Sashe 103
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
K’uri kawai yaiwa Mamy cikeda jinjina dattako da hak’uri irin nata... A hankali ya furta “Mamy are you covering up for her...?”
Girgiza masa kai tai murmushi kwance saman fuskarta kana tace “A’a D’anah, haka abin yake, Siyama bata mana komai ba, ka tashe kaje gida ka sameta , dan d’azu da na shigo ina nemanta Nabilah tace min ka shigo ka janyota waje bata kuma dawowa ba....”
D’an kauda fuskarsa yai yana duban wani gefen kana yace “Ki kwanta ki huta Mamy, and karki sa damuwa a ranki, ni nace zan auri d’iyar Baba Alhaji idan har hakan zai kawo tsakanin iyayena....”
Mamy ta dubeshi cikeda tausayawa kana tace “Ka tabbata Ma’aruf...?”
Jinjina mata kai yai a hankali kana yace “Na tabbata Mamy... Ki daina sa damuwa ma ranki, hakan bazai kyau ma lafiyarki ba...”
Murmusawa ta kumayi kana tace “Ubangiji ya shiga lamuranka ya kuma maka Albarka...”
A hankali ya amsada Ameen Mamy na... Dan ta kawar masa da zancen na ta kawo zancen iyayen goyonsa su Mummy, Sameer ya kirawosu a waya ya had’asu suka gaisa dukda cewa sun tab’a gaisawa amma yanzu an riga an zama d’aya... Mamy ta tambayi jikin Daddy yanda Mummy ta tabbatar mata na samun sauk’i sosai cikin yardar Allah, da zaran an sallamesu a asibitin ma zasuyi umrah su godewa Ubangiji kafin su dawo Nigeria.... Sosai Sameer da Mamy sukaji dad’in samun lafiya da Daddy keyi... Mummy ta tambayi ‘yan uwansa nan Sameer ya kirawo Nabilah da Marliya suka gaisa da Mummy, mata mai dattako da son mutane injisu da fad’i.. Sameer d’an gata mai iyaye biyu... Daga wajen Mamy kai tsaye gida ya wuce lokacin dare ya d’anja, a parlor ya tadda Siyama sai faman cika take tana batsewa tana hura hanci.... Ko takanta baibi yasa kai zai shige....
Saurin tare gabansa tai bata daina cika tana hura hanci ba lokaci guda take furta “Partner yanzu bayan dik abinda kamin kana nufin bazaka bani hak’uri ba, kuma na zaci daka sami family d’inka a ni zaka soma sanarma... I was so wrong...” Aya ta dasama kalaman nata sakamakon hango yanayin da taga fuskar mijin nata ke ciki....
Wani irin duba mai cikeda gsrgad’i yake aika mata, ga idanunsa da suka koma ja.... Hannunsa dake b’ari ya d’ago yana tsananin huci yake nunata da yatsa guda “If you’re still my wife today is because of Mamy... Bazan sakeki ba Siyama sabida umarnin Mamy amma first thing tomorrow morning ki koma yanda kika fito, ki koyo tarbiya da sanin darajan iyaye, duk randa kika koyi wad’annan nida zamu ci gaba da zama matsayin ma’arauta...!!!” Daga haka bai tsaya saurarenta ba yasa kai ya nufi d’aki kaman zai kifa....
Siyama tabisa da kallo cikeda mamaki.... Innalillahi tayi zaton soyayyarsu tayi k’arfin da zata raba Sameer da iyayensa.... A hankali ta silale ta zauna wajen saman sofa k’irjinta na tsananin bugu... No no this can’t be happening, bazai yuwu ba, she can’t lose Sameer.... Wasu irin hawayene taji suna neman ciko idanunta, Laila k’awartace kawai ta fad’o ranta....
Washe gari ko takan Siyama baibi ba ya fice daga gidan, a b’angaren Siyama wannan karon batabi shawarin Laila ba dan batayi shirin rabuwa da Partner ba jin Lailar na bata shawarin ta rabu dashi for good kawai kowa ya huta tinda gashi she cant stand his family kuma Ammi ma batai na’am da sabon familyn Sameer d’in ba... Khalid ne ya fad’owa Siyama, tasan shine kawai zai iya baiwa Sameer hak’uri su sasanta, da dabara sai ta rabasa da wad’annan mutanen.... Hakan yasa sassafe itama tai shiri ta d’auki hanyar Kaduna.....
***
KADUNA
Khalid ya dubi Daddy da mamaki kana yace “Daddy business trip kuma, ka mance I’m not longer working for the company...”
