Sashe 173
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Babu musu ta shige ta tsaya gabansa tana fad’i cikin zuciyarta wane irin karatu ne wannan da za’ace ko tambaya ma bazakai ba... Lallai da haka ake koyan karatu da babu mai iyawa... Bata ida tinanin nata ba ta kuma jin hannayensa saman nata ya janyo ya zubasu saman rolling pin wannan karon... Gently ya shiga murza hannayen nasu dake had’e waje guda saman rolling-pin d’in... Tana jin wasu salo da yake mata wanda gaba d’aya sai ya juya mata tamkar ba Ya Ma’aruf d’in data sani ba... Sosai jikinta Ke rawa jin d’umin numfashinsa saman wuyarta... Ta rintse idanunta sosai kaman wacce zata k’walla ihu... Bata komai cikin zuciyarta face addu’an abinda zai distracting d’insa... Wai fah da gaske Ya Ma’aruf matso da fuskarsa saman nata yake... Innalillahi, ai a d’ari ta janyo bowl mai d’auke da garin flour cikin zuciyarta tana ayyana ai wllhi saidai tai breaking rules d’in nasa... Daidai ta janyo bowl d’in kenan shi kuma ya bud’e idanunsa da suke lumshe, kace zaburanta akai yanda tsoro ya nuna sosai a fuskarta, ta saki bowl d’in had’ida losing step.. Sameer yai saurin tarota Ta dawo jikinsa gaba d’aya flour d’in ya wanke masu jikkunansu.... Daidai sanda Siyama ta nufo kitchen d’in Mummy na biyeda ita tana k’ok’arin dakatar da ita...
Turus Siyama ta tsaya tana kallon wannan ikon Allah... Partner d’inta, Sameer d’inta rungume da wata haka, ga wani irin kallon k’auna da yake jifa mata, kai da gani kasan they must be having a good time... Wani irin kuka mai k’arfin gaske Siyama ta saki tana mai k’unshe bakinta da dika hannayenta biyu had’ida girgiza kanta alamun bama ta yarda da abinda take gani ba....Ta juya da sauri tana mai rintse idanunta yayinda Mummy tabi bayanta tana ambato sunanta...Cikin sauri Raihanah ke k’ok’arin cire jikinta daga na Sameer... Bai saketa ba har saida ya mik’ar dasu tsaye sosai kana ya dubeta cikeda kulawa yace “Are you hurt...?”
Saurin girgiza masa kai tai alamun a’a kana tace “Lafiya nake Yaya... Just go after Aunty Siyama please kaji...!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya tana mai bige flour da ya b’ata mata jiki...
Cikin sauri Sameer ya kwab’e apron d’in dake d’aure jikinsa ya nufo parlor yana doka kiran Siyama...
Siyama dake kuka sosai rungume Mummy tai tana fad’in “Mummy tell me please abinda na gani ba gaskiya bane... Mummy Sameer bazai tab’a min haka ba... Pls Mummy kice min ba gaskiya bane...!!!” Ta k’arashe cikin tsananin kuka... Mummy Ke k’ok’arin lallashinta tana fad’in “Siyama just calm down please... Ki saurareni Siyama...” Inaa kuka kawai Siyama keyi kaman ranta zai fita.....Daidai sanda Sameer ya k’araso wajen, a hankali yaceda Mummy taje ta k’yalesa da Siyama... Mummy ta jinjina kai kana ta saki Siyama ta nufi kitchen wajen Raihanah da tsoro da tashin hankali sun gama dabaibayeta dan tuni hawaye sun soma sintiri saman fuskarta... Mummy ta isa ta rungumeta cikeda tausayawa tana lallashinta....
Sameer ya jima yana tsaye wajen yana duban yanda Siyama Ke cazgan kuka mai ban taisayi wanda har saida yaji can k’asar zuciyarsa cewa kaman bai kyauta mata ba, gaba d’aya tausayinta ya dabaibayesa... A hankali ya soma takowa yanda take had’ida rungumarta ta baya... Saidai cikin tsananin kuka ta k’waci jikinta tana fad’in “Don’t come near me... Just don’t touch me....!!How could you Sameer...!! Ta ya zaka min haka...? You are just like my father... You are even worse than him.... All men are the same, all of you are the same...”
“Siyamaaaa!!!!” Sameer ya daka mata tsawa da fad’in haka yana mai rik’e duka hannayenta biyu... Bata fasa dukan k’irjinsa tana fad’in ya saketa ba... Sameer kaw fad’i yake “Just listen to me Siyama... Ki saurareni nace...!!!”
