Sashe 7
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haba nan fah Sailuba ta harzuk’a, ta yunk’ura zatayo kan Zulfah Sawwama tayi saurin tareta kana tace “Kan me zaki b’ata hannunki, ita tasan wanda zai mata lilis kan wannan magana data furta.... Karki mance a gabanki ya labarta min irin wulak’anci da ya mata itada abincin data girka kafin ya fito kuma kisha kuruminki don yanzu zan kirasa na zayyane masa komai idan ta koma gida sa wanye....” Ta kuma maido da dubanta ga Zulfah kana taci gaba da fad’in “Sunan matarsa kawai kike amma sanin kanki ne Hafiz nawa ne ni kad’ai sai yanda nayi dashi, idan nice ke zan sallamasa na daina fad’a da kishi akansa domin kuwa darajar iyayenku kawai kikaci kike zaune gidansa....”
Izuwa lokacin zuciyar Zulfah ta soma rauni amma ta daure ta murmusa kana tace “Ashe dai inada sunan matar tasa, kuma ko sau goma zan girka abinci baici ba inada lada wajen ubangijina domin kuwa bautarsa nake ba kaman wacce take bautan gardi da babu d’igon lada cikinta ba.... Sannan Alhamdulillah da har nakeda mahaifa na k’warai da zanci darajarsu suka killaceni gidan aure ba kaman wanda aka awatsarsu bakin kwalta suna bautan k’artin banza ba....”
Haba izuwa wannan lokaci Sawwama takai bango banda huci bata komai, tuni ta yaye d’ankwalinta bakin kwalta tana bugan k’irji da zubo nau’i nau’in ashariya tana fad’in a barta ta daki Zulfah... Tuni Zulfah ta wuce don batada lokacin Sawwama ga jama’a da suka soma taruwa ba mutuncinta bane a ganta bakin layi tana dambe....
Su Sailuba sai rik’o Sawwama suke suna bata hak’uri inaa sai ashariya da hauka take bakin layi, kan kace mai ta koma restaurant d’insu a guje ta d’au waya tana neman layin Hafiz....
***
A farfajiyan gidan ta hango Nabila na karatun jarabawa, Sadiya d’iyar Baffah Wali na gefe tana shanya, sam Nabila bataji tab’a gate ba tayi nisa wajen solving equation saida taji muryan Sadiya na gaida Zulfah....
Da mamaki Nabila ke kallon Zulfah yanda fuskarta ta kod’e, ko ba’a fad’a mata ba watsettsen mijin nan nata ko shegun danginsa ne suka mata wulak’ancin da suka saba.... Tattara handouts d’inta da kayan karatunta tayi ta nufi ‘yar uwarta wacce tana k’arasowa ta rungume Nabilan sai kuma ta fashe da wani irin kuka...
Su Sadiya an samu nakai rahoto tuni tabar shanyar da take ta kafesu data mujiya.... Ganin haka ya sanya Nabila saurin janye ‘yar uwarta suka nufi cikin gida don tasan halin ‘yan gidan nasu... Tuni Sadiya ta nufi sashensu kai rahoto....
Aunty Lami da fitowarta kenan daga sashen Abbah ta hangi Zulfah da Nabilah rungume da juna sun shige.... Cikin sauri ta sad’ad’a ta soma binsu a baya, d’akinsu Nabilah suka shige ba tareda sun nufi d’akin Mamy ba...
Aunty Lami tanaji tana gani aka gark’ame k’ofa alamun bazataji komai ba.... Badon taso ba ta wuce sashenta tana neman layin aminiyarta ta sirri....
Cikin hawaye Zulfah ke duban Nabilah kana taci gaba da fad’in “Nabilah na gaji na gaji, I’m giving up.... Bazan iya ba wllhi na gaji da rayuwar k’unci da nake a garin nan, na gaji da auren Hafiz danginsa budurwarsa ga kuma tsangwaman Mamani, gwara na koma Rano wajen kawunaina... Nabilah wllhi I’m tired.....” Ta k’arashe cikin tsananin kuka da rawar murya...
Nabilah da zuciyarta ke faman tafarfasa hannayen ‘yar uwarta ta rik’e kana tace “Addah wllhi ni shaidace kinyi iyaka hak’urin da zakiyi da wad’annan azzaluman mutane, Addah duk hukuncin da kika yanke bazanga laifinki ba, amma Addah Kausar nake jiyewa idan kika tafi rayuwartace zata shiga garari wajen azzaluman nan mussaman idan Ya Hafiz ya auro wannan shegiyar Sawwamar mai zubin zabuwa... Addah kece mai ragar masu nasha fad’a miki duk shegen da ya miki karkiji shayin mayar masa koda Hajiyan Yaya Hafiz ne tinda bata rik’e girmanta ba, ke wllhi baki ragewa Mamy komai ba sai kuyi shiru ayita cutanku ana danne maku hakki, wllhi wanke idanunki zakiyi kici uban duk wanda ya shiga rayuwarki hakan ne kawai zaki samu peace kuma wllhi ko Mamani bance ki ragar mata....”