Dafasa kad’an Daddy yai kana yace “Zamuyi tafiya ne not because you’re not longer working with the company but because you’re my son...”
A hankali Khalid ya jinjina kai yana mai ganin kuskurensa a matsayinsa na d’ah mai biyayya...
“Kayi hak’uri Daddy ba nufi na ba kenan to make you feel this way... I’m sorry, kanada duk wata dama da zaka umarceni nai koma menene matuk’ar bai kauce hanya ba....”
Daddy ya jinjina kai cikeda jin dad’i kana yace “Naji dad’i daka fahimci haka Son, Allah shi maka Albarka....”
Khalid ya amsada Ameen Daddy....
“Kwana biyu zamuyi, so get your things ready before 12:pm zamu wuce in sha Allah....”
Jinjina kai Khalid yai kana yace “Alright Daddy right away...”
Murmushi Daddy yai kana ya fice ya nufi sashen Ammi....
Suna zaune itada Laila k’awar Siyama Lailar na mayar mata yanda sukai jiya da Siyama a waya, sai dad’i Ammi takeji cikin sauk’i Siyama zata rabu da Sameer tinda gashi bayan family d’insa yabi... Sunaci gaba da k’ulla yanda zasu kuma karkato hankalin Siyama sallaman Daddy ya daki dodon kunnuwarsu....
Laila ta risina ta gaida Daddy kana ta fice cikin sauri tana fad’in “Ammi zan wuce anjima yanda mukayi zan kiraki na sanar dake...”
Ammi tace “Yauwa Laila, yanda kukayi d’in duk saiki sanar dani tinda ni bazata d’aga wayata ba...”
Laila ya jinjina kai tace “In sha Allah Ammi...”
Ammi tace ta gaida gida kafin ta maidoda dubantaga mijinta sai faman hura hanci take...
Daga yanda yake tsaye ya d’anyi gyaran murya yace “Ina kwana Farida.... Tinda ni ban kai ki gaidani ba....”
Stegege Ammi ta dubesa kana tace “Idan yau na wayi gari gidan nan ban gaida kai ba sabida ina k’ok’arin kashe wutacen da yaranka suka kunno mana ne tinda kai bazaka nema masu mafita ba....” Ta k’arashe tana huci...
Tab’e baki yai kad’an kana yace “Duk yanda kika d’auka, zuwa nayi na sanar dake zamuyi tafiya nida Khalid, kuma tafiyar ba kan komai bace face kan maganar aurensa....”
Haba nan fah Ammi ta mik’e sosai ta shiga washe baki tana duban Daddy... “Da gaske kake Daddyn Siyaam...?”
Murmushi yai a hankali kana yace “Yanda kikaji haka ne, zanje maganar auren Khalid once and for all....”
Tasowa tai tsaye ta rungume mijin nata tana fad’in “Kai amma naji dad’i Daddyn Siyaam, at last labari mai dad’i ya riskeni.... Tareda Khalid d’in zaku tafi...?”
Jinjina mata kai yai kana yace “Yes tare zamu tafi da Khalid and zamuyi like 2days in sha Allah....”
Ammi ta kuma Washe baki tace “Hukuncinka yayi daidai, Kaga yanzu mahaifin Yesmin zai tabbatar da gaske muke kuma mu ba mutanen banza bane....”
Khalid dake tsaye bakin k’ofa mamaki ne ya cikasa jin Daddy ya canza zance wajen Ammi, abinda ya sanar dashi yasha bambam da wanda yake sanarda Ammi... What’s going on here, maiyasa Daddy zai masa haka...? Wata zuciyar tace he’s still your father, he has his own reason na aikata abinda ya aikata, maybe sabida yasan baka son auren da suke niyyan maka ne.. Maybe sabida sun umarceka ka kai Yesmin gida kak’i shiyasa ya fito maka ta wannan hanyar... Koda ya shigo sallama wa Ammi take kuma ja masa kunne gameda Yesmin d’in bai nuna mata sunyi wata magana ta daban da Daddy ba, hasalima ya bita akan tafiyar neman aurensa zasuyi kaman yanda yabar Mahaifin nasa kan tafiyar Kasuwanci zasuyi bai nunawa d’aya daga cikin iyayen nasa akwai wani b’oyayyen lamari gameda tafiyar tasu ba...
A haka suka d’auki hanyar Abuja, Khalid da kansa ke driving Daddy bai d’auki koda driver ba a cewarsa tafiyar tasu ne su biyu...