Fincika tai Daga rik’on da yai mata da k’arfin gaske tana dubansa da idanunta masu zuban hawaye lokaci guda take furta “Mai zan saurara Sameer... Bayan dik abinda na gani da idanuna.... Partner... Partner... Please tell me, am I that easy to forget about.... Wannan shine alk’awarin da mukai ma juna...?”
Ta k’araso gabansa da sauri tana mai tallafo fuskarsa da dika hannayenta biyu take fad’in “Partner, I know I’ve wronged you...I know I’m not perfect... But I love you Sameer... I love you with all my heart and soul... Sameer I’m only human....sab’anin da muka samu baikai ka mance dani ko ka kawo wata cikin rayuwarmu ba... Sameer please look into my eyes and tell me dik abinda na gani ba gaskiya bane... Please kaji... Kaji Partner... Tell me ba gaskiya bane..” Ta shiga jinjina kai tana kuma goge hawayen lokaci guda ta shiga janyo hannunsa tana fad’in “Lets go to house... Nai maka alk’awarin bazan sake barinka ba, and zanyi dik abinda kake so... I’m ready to mend my ways... Pls Partner lets go back like before kaji...!!” Ta k’arashe tana kuma rik’o fuskarsa lokaci guda ta shiga janyo hannunsa tanaci gaba da fad’in su tafi gidansu... Saidai cak taji Sameer d’in ya k’ame ko motsawa baiyi... Ta juyo tana dubansa da watery eyes d’inta...
Lokaci guda Sameer d’in ke fad’in “Siyama just listen to me first... Rayuwar da mukai a baya bazamu sake maimaita irinta ba... A lot of things have changed Siyama..”
Cikin sauri ta katsesa da fad’in “No no Sameer please kace min ni kad’aice matarka please kaji partner...!!” Ta k’arashe tana kuma tallafo fuskarsa da duka hannayenta biyu...
Girgiza mata kai yake lokaci guda yake furta “Ba haka naso sanar dake ba... But yes Siyama a halin yanzu mata biyu Ke gareni ba ke kad’aice matata ba.... This is the truth Siyaam...!” Ya k’arashe yana mai kamo hannayenta...
Ji tai duniyar na juya mata... Sameer da bakinsa yake cewa ba ita kad’aice matarsa ba... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un.... Cikin sauri ta shiga jinjina kai dan tama nemi hawayen ta rasa... Lokaci guda ta d’ago tana dubansa cikin tsananin fuci take furta “You know.... I won’t allow this to happen... That girl... Is leaving this house right this moment, she has no place in our lives...!!!” Ta k’arashe tana mai komawa cikin gidan a gigice....
A d’ari Sameer ya take mata baya yana doka mata kira amma inaaa tayi gaba....
Raihanah dake zaune gefen Mummy tayi jigum ganin Siyama ta shigo tamkar wacce jefota ya sanyata mik’ewa zumbur a tsananin tsorace, lokaci guda tai bayan mummy jikinta sai rawa yake....
Mummy ta mik’e babu shiri tana k’ok’arin tare Siyama da tai kan Raihanah gadan gadan tana fad’in “Mummy sai yarinyar nan ta bar gidan nan... Mummy no one can come between us nida Partner... Mummy ki k’yaleni na fiddata...! Ta kuma fincika tana kuma k’ok’arin janyo Raihanah dake tsananin kuka cikeda tsoro....
Dik iya k’ok’arin Sameer wajen ganin ya janye Siyama abu yaci tura... Sai fincika take tana kuma k’ok’arin janyo Raihanah tana fad’in wllhi sai ta bar gidan....
Baiyi niyan marinta ba amma hakan ne kawai zai maidota hayyacinta ganin yanda gab’a d’aya ta fice a giya...
Siyama dafe da k’uncinta ta d’ago idanunta masu zuban hawaye tana dubansa, cikin rashin yarda da abindake faruwa da ita take furta “Partner... Yau ni ka mara... Sabida kayi aure... Sameer ni ka d’aga hannu ka mara kan wannan kucakar yarinyar da ko a hanya bata isa ta biyo length d’in da nake ba.... Sameer ni ce Siyama fah...?!!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Mummy hankali tashe ta shiga tsakankaninsu, rai b’ace take furta “Ya isa haka... Siyama kiyi shiru haka nan... Idan kun dawo hayyacinku sai ku zauna ai magana ta hankali..!”
