Sashe 161
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Engr yaci gaba da duba sak’onni da tarin kira dake cikin wayar wanda akasarinsu daga Bash ne saiko k’awarta Shamzy.... Sosai sak’onnin suka basa tsoro da mamaki... Kenan Muhibbah bawai shan miyagun k’wayoyi take ba har safaransu zuwa k’asashen k’etare take... Wannan shine sana’arta, shine sana’ar data b’uya bayansa.... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un... This is a serious crime... This is terrible, abinda yake gani is just horrible...!!! Matarsa uwar ‘ya’yansa itace mai safaran k’wayoyi.... Take yaji wane irin gumi na karyo masa... Ya maido da dubansaga Muhibbah da har lokaci ko motsawa batai saima minshari da take sakewa d’aya na bin d’aya.... Take yaji zuciyarsa nai masa wane irin k’una.... Safaran miyagun k’wayoyi... Matarsa criminal ce kenan.... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un.... Mai take nema haka a duniya da tsanani da har zata jefa kanta cikin irin wannan musiba... Ya mik’e a hankali hannayensa hard’e a bayan ya k’arasa har gabanta yana duban kyakkyawan fuskarta.... Ya duk’a a hankali had’ida kamo hannayenta... Har lokacin bai janye idanunsa daga barin duban nata ba...
Cikin wata irin dashesshiyar murya yake furta “Why...? Why Muhibbah...? Mai yasa kika zab’i wannan rayuwar... Maiyasa kika zab’i jefa kanki a halak’a... Menene bana miki da har sai kinyi sana’ar saida miyagun k’wayoyi... Ta ina na rageki Muhibbah...? Tell me na rageki da wani abu ne...? Meyasa Muhibbah...? Meyasa bakiso na cika ma Baba alk’awarin da na d’aukar masa....Why are you so stubborn...?!” Ya k’arashe cikin d’an d’aga murya tamkar tana saurarensa....
Ya jima a haka yana tinani kala kala had’ida sak’e sak’e da warware warware... Shid’in jagorancin Al’umma yake yunk’urin yi... Gyara daga kansa ya kamta a soma gani... Zai dik yanda zai ya tabbatar ya kawo k’arshen wannan ta’addanci da matarsa ta tsinci kanta ciki... Fatansa Allah yasa Muhibbah batada hannu cikin fitar da k’wayoyin watak’ila hukuncinta yayi sauk’i... Fatansa Allah yasa amfani kawai k’awayenta masu fitar da k’wayoyin suke da shagonta... Muddin aka kama Muhibbah da laifin fitar da muggan k’wayoyi baisan ya zaiyi ba zaiji tamkar yayi failing Babansa ne.... Ya dafe kansa a hankali yana ambato Allah... Lokaci guda ya tsinci kansa yana mai d’aurawa karan kansa laifin halinda Muhibbah ta tsinci kanta ciki... Ji yake tamkar gazawarsa ne watak’ila ya jefata cikin wannan mummunar k’addara.... Da wannan tinani ya mik’e ya fice daga d’akin....
***
ABUJA
Daga yanda Daddy ke kwance cikin d’akin saman gado suna iya hangosa idanunsa a lumshe suke har yau, kana iya hango na’urorin da sukai k’awanya wa Daddyn....baka sauraren komai sai k’aran sautinsu dake tashi a hankali....
Nabila takai dubanta ga Khalid dake tsaye gefenta yayi k’uriwa mahaifin nasa... A hankali takai hannunta had’ida d’aurawa saman nasa, ya d’an juyo yana dubanta, lokaci guda yakai d’aya hannun nasa ya d’aura saman nata... Nabilah ta k’ak’aro murmushi ta sakar masa lokaci guda take furta “I know you can make it through... I know my bear is very strong...” Ta d’an kuma matsowa kusansa kad’an kana tace “I’m here for you.... Kaji....!”
Saurin rungumeta yai tsam cikin jikinsa kana ya soma fad’in “I don’t know what I do without you teddy bear... Thank you for being here... I love you....!”