Koda Siyama ta iso gida ta iske Khalid baya nan bataso hakan ba, Ammi ta sanar da ita Abuja suka tafi kan maganar auren Khalid d’in, matsalolinsu suna kan warwaruwa a hankali dikda Siyamar tace mata batai shirin rabuwa da Sameer ba hasalima ita yanzu bata auren Yesmin da Khalid take ba, neman hanyar gyara nata auren take don ta haka ne kawai zata samu Partner ya dawo gareta ya rabu da wad’ancan mayun....
***
Yamma lis suka isa garin Abuja, kai tsaye wani gida mai d’ankaren kyau dake Jabi suka nufa, a iya sanin Khalid Daddy baida gida a Jabi, yasan gidajen Daddy guda biyu na Abuja babu wannan a ciki, kuma ba gidansu Yesmin bane, toh gidan waye nan..? Baikaga samo amsar tambayarsa ba wani security man mai sanye da blue uniform ya k’araso ya bud’e masu yana mai risinawa had’ida gaida Daddy... Shi dai Khalid shigewa gidan kawai yai bayan maigadin ya bud’e masa k’ofa, wani b’angare cikin parking lot d’in Daddy ya nuna masa yace yai parking a nan.... Babu musu Khalid yai kaman yanda Daddyn yace sai k’arema gidan kallo yake yanajin kaman wani abu na shirin faruwa a wannan gida.... Muryar Daddy ne ya katse masa tunanin nasa “Muje Khalid...”
Babu musu Khalid yasa k’afa ya fito daga cikin motar yayinda security d’in ya k’araso yana fito da luggages d’insu daga bayan booth...
D’aga kai Khalid yai yana duban gidan wanda yake bai faye girma ba d’an cute haka dashi, idanunsa suka sauk’a kan kayan wasan yara dangisu motoci da kekuna daga chan gefe... A hankali ya saki murmushi don Allah yayisa mai son yara gashi kuma shi shine k’aramin a gidansu, yanada burin idan Allah ya k’addari yayi aure ya cika masa gidansa da yara shi kuma zai cika gidan da kayan more rayuwa wa yaran... Hannayensa na sakale cikin aljihun jeans d’insa ya kuma sauraro muryar Daddy yana fad’in “Bisimillah shigo Khalid...”
Girgiza masa kai tai murmushi kwance saman fuskarta kana tace “A’a D’anah, haka abin yake, Siyama bata mana komai ba, ka tashe kaje gida ka sameta , dan d’azu da na shigo ina nemanta Nabilah tace min ka shigo ka janyota waje bata kuma dawowa ba....”
D’an kauda fuskarsa yai yana duban wani gefen kana yace “Ki kwanta ki huta Mamy, and karki sa damuwa a ranki, ni nace zan auri d’iyar Baba Alhaji idan har hakan zai kawo tsakanin iyayena....”
Mamy ta dubeshi cikeda tausayawa kana tace “Ka tabbata Ma’aruf...?”
Jinjina mata kai yai a hankali kana yace “Na tabbata Mamy... Ki daina sa damuwa ma ranki, hakan bazai kyau ma lafiyarki ba...”
Murmusawa ta kumayi kana tace “Ubangiji ya shiga lamuranka ya kuma maka Albarka...”
A hankali ya amsada Ameen Mamy na... Dan ta kawar masa da zancen na ta kawo zancen iyayen goyonsa su Mummy, Sameer ya kirawosu a waya ya had’asu suka gaisa dukda cewa sun tab’a gaisawa amma yanzu an riga an zama d’aya... Mamy ta tambayi jikin Daddy yanda Mummy ta tabbatar mata na samun sauk’i sosai cikin yardar Allah, da zaran an sallamesu a asibitin ma zasuyi umrah su godewa Ubangiji kafin su dawo Nigeria.... Sosai Sameer da Mamy sukaji dad’in samun lafiya da Daddy keyi... Mummy ta tambayi ‘yan uwansa nan Sameer ya kirawo Nabilah da Marliya suka gaisa da Mummy, mata mai dattako da son mutane injisu da fad’i.. Sameer d’an gata mai iyaye biyu... Daga wajen Mamy kai tsaye gida ya wuce lokacin dare ya d’anja, a parlor ya tadda Siyama sai faman cika take tana batsewa tana hura hanci.... Ko takanta baibi yasa kai zai shige....