Mummy bata kai aya ba Siyama taci gaba da fad’i cikin muryar kuka... “Mummy Partner ya daina sona... Wllhi yanzu Sameer bai k’aunata... Sultan was right... Babu abinda Sameer zai dani yanzu...Partner kar ka bari burinsu ya cika... Pls Sameer kar ka bari burinsu Sultan ya cika...!”
Da tsananin mamaki Sameer ke dubanta kana yace “Sultan...? What are you trying to say Siyama....?!” Ya k’arashe sounding curious....
Lokaci guda Siyama ta kuma d’agowa tana duban Sameer kana tasa hannu ta goge hawayen fuskarta... Lokaci guda Laila da Sultan da dik shirinsu akansu ya shiga dawo mata... A hankali take furta “Partner... I’m sorry... Sameer please forgive me.... Please don’t leave me...!”
Mamaki ya kuma cika Sameer ganin yanzu kuma mashi Siyama ke bada hak’uri....
Mummy dai janye hannun Raihanah dake matsan hawaye tai suka nufi upstairs...
Sameer ya kuma gyara tsayuwarsa yana duban Siyama kana yace “Ina jinki.... What does Sultan has to do with all of this... What is going on..?!” Ya k’arashe cikin d’an d’aga murya....
Goge fuskarta ta kuma yi tana k’ok’arin saita kanta, lokaci guda take ci gaba da da fad’in “I have something to confess Sameer... But please karkaga laifina... Dik abinda nayi ban tab’a daina sonka ba daidai da rana guda... Kuma sharrin Laila ce da Sultan....”
Yanzu kam sosai ya zama confused.... Cikin tsananin nuna b’acin rai yake fad’in “Siyama...Stop beating around the bush, and tell me what exactly is going on..!!!”
A hankali tiryan tiryan Ta dinga bashi labarin abubuwan da suka faru har dai yau da asirinsu Sultan da Laila ya tonu taji dik shirinsu akanta... Cikin kuka Ta had’e hannayenta biyu waje guda tana ci gaba da fad’in “Shisa nace kafin Laila ta fad’a maka ni zan sanar dakai... Sameer I’m sorry... I... I was so stupid and naive... I’m sorry for killing your child... Please forgive me...!!!” Ta k’arashe tana k’ok’arin janyo k’afarsa...
kauda fuskarsa gefe kurum yai hawaye na gangaro masa...
Cikin wata irin murya yake furta “How could you.... How could you Siyama....!!”
Lokaci guda ya kaikaito sosai yana dubanta da idanunsa masu zuban hawaye masu matuk’ar zafi....
“After taking all those contraceptions bai maki ba, so har cikina kinje kin cire... Gudan jinina Siyama... Allah kad’ai yasan adadin ‘ya’yan da kika halak’a min Siyama...” Ya k’arashe cikin tsananin rawar murya yana mai girgiza kai...
Cikin kuka Siyama ke fad’in “Wllhi d’aya ne kawai Partner... Sameer please forgive na tuba bazan sake ba... !”
Gani tai ya mik’e daga kujerar da yake zaune bisa lokaci guda yake furta “You know what... Just get out of here Siyama... Get out of my sight... Tashi ki fita I don’t want to see your face, you disgust me....!!”
Turus Siyama ta tsaya tana kallon wannan ikon Allah... Partner d’inta, Sameer d’inta rungume da wata haka, ga wani irin kallon k’auna da yake jifa mata, kai da gani kasan they must be having a good time... Wani irin kuka mai k’arfin gaske Siyama ta saki tana mai k’unshe bakinta da dika hannayenta biyu had’ida girgiza kanta alamun bama ta yarda da abinda take gani ba....Ta juya da sauri tana mai rintse idanunta yayinda Mummy tabi bayanta tana ambato sunanta...Cikin sauri Raihanah ke k’ok’arin cire jikinta daga na Sameer... Bai saketa ba har saida ya mik’ar dasu tsaye sosai kana ya dubeta cikeda kulawa yace “Are you hurt...?”
Saurin girgiza masa kai tai alamun a’a kana tace “Lafiya nake Yaya... Just go after Aunty Siyama please kaji...!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya tana mai bige flour da ya b’ata mata jiki...
Cikin sauri Sameer ya kwab’e apron d’in dake d’aure jikinsa ya nufo parlor yana doka kiran Siyama...