A hankali taji bakinta na furta “I love you too my bear....”
Ammi, Siyama da kuma Yesmin da k’arasowarsu cikin ICU d’in kenan tareda jagoranci wata nurse mutuwar tsaye sukai suna kallon Khalid da Nabilah dake rungume cikin jikin juna.....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*100*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
K’aranda Yesmeen ta saki ya sanyasu waigowa babu shiri a tsananin firgice, daga Nabilah har Khalid dubansu suke da tsananin mamaki dan basu tsammaci ganinsu kwatsam haka ba.... Nabilah tai saurin matsawa daga jikin Khalid tana k’ok’arin sadda kanta k’asa....
Yesmin taci gaba da nunasu da yatsa tana fad’in “Ammi kin gani koh... Mayyar nan har taji labari ta biyosa mu bamuji ba.... Wllhi Ammi yau karki yarda ki bari ta fice a asibitin nan ba tareda kin masu iyaka na k’arshe ba...” Ta had’iyi sauran zancen nata akamakon wane irin muguwar kallo da ya jefa mata, a hankali yake takowa har ya k’araso gaban Ammi yana k’ok’arin had’o kalaman da zai soma mata dasu.... Sukam Ammi da Siyama har yanzu dai mutuwar tsaye sukai suna dubansa shayeda tsananin al’ajabi....
Khalid ya d’an fuzar da huci a hankali kana yace “Amm...Ammi barka... Da zuwa... I didn’t know you were coming... Jikin Daddy da sauk’i... Come muje ki ganshi....!” Ya k’arashe dik a d’an daburce yana k’ok’arin janyo hannunta saidai ko gizau bata motsa ba..... Cak shima ya tsaya yana duban Nabilah da yake facing d’inta daga yanda take tsaye ga hannunsa rik’eda na Ammi amma ko motsawa tak’iyi.... Saida ya had’iyi wata miyau kafin ya iya kaikaitowa a hankali yana dubanta ga tsananin bugu da k’irjinsa keyi, shi kanshi yasan kawai yau ko mai ta fanjama fanjam ne... Siyama ce ta sami zarafin cewa “Ba sai kace mana jikin Daddy da sauk’i ba, wanda suka fika damuwa su sanar damu jikin nasa da sauk’i sun sanar damu... Khalid what’s all this.... Meke faruwa a nan ne wai...?”
A kaikaice ya dubeta fuska babu walwala yace “Wait Siyaam... Are you seriously asking me that..? Baki ganin Daddy a kwance... ... Well, let me remind you idan kin mance mai ya kawo Ki nan.... Our father got into an accident Siyama, look kalli cen, gashi cen a kwance...!” Ya k’arashe yana nuna mata d’akin da Daddy Ke kwance wanda suna iya hangosa ta cikin glass...Cikin fad’a fad’a yai maganar...
Siyama dake faman aika masa mugun kallo tace “Don’t you dare take it out on me, ba wannan nake tambayarka ba... Mai wance tantiriyar maras kunyar k’anwar Sameer d’in takeyi a nan... And why are you two together...?”
Yesmin dake k’ok’arin lab’ewa bayan Ammi tace “And they’re even hugging each other...!” Ta k’arashe murya can k’asan mak’oshi tana kuma b’oyewa bayan Ammi da har wannan lokaci bata tanka ba....