Duk maganganun da Nabila keyi Mamy na tsaye bakin k’ofa tana saurarensu.... Bata ankara ba sai sauk’an rank’washi dataji a tsakar kanta...
Gaba d’aya suka d’ago suna duban Mamy da babu walwala saman fuskrta, Nabilah na faman sosa kanta dake mata zogi take fad’in “Haba Mamy daga fad’in gaskiya...”
Dak’uwa Mamy ta mata kana tace “Kinci gidanku da fad’in gaskiyar, wawiyar banza, a hakan ne zakici ribar duniya... Tashi ki bani waje baki ragarwa Bara’atu komai ba wannan, wajenta kika gado mugun hali.....”
Nabila ta mik’e tana ture turen baki ta nufi k’ofa tana ci gaba da fad’in “Shikenan Mamy sai muyita zuba masu ido wllhi Allah Mamy ni gaskiya ki daina irin haka...”
“Zakimin shiru ki fice ko sai nazo wajen na k’ara miki, sakarya kawai... Allah dai ya shiryaki.... Ki fice ki rufe mana k’ofa dama...”
Jawo k’ofar Nabilah tayi had’ida yin k’wafa ji take kaman ta shige gidan Baffah Alhaji ta surfa masu rashin mutunci ko taji sanyi....
***
Zama Khalid yayi a kujera mai kallon nata kana yace “Siyaam please magana fah nake....”
Harara ta kuma galla masa had’ida ture files d’in gabanta gefe kana tace “First of all stop calling me Siyaam don mutum d’ayane ke kirana da wannan sunan... Secondly, I’m not signing anything cos I’m pretty sure wasu kud’ad’e kake nema kaje ka had’a party na shashanci kaman yanda ka saba da ‘yanmatan ka... Tun muna saida juna kindly leave my office kafin na kira Daddy na sanar dashi exactly what you’re up to...”
“There you go Sis, you’re hallucinating again.... Ke ko yaushe tunaninki negative, for crying out loud Siyama I don’t even have a girlfriend, please please sister I need you to sign this....” Ya k’arashe yana kashe mata murya
D’aukan takardar tayi tana dubawa kaman zatayi signing d’in Khalid har ya soma murna yana gwad’ata saiji yayi ta watsa masa kayansa a tsakarka tana fad’in “You know what little bro, get out of my office right now... Kun saba kaida Daddy I won’t allow you to drag me into this, oya tashi ka fita bada sa hannuna ba....”
Harara ya watsa mata kana yace “You know.... That’s why I hate you, kuma idan baki sani ba ki sani anyiwa Sameer transfer zuwa wani state d’in, kuma In sha Allah sanadin k’uncinki kenan....” Ya k’arashe yana mata muguwar murmushi...
Sakare ta tsaya kalaman na mata yawo a kwanya, Partner d’inta kai badai Partner ba.... Kai no never babu abinda zai nisantasu... Toh ya akai bai ma fad’a mata ba....
Bata ida tunanin ba wayarta ta soma ringing....
Sunan Partner shine ya bayyana saman screen d’in... Ta jima tana duban screen d’in kafin ta zauna saman kujerarta da k’yar...
Jiki babu laka tai sliding had’ida amsa kiran...
Daga d’aya b’angaren Sameer yace “Hello Partner... Ya kike ya aiki, I can imagine you’re tired already... Can we have lunch together..? .... I’ve something important to tell you... Allah sa bakida aiki sosai....”
Jiki a sanyaye tace “No no banida aiki....”
Jinjina kai yayi kana yace “Good, I’ll pick you up then.... I love you..”
Bai jira cewarta ba ya kashe...
Siyama tayi k’urima wayar tana tunanin da gaske Partner zai iya tafiya wata gari ya barta......
***
Misalin k’arfe biyu da wasu dak’ik’ai Sameer ya iso company d’in, kai tsaye office d’in matarsa ya nufa yayinda sakatariyar tata ta shiga gaishesa ba tareda ta masa sha mak’i da shiga ofishin ba sanin matsayinsa wajen Siyama...
Tsaye take jikin drawers na takardu tana duba wasu documents d’in sanda ya turo k’ofa a hankali ya shigo, riga da skirt ne a jikinta ya zauna d’amas wanda hakan ya kuma bayyana kykkyawar surarta... A hankali Sameer ya lumshe idanu yana mai shak’an k’amshin matarsa da ya kama ofishin, cikin taku da yafi kamