanda Khalid ke jibgan Yesmin, ta gyara d’aurin towel d’inta ta isa da sauri ta fincike wayar ganin Khalid zaiyi kisa...
A tsananin fusata Yesmin ke furta “Khalid meye haka, what do you think you’re doing... What’s gotten into you... Kasheta kakeso kayi....?” Ta k’arashe cikin tsananin huci...
Banda mugun kallo baya watsawa Siyama komai, cikin wata irin dakakkiyar murya yana mai nunata da d’an yatsa yake furta “Don’t let me lose the little respect I have left for you.... You better respect yourself Siyama...!”
Ya maido da dubansaga Yesmin dake zube magashiyan a k’asa tana nishi yace “Ke kuma ni ba sa’anki bane ban fara irin wannan wasan dake ba, this should be your first and last warning, don’t you dare meddle with my affairs.....!” Yana k’arashewa yai jifada igiyar wayan hannunsa ya fice tamkar kububuwar maciji.....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*50*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Tabbas tafiya Kaduna babu shiri ya kamasu, domin kaw dole Ammi taji wannan labari, ko shakka babu yarinyar nan asiri taiwa Khalid, Ammi has to know about this idanma ta kama a nemawa Khalid taimako ne sai a masa... Ta k’arashe tana mai mik’ewa tsaye ta nufi wardrobe ta shirya....
Nan ta fito parlor ta tadda Yesmin har lokacin kuka take....
Siyama ta d’an rausayar da idanu had’ida fuzar da iska kana ta nufi Yesmin d’in...
“Cousin ki daina kukan nan haka you’ll fall sick, dan Allah kiyi shiru haka nan...” Ta k’arashe tana dafe Yesmin d’in cikin sigar lallashi...
Idanu a kod’e Yesmin ta d’ago tana dubanta kana tace “Cousin ni Khalid ya buga haka, tinda nake my entire life babu wanda ya tab’a duka na haka, kai ko Mum bata tab’a zungirina ba sai gashi yau namiji wanda ko aurensa banyi ba ya tara min na jaki.... Haba haba cousin meye laifina don kawai nace ina sonshi...” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
K’wafa Siyama tai kana tace “Ki kwantar da hankalinki Cousin da gani ko ba’ace ba Khalid an juya masa kwanya ba haka kurum aka barshi da zaizo ya mana wannan cin kashin kan wata banza kucakar yarinya, kar ki damu Yesmina wllhi idan dai ina numfashi Khalid bazai auri yarinyar nan ba, gobe gobe zamu wuce Kaduna Ammi tace mun ma Daddy ma yana hanya goben gwara susan halinda d’ansu yake ciki...”
Da wannan Yesmin ta sami sauk’i cikin zuciyarta, tuni ta nufi d’aki had’a kayanta domin gobe asubahin fari zasu dira garin Kaduna....
***
Misalin k’arfe 9:30pm Sameer ya shigo gidan, babu kowa parlorn sai TV dake faman aiki shi kad’ai, ya d’auki remote control ya kashe kayan kallon, kai tsaye d’aki ya nufa yanda ya tadda Siyama na had’e kaya cikin suitcase.... Da tsananin mamaki yake dubanta dukda’ bai iya furta koda kalma guda ba sai dubanta yake faman yi, jin shigowarsa ya sanyata aje rigar hannunta cikin jakar kana ta iso gareshi fuska d’aukeda murmushi tana fad’in “Partner sannu da zuwa... Kasha hanya, naji mamaki da baka iso ba tuntuni, kodashike I guess asibiti ka wuce aiki ya rik’eka acan, are you hungry..? Muje nayi serving d’inka...” Ta k’arashe tana k’ok’arin janyo shi...
Har lokacin dubanta yake fuska d’aukeda alaman tambaya... Dakatar da ita yai da fad’in “No its ok, I’m alright.... Can you explain to me what this is for...?” Ya k’arashe yana nuni da suitcase d’inta....