Siyama dake kuka sosai rungume Mummy tai tana fad’in “Mummy tell me please abinda na gani ba gaskiya bane... Mummy Sameer bazai tab’a min haka ba... Pls Mummy kice min ba gaskiya bane...!!!” Ta k’arashe cikin tsananin kuka... Mummy Ke k’ok’arin lallashinta tana fad’in “Siyama just calm down please... Ki saurareni Siyama...” Inaa kuka kawai Siyama keyi kaman ranta zai fita.....Daidai sanda Sameer ya k’araso wajen, a hankali yaceda Mummy taje ta k’yalesa da Siyama... Mummy ta jinjina kai kana ta saki Siyama ta nufi kitchen wajen Raihanah da tsoro da tashin hankali sun gama dabaibayeta dan tuni hawaye sun soma sintiri saman fuskarta... Mummy ta isa ta rungumeta cikeda tausayawa tana lallashinta....
Sameer ya jima yana tsaye wajen yana duban yanda Siyama Ke cazgan kuka mai ban taisayi wanda har saida yaji can k’asar zuciyarsa cewa kaman bai kyauta mata ba, gaba d’aya tausayinta ya dabaibayesa... A hankali ya soma takowa yanda take had’ida rungumarta ta baya... Saidai cikin tsananin kuka ta k’waci jikinta tana fad’in “Don’t come near me... Just don’t touch me....!!How could you Sameer...!! Ta ya zaka min haka...? You are just like my father... You are even worse than him.... All men are the same, all of you are the same...”
“Siyamaaaa!!!!” Sameer ya daka mata tsawa da fad’in haka yana mai rik’e duka hannayenta biyu... Bata fasa dukan k’irjinsa tana fad’in ya saketa ba... Sameer kaw fad’i yake “Just listen to me Siyama... Ki saurareni nace...!!!”
Fincika tai Daga rik’on da yai mata da k’arfin gaske tana dubansa da idanunta masu zuban hawaye lokaci guda take furta “Mai zan saurara Sameer... Bayan dik abinda na gani da idanuna.... Partner... Partner... Please tell me, am I that easy to forget about.... Wannan shine alk’awarin da mukai ma juna...?”
Ta k’araso gabansa da sauri tana mai tallafo fuskarsa da dika hannayenta biyu take fad’in “Partner, I know I’ve wronged you...I know I’m not perfect... But I love you Sameer... I love you with all my heart and soul... Sameer I’m only human....sab’anin da muka samu baikai ka mance dani ko ka kawo wata cikin rayuwarmu ba... Sameer please look into my eyes and tell me dik abinda na gani ba gaskiya bane... Please kaji... Kaji Partner... Tell me ba gaskiya bane..” Ta shiga jinjina kai tana kuma goge hawayen lokaci guda ta shiga janyo hannunsa tana fad’in “Lets go to house... Nai maka alk’awarin bazan sake barinka ba, and zanyi dik abinda kake so... I’m ready to mend my ways... Pls Partner lets go back like before kaji...!!” Ta k’arashe tana kuma rik’o fuskarsa lokaci guda ta shiga janyo hannunsa tanaci gaba da fad’in su tafi gidansu... Saidai cak taji Sameer d’in ya k’ame ko motsawa baiyi... Ta juyo tana dubansa da watery eyes d’inta...
Lokaci guda Sameer d’in ke fad’in “Siyama just listen to me first... Rayuwar da mukai a baya bazamu sake maimaita irinta ba... A lot of things have changed Siyama..”
Cikin sauri ta katsesa da fad’in “No no Sameer please kace min ni kad’aice matarka please kaji partner...!!” Ta k’arashe tana kuma tallafo fuskarsa da duka hannayenta biyu...
Girgiza mata kai yake lokaci guda yake furta “Ba haka naso sanar dake ba... But yes Siyama a halin yanzu mata biyu Ke gareni ba ke kad’aice matata ba.... This is the truth Siyaam...!” Ya k’arashe yana mai kamo hannayenta...
Ji tai duniyar na juya mata... Sameer da bakinsa yake cewa ba ita kad’aice matarsa ba... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un.... Cikin sauri ta shiga jinjina kai dan tama nemi hawayen ta rasa... Lokaci guda ta d’ago tana dubansa cikin tsananin fuci take furta “You know.... I won’t allow this to happen... That girl... Is leaving this house right this moment, she has no place in our lives...!!!” Ta k’arashe tana mai komawa cikin gidan a gigice....
A d’ari Sameer ya take mata baya yana doka mata kira amma inaaa tayi gaba....
Raihanah dake zaune gefen Mummy tayi jigum ganin Siyama ta shigo tamkar wacce jefota ya sanyata mik’ewa zumbur a tsananin tsorace, lokaci guda tai bayan mummy jikinta sai rawa yake....