Dafe da kunkuminsa kurum yake dubansu, yama rasa mai zai masu banda dannawa Siyama da Yesmin muguwar kallo da yake... Siyama ta kuma ambato sunansa, saidai kafin takaiga cewa wani abu Dr Hameed ya shigo cikin ICU d’in Aunty Daula na biyedashi yana ci gaba da fad’in “Zamu iya cewa mijinki is out of danger a halin yanzu, sabida munga jikin nasa na amsar treatments..... “ Dr Hameed yai birki ganin mutane tsartsaye carko carko a lobby d’in.... Ita kanta Aunty Daula tsaye tai tana kallonsu gaba d’aya wanda ko ba’a ce mata ba tasan su Ammin Khalid ne dan tasansu a hoto... Gabanta yai wani irin yankewa ya fad’i.... Siyama da ta kuma kaikaitowa sosai tana k’are mata kallo daga sama har k’asa a hankali ta soma takowa har ta K’araso gabanta... Ta juyo ta kuma duban Khalid dake faman aika mata mugun kallo, murmushi Siyama ta saki a hankali tana kuma duban Aunty Daula... Lokaci guda take furta “So, is she the one...?” Tai maganar tana nuna Aunty Daula da yatsarta manuniya a wulak’ance.... Saurin takowa gabanta Khalid yai yana k’ok’arin janye Siyama yake fad’i a hankali “That’s enough Siyama, don’t make a sin here...!”
Fincika Siyama tai tana huci take furta “Don’t you dare Khalid... Let me go... Ka sakar min hannu nace... Tell me is she the one... Itace matar Daddy da yaci amanar Ammi da ita... Yarinya k’arama haka, yarinyar da bata shige ta zama d’iyar cikinsa ba... Tell me Khalid is she our father’s wife...?!!” Ta k’arashe cikin tsananin karaji tana huci...
A zuciye Khalid yace “Yes... Yes!! She’s our father’s wife Siyama, and don’t you dare disrespect her..!!!”
Girgiza kai kurum Siyama take tana duban Khalid da kuma Aunty Daula, lokaci guda take furta “Unbelievable..! This is crazy... This isn’t happening...!!!”
Khalid dake tsananin huci har lokacin hannun Siyama na cikin nasa janyota ya somayi yana fad’in “Lets get out of this place.... We need to talk...!”
Ganin haka yasa Nabilah saurin k’arasawa kusan Aunty Daula dan tana iya hango tashin hankali k’arara saman fuskar Aunty Daular....
Siyama kaw wani irin fincika tai ta fuzge hannunta daga rik’onda Khalid yai mata tana binsa da wani irin duba, lokaci guda ta maida dubantaga mahaifiyarta da har lokacin ganin abin take tamkar a film... Siyama ta k’arasa kusan Ammi da sauri tana fad’in “Ammi kina ganin abinda ke faruwa... Ammi kina ganin irin cin kashin da Daddy yai mana... How dare he zai auri k’aramar yarinya irin wannan... Yarinyar da he’s old enough to be her father..!”
“SIYAMAAA!!!” Khalid ya daka mata tsawanda har saida ya tuna asibiti suke kuma asibitin ma ICU....
Dr Hameed ya d’anyi gyaran murya kad’an kana yace “Ammm inaga zaifi kyau idan kuka fita kuka tattauna a waje, coz this is an ICU please....”
Siyama ta watsa masa muguwar kallo kana tace “Kai dalla yiman shiru... Sai mai idan ICU ne... So what..!!” Ta k’arashe tana mai kuma takowa gaban Aunty Daula saidai tuni Nabilah tasha gaban Aunty Daula tana fuskantar Siyama dake tsananin huci kai kace kwand’arawa Aunty Daular mari zatai...
Siyama bata daina huci ba take aika masu muguwar kallo lokaci guda take furta “Ke kuma asuwa da zakizo kisha gabanta.. Ko so kike na had’a dake...?!”
Nabilah ta murmusa kad’an kana tace “Kiyi hak’uri akwai majinyata cikin wajen nan, ciki harda Daddy... Kiyi saving dik wani hayaniyarki har mu fice daga nan please...!”
Da tsananin mamaki Siyama ke duban Nabilah baki sake, bama ita kawai ba, harta Yesmin kallon mamaki take bin Nabilah dashi... Bud’an bakin Siyama sai cewa tai “Ke k’aramar karuwa mai bin maza har gida... Ke bakiji kunya ba, mu kamaki kina manne jikin namiji.. Har kinada bakin fad’i ma wani gaskiya...!”