Saurin tare gabansa tai bata daina cika tana hura hanci ba lokaci guda take furta “Partner yanzu bayan dik abinda kamin kana nufin bazaka bani hak’uri ba, kuma na zaci daka sami family d’inka a ni zaka soma sanarma... I was so wrong...” Aya ta dasama kalaman nata sakamakon hango yanayin da taga fuskar mijin nata ke ciki....
Wani irin duba mai cikeda gsrgad’i yake aika mata, ga idanunsa da suka koma ja.... Hannunsa dake b’ari ya d’ago yana tsananin huci yake nunata da yatsa guda “If you’re still my wife today is because of Mamy... Bazan sakeki ba Siyama sabida umarnin Mamy amma first thing tomorrow morning ki koma yanda kika fito, ki koyo tarbiya da sanin darajan iyaye, duk randa kika koyi wad’annan nida zamu ci gaba da zama matsayin ma’arauta...!!!” Daga haka bai tsaya saurarenta ba yasa kai ya nufi d’aki kaman zai kifa....
Siyama tabisa da kallo cikeda mamaki.... Innalillahi tayi zaton soyayyarsu tayi k’arfin da zata raba Sameer da iyayensa.... A hankali ta silale ta zauna wajen saman sofa k’irjinta na tsananin bugu... No no this can’t be happening, bazai yuwu ba, she can’t lose Sameer.... Wasu irin hawayene taji suna neman ciko idanunta, Laila k’awartace kawai ta fad’o ranta....
Washe gari ko takan Siyama baibi ba ya fice daga gidan, a b’angaren Siyama wannan karon batabi shawarin Laila ba dan batayi shirin rabuwa da Partner ba jin Lailar na bata shawarin ta rabu dashi for good kawai kowa ya huta tinda gashi she cant stand his family kuma Ammi ma batai na’am da sabon familyn Sameer d’in ba... Khalid ne ya fad’owa Siyama, tasan shine kawai zai iya baiwa Sameer hak’uri su sasanta, da dabara sai ta rabasa da wad’annan mutanen.... Hakan yasa sassafe itama tai shiri ta d’auki hanyar Kaduna.....
***
KADUNA
Khalid ya dubi Daddy da mamaki kana yace “Daddy business trip kuma, ka mance I’m not longer working for the company...”
Dafasa kad’an Daddy yai kana yace “Zamuyi tafiya ne not because you’re not longer working with the company but because you’re my son...”
A hankali Khalid ya jinjina kai yana mai ganin kuskurensa a matsayinsa na d’ah mai biyayya...
“Kayi hak’uri Daddy ba nufi na ba kenan to make you feel this way... I’m sorry, kanada duk wata dama da zaka umarceni nai koma menene matuk’ar bai kauce hanya ba....”
Daddy ya jinjina kai cikeda jin dad’i kana yace “Naji dad’i daka fahimci haka Son, Allah shi maka Albarka....”
Khalid ya amsada Ameen Daddy....
“Kwana biyu zamuyi, so get your things ready before 12:pm zamu wuce in sha Allah....”
Jinjina kai Khalid yai kana yace “Alright Daddy right away...”
Murmushi Daddy yai kana ya fice ya nufi sashen Ammi....
Suna zaune itada Laila k’awar Siyama Lailar na mayar mata yanda sukai jiya da Siyama a waya, sai dad’i Ammi takeji cikin sauk’i Siyama zata rabu da Sameer tinda gashi bayan family d’insa yabi... Sunaci gaba da k’ulla yanda zasu kuma karkato hankalin Siyama sallaman Daddy ya daki dodon kunnuwarsu....
Laila ta risina ta gaida Daddy kana ta fice cikin sauri tana fad’in “Ammi zan wuce anjima yanda mukayi zan kiraki na sanar dake...”
Ammi tace “Yauwa Laila, yanda kukayi d’in duk saiki sanar dani tinda ni bazata d’aga wayata ba...”
Laila ya jinjina kai tace “In sha Allah Ammi...”
Ammi tace ta gaida gida kafin ta maidoda dubantaga mijinta sai faman hura hanci take...
Daga yanda yake tsaye ya d’anyi gyaran murya yace “Ina kwana Farida.... Tinda ni ban kai ki gaidani ba....”
Stegege Ammi ta dubesa kana tace “Idan yau na wayi gari gidan nan ban gaida kai ba sabida ina k’ok’arin kashe wutacen da yaranka suka kunno mana ne tinda kai bazaka nema masu mafita ba....” Ta k’arashe tana huci...
Tab’e baki yai kad’an kana yace “Duk yanda kika d’auka, zuwa nayi na sanar dake zamuyi tafiya nida Khalid, kuma tafiyar ba kan komai bace face kan maganar aurensa....”
Haba nan fah Ammi ta mik’e sosai ta shiga washe baki tana duban Daddy... “Da gaske kake Daddyn Siyaam...?”
Murmushi yai a hankali kana yace “Yanda kikaji haka ne, zanje maganar auren Khalid once and for all....”
Tasowa tai tsaye ta rungume mijin nata tana fad’in “Kai amma naji dad’i Daddyn Siyaam, at last labari mai dad’i ya riskeni.... Tareda Khalid d’in zaku tafi...?”
Jinjina mata kai yai kana yace “Yes tare zamu tafi da Khalid and zamuyi like 2days in sha Allah....”
Ammi ta kuma Washe baki tace “Hukuncinka yayi daidai, Kaga yanzu mahaifin Yesmin zai tabbatar da gaske muke kuma mu ba mutanen banza bane....”
Khalid dake tsaye bakin k’ofa mamaki ne ya cikasa jin Daddy ya canza zance wajen Ammi, abinda ya sanar dashi yasha bambam da wanda yake sanarda Ammi... What’s going on here, maiyasa Daddy zai masa haka...? Wata zuciyar tace he’s still your father, he has his own reason na aikata abinda ya aikata, maybe sabida yasan baka son auren da suke niyyan maka ne.. Maybe sabida sun umarceka ka kai Yesmin gida kak’i shiyasa ya fito maka ta wannan hanyar... Koda ya shigo sallama wa Ammi take kuma ja masa kunne gameda Yesmin d’in bai nuna mata sunyi wata magana ta daban da Daddy ba, hasalima ya bita akan tafiyar neman aurensa zasuyi kaman yanda yabar Mahaifin nasa kan tafiyar Kasuwanci zasuyi bai nunawa d’aya daga cikin iyayen nasa akwai wani b’oyayyen lamari gameda tafiyar tasu ba...
A haka suka d’auki hanyar Abuja, Khalid da kansa ke driving Daddy bai d’auki koda driver ba a cewarsa tafiyar tasu ne su biyu...
Koda Siyama ta iso gida ta iske Khalid baya nan bataso hakan ba, Ammi ta sanar da ita Abuja suka tafi kan maganar auren Khalid d’in, matsalolinsu suna kan warwaruwa a hankali dikda Siyamar tace mata batai shirin rabuwa da Sameer ba hasalima ita yanzu bata auren Yesmin da Khalid take ba, neman hanyar gyara nata auren take don ta haka ne kawai zata samu Partner ya dawo gareta ya rabu da wad’ancan mayun....
***
Yamma lis suka isa garin Abuja, kai tsaye wani gida mai d’ankaren kyau dake Jabi suka nufa, a iya sanin Khalid Daddy baida gida a Jabi, yasan gidajen Daddy guda biyu na Abuja babu wannan a ciki, kuma ba gidansu Yesmin bane, toh gidan waye nan..? Baikaga samo amsar tambayarsa ba wani security man mai sanye da blue uniform ya k’araso ya bud’e masu yana mai risinawa had’ida gaida Daddy... Shi dai Khalid shigewa gidan kawai yai bayan maigadin ya bud’e masa k’ofa, wani b’angare cikin parking lot d’in Daddy ya nuna masa yace yai parking a nan.... Babu musu Khalid yai kaman yanda Daddyn yace sai k’arema gidan kallo yake yanajin kaman wani abu na shirin faruwa a wannan gida.... Muryar Daddy ne ya katse masa tunanin nasa “Muje Khalid...”
Babu musu Khalid yasa k’afa ya fito daga cikin motar yayinda security d’in ya k’araso yana fito da luggages d’insu daga bayan booth...
D’aga kai Khalid yai yana duban gidan wanda yake bai faye girma ba d’an cute haka dashi, idanunsa suka sauk’a kan kayan wasan yara dangisu motoci da kekuna daga chan gefe... A hankali ya saki murmushi don Allah yayisa mai son yara gashi kuma shi shine k’aramin a gidansu, yanada burin idan Allah ya k’addari yayi aure ya cika masa gidansa da yara shi kuma zai cika gidan da kayan more rayuwa wa yaran... Hannayensa na sakale cikin aljihun jeans d’insa ya kuma sauraro muryar Daddy yana fad’in “Bisimillah shigo Khalid...”