Mummy ta mik’e babu shiri tana k’ok’arin tare Siyama da tai kan Raihanah gadan gadan tana fad’in “Mummy sai yarinyar nan ta bar gidan nan... Mummy no one can come between us nida Partner... Mummy ki k’yaleni na fiddata...! Ta kuma fincika tana kuma k’ok’arin janyo Raihanah dake tsananin kuka cikeda tsoro....
Dik iya k’ok’arin Sameer wajen ganin ya janye Siyama abu yaci tura... Sai fincika take tana kuma k’ok’arin janyo Raihanah tana fad’in wllhi sai ta bar gidan....
Baiyi niyan marinta ba amma hakan ne kawai zai maidota hayyacinta ganin yanda gab’a d’aya ta fice a giya...
Siyama dafe da k’uncinta ta d’ago idanunta masu zuban hawaye tana dubansa, cikin rashin yarda da abindake faruwa da ita take furta “Partner... Yau ni ka mara... Sabida kayi aure... Sameer ni ka d’aga hannu ka mara kan wannan kucakar yarinyar da ko a hanya bata isa ta biyo length d’in da nake ba.... Sameer ni ce Siyama fah...?!!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Mummy hankali tashe ta shiga tsakankaninsu, rai b’ace take furta “Ya isa haka... Siyama kiyi shiru haka nan... Idan kun dawo hayyacinku sai ku zauna ai magana ta hankali..!”
Mummy bata kai aya ba Siyama taci gaba da fad’i cikin muryar kuka... “Mummy Partner ya daina sona... Wllhi yanzu Sameer bai k’aunata... Sultan was right... Babu abinda Sameer zai dani yanzu...Partner kar ka bari burinsu ya cika... Pls Sameer kar ka bari burinsu Sultan ya cika...!”
Da tsananin mamaki Sameer ke dubanta kana yace “Sultan...? What are you trying to say Siyama....?!” Ya k’arashe sounding curious....
Lokaci guda Siyama ta kuma d’agowa tana duban Sameer kana tasa hannu ta goge hawayen fuskarta... Lokaci guda Laila da Sultan da dik shirinsu akansu ya shiga dawo mata... A hankali take furta “Partner... I’m sorry... Sameer please forgive me.... Please don’t leave me...!”
Mamaki ya kuma cika Sameer ganin yanzu kuma mashi Siyama ke bada hak’uri....
Mummy dai janye hannun Raihanah dake matsan hawaye tai suka nufi upstairs...
Sameer ya kuma gyara tsayuwarsa yana duban Siyama kana yace “Ina jinki.... What does Sultan has to do with all of this... What is going on..?!” Ya k’arashe cikin d’an d’aga murya....
Goge fuskarta ta kuma yi tana k’ok’arin saita kanta, lokaci guda take ci gaba da da fad’in “I have something to confess Sameer... But please karkaga laifina... Dik abinda nayi ban tab’a daina sonka ba daidai da rana guda... Kuma sharrin Laila ce da Sultan....”
Yanzu kam sosai ya zama confused.... Cikin tsananin nuna b’acin rai yake fad’in “Siyama...Stop beating around the bush, and tell me what exactly is going on..!!!”
A hankali tiryan tiryan Ta dinga bashi labarin abubuwan da suka faru har dai yau da asirinsu Sultan da Laila ya tonu taji dik shirinsu akanta... Cikin kuka Ta had’e hannayenta biyu waje guda tana ci gaba da fad’in “Shisa nace kafin Laila ta fad’a maka ni zan sanar dakai... Sameer I’m sorry... I... I was so stupid and naive... I’m sorry for killing your child... Please forgive me...!!!” Ta k’arashe tana k’ok’arin janyo k’afarsa...
kauda fuskarsa gefe kurum yai hawaye na gangaro masa...
Cikin wata irin murya yake furta “How could you.... How could you Siyama....!!”
Lokaci guda ya kaikaito sosai yana dubanta da idanunsa masu zuban hawaye masu matuk’ar zafi....
“After taking all those contraceptions bai maki ba, so har cikina kinje kin cire... Gudan jinina Siyama... Allah kad’ai yasan adadin ‘ya’yan da kika halak’a min Siyama...” Ya k’arashe cikin tsananin rawar murya yana mai girgiza kai...
Cikin kuka Siyama ke fad’in “Wllhi d’aya ne kawai Partner... Sameer please forgive na tuba bazan sake ba... !”
Gani tai ya mik’e daga kujerar da yake zaune bisa lokaci guda yake furta “You know what... Just get out of here Siyama... Get out of my sight... Tashi ki fita I don’t want to see your face, you disgust me....!!”