Khalid da zuciyarsa Ke tsananin tafasa ya tari zancen da fad’in “Siyama idan baki respecting Aunty Daula a matsayinta na matar babanki ba zaki bata girma a matsayinta na Aunt d’in mijinki Sameer... And don’t you dare... Kar ki kuskura ki sake kiran matata karuwa... Wannan ya zama na k’arshe...!”
Yanzu kam gaba d’aya sun kuma shiga duhu... Daga haka janyo hannun Nabilah yai yana mai fad’i mata a hankali ta fice da Aunty Daula sai handle situation d’in.... Nabilah ta jinjina kai kana ta isa ta kamo Aunty Daula da har lokacin bata iya tab’uka komai ba sai duban abin take tamkar a film...
Cikin wata irin dashesshiyar murya yake furta “Why...? Why Muhibbah...? Mai yasa kika zab’i wannan rayuwar... Maiyasa kika zab’i jefa kanki a halak’a... Menene bana miki da har sai kinyi sana’ar saida miyagun k’wayoyi... Ta ina na rageki Muhibbah...? Tell me na rageki da wani abu ne...? Meyasa Muhibbah...? Meyasa bakiso na cika ma Baba alk’awarin da na d’aukar masa....Why are you so stubborn...?!” Ya k’arashe cikin d’an d’aga murya tamkar tana saurarensa....
Ya jima a haka yana tinani kala kala had’ida sak’e sak’e da warware warware... Shid’in jagorancin Al’umma yake yunk’urin yi... Gyara daga kansa ya kamta a soma gani... Zai dik yanda zai ya tabbatar ya kawo k’arshen wannan ta’addanci da matarsa ta tsinci kanta ciki... Fatansa Allah yasa Muhibbah batada hannu cikin fitar da k’wayoyin watak’ila hukuncinta yayi sauk’i... Fatansa Allah yasa amfani kawai k’awayenta masu fitar da k’wayoyin suke da shagonta... Muddin aka kama Muhibbah da laifin fitar da muggan k’wayoyi baisan ya zaiyi ba zaiji tamkar yayi failing Babansa ne.... Ya dafe kansa a hankali yana ambato Allah... Lokaci guda ya tsinci kansa yana mai d’aurawa karan kansa laifin halinda Muhibbah ta tsinci kanta ciki... Ji yake tamkar gazawarsa ne watak’ila ya jefata cikin wannan mummunar k’addara.... Da wannan tinani ya mik’e ya fice daga d’akin....
***
ABUJA
Daga yanda Daddy ke kwance cikin d’akin saman gado suna iya hangosa idanunsa a lumshe suke har yau, kana iya hango na’urorin da sukai k’awanya wa Daddyn....baka sauraren komai sai k’aran sautinsu dake tashi a hankali....
Nabila takai dubanta ga Khalid dake tsaye gefenta yayi k’uriwa mahaifin nasa... A hankali takai hannunta had’ida d’aurawa saman nasa, ya d’an juyo yana dubanta, lokaci guda yakai d’aya hannun nasa ya d’aura saman nata... Nabilah ta k’ak’aro murmushi ta sakar masa lokaci guda take furta “I know you can make it through... I know my bear is very strong...” Ta d’an kuma matsowa kusansa kad’an kana tace “I’m here for you.... Kaji....!”
Saurin rungumeta yai tsam cikin jikinsa kana ya soma fad’in “I don’t know what I do without you teddy bear... Thank you for being here... I love you....!”
A hankali taji bakinta na furta “I love you too my bear....”
Ammi, Siyama da kuma Yesmin da k’arasowarsu cikin ICU d’in kenan tareda jagoranci wata nurse mutuwar tsaye sukai suna kallon Khalid da Nabilah dake rungume cikin jikin juna.....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*100*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
K’aranda Yesmeen ta saki ya sanyasu waigowa babu shiri a tsananin firgice, daga Nabilah har Khalid dubansu suke da tsananin mamaki dan basu tsammaci ganinsu kwatsam haka ba.... Nabilah tai saurin matsawa daga jikin Khalid tana k’ok’arin sadda kanta k’asa....
Yesmin taci gaba da nunasu da yatsa tana fad’in “Ammi kin gani koh... Mayyar nan har taji labari ta biyosa mu bamuji ba.... Wllhi Ammi yau karki yarda ki bari ta fice a asibitin nan ba tareda kin masu iyaka na k’arshe ba...” Ta had’iyi sauran zancen nata akamakon wane irin muguwar kallo da ya jefa mata, a hankali yake takowa har ya k’araso gaban Ammi yana k’ok’arin had’o kalaman da zai soma mata dasu.... Sukam Ammi da Siyama har yanzu dai mutuwar tsaye sukai suna dubansa shayeda tsananin al’ajabi....
Khalid ya d’an fuzar da huci a hankali kana yace “Amm...Ammi barka... Da zuwa... I didn’t know you were coming... Jikin Daddy da sauk’i... Come muje ki ganshi....!” Ya k’arashe dik a d’an daburce yana k’ok’arin janyo hannunta saidai ko gizau bata motsa ba..... Cak shima ya tsaya yana duban Nabilah da yake facing d’inta daga yanda take tsaye ga hannunsa rik’eda na Ammi amma ko motsawa tak’iyi.... Saida ya had’iyi wata miyau kafin ya iya kaikaitowa a hankali yana dubanta ga tsananin bugu da k’irjinsa keyi, shi kanshi yasan kawai yau ko mai ta fanjama fanjam ne... Siyama ce ta sami zarafin cewa “Ba sai kace mana jikin Daddy da sauk’i ba, wanda suka fika damuwa su sanar damu jikin nasa da sauk’i sun sanar damu... Khalid what’s all this.... Meke faruwa a nan ne wai...?”
A kaikaice ya dubeta fuska babu walwala yace “Wait Siyaam... Are you seriously asking me that..? Baki ganin Daddy a kwance... ... Well, let me remind you idan kin mance mai ya kawo Ki nan.... Our father got into an accident Siyama, look kalli cen, gashi cen a kwance...!” Ya k’arashe yana nuna mata d’akin da Daddy Ke kwance wanda suna iya hangosa ta cikin glass...Cikin fad’a fad’a yai maganar...
Siyama dake faman aika masa mugun kallo tace “Don’t you dare take it out on me, ba wannan nake tambayarka ba... Mai wance tantiriyar maras kunyar k’anwar Sameer d’in takeyi a nan... And why are you two together...?”
Yesmin dake k’ok’arin lab’ewa bayan Ammi tace “And they’re even hugging each other...!” Ta k’arashe murya can k’asan mak’oshi tana kuma b’oyewa bayan Ammi da har wannan lokaci bata tanka ba....
Dafe da kunkuminsa kurum yake dubansu, yama rasa mai zai masu banda dannawa Siyama da Yesmin muguwar kallo da yake... Siyama ta kuma ambato sunansa, saidai kafin takaiga cewa wani abu Dr Hameed ya shigo cikin ICU d’in Aunty Daula na biyedashi yana ci gaba da fad’in “Zamu iya cewa mijinki is out of danger a halin yanzu, sabida munga jikin nasa na amsar treatments..... “ Dr Hameed yai birki ganin mutane tsartsaye carko carko a lobby d’in.... Ita kanta Aunty Daula tsaye tai tana kallonsu gaba d’aya wanda ko ba’a ce mata ba tasan su Ammin Khalid ne dan tasansu a hoto... Gabanta yai wani irin yankewa ya fad’i.... Siyama da ta kuma kaikaitowa sosai tana k’are mata kallo daga sama har k’asa a hankali ta soma takowa har ta K’araso gabanta... Ta juyo ta kuma duban Khalid dake faman aika mata mugun kallo, murmushi Siyama ta saki a hankali tana kuma duban Aunty Daula... Lokaci guda take furta “So, is she the one...?” Tai maganar tana nuna Aunty Daula da yatsarta manuniya a wulak’ance.... Saurin takowa gabanta Khalid yai yana k’ok’arin janye Siyama yake fad’i a hankali “That’s enough Siyama, don’t make a sin here...!”
Fincika Siyama tai tana huci take furta “Don’t you dare Khalid... Let me go... Ka sakar min hannu nace... Tell me is she the one... Itace matar Daddy da yaci amanar Ammi da ita... Yarinya k’arama haka, yarinyar da bata shige ta zama d’iyar cikinsa ba... Tell me Khalid is she our father’s wife...?!!” Ta k’arashe cikin tsananin karaji tana huci...
A zuciye Khalid yace “Yes... Yes!! She’s our father’s wife Siyama, and don’t you dare disrespect her..!!!”
Girgiza kai kurum Siyama take tana duban Khalid da kuma Aunty Daula, lokaci guda take furta “Unbelievable..! This is crazy... This isn’t happening...!!!”
Khalid dake tsananin huci har lokacin hannun Siyama na cikin nasa janyota ya somayi yana fad’in “Lets get out of this place.... We need to talk...!”
Ganin haka yasa Nabilah saurin k’arasawa kusan Aunty Daula dan tana iya hango tashin hankali k’arara saman fuskar Aunty Daular....
Siyama kaw wani irin fincika tai ta fuzge hannunta daga rik’onda Khalid yai mata tana binsa da wani irin duba, lokaci guda ta maida dubantaga mahaifiyarta da har lokacin ganin abin take tamkar a film... Siyama ta k’arasa kusan Ammi da sauri tana fad’in “Ammi kina ganin abinda ke faruwa... Ammi kina ganin irin cin kashin da Daddy yai mana... How dare he zai auri k’aramar yarinya irin wannan... Yarinyar da he’s old enough to be her father..!”
“SIYAMAAA!!!” Khalid ya daka mata tsawanda har saida ya tuna asibiti suke kuma asibitin ma ICU....
Dr Hameed ya d’anyi gyaran murya kad’an kana yace “Ammm inaga zaifi kyau idan kuka fita kuka tattauna a waje, coz this is an ICU please....”
Siyama ta watsa masa muguwar kallo kana tace “Kai dalla yiman shiru... Sai mai idan ICU ne... So what..!!” Ta k’arashe tana mai kuma takowa gaban Aunty Daula saidai tuni Nabilah tasha gaban Aunty Daula tana fuskantar Siyama dake tsananin huci kai kace kwand’arawa Aunty Daular mari zatai...
Siyama bata daina huci ba take aika masu muguwar kallo lokaci guda take furta “Ke kuma asuwa da zakizo kisha gabanta.. Ko so kike na had’a dake...?!”
Nabilah ta murmusa kad’an kana tace “Kiyi hak’uri akwai majinyata cikin wajen nan, ciki harda Daddy... Kiyi saving dik wani hayaniyarki har mu fice daga nan please...!”
Da tsananin mamaki Siyama ke duban Nabilah baki sake, bama ita kawai ba, harta Yesmin kallon mamaki take bin Nabilah dashi... Bud’an bakin Siyama sai cewa tai “Ke k’aramar karuwa mai bin maza har gida... Ke bakiji kunya ba, mu kamaki kina manne jikin namiji.. Har kinada bakin fad’i ma wani gaskiya...!”
Khalid da zuciyarsa Ke tsananin tafasa ya tari zancen da fad’in “Siyama idan baki respecting Aunty Daula a matsayinta na matar babanki ba zaki bata girma a matsayinta na Aunt d’in mijinki Sameer... And don’t you dare... Kar ki kuskura ki sake kiran matata karuwa... Wannan ya zama na k’arshe...!”
Yanzu kam gaba d’aya sun kuma shiga duhu... Daga haka janyo hannun Nabilah yai yana mai fad’i mata a hankali ta fice da Aunty Daula sai handle situation d’in.... Nabilah ta jinjina kai kana ta isa ta kamo Aunty Daula da har lokacin bata iya tab’uka komai ba sai duban abin take tamkar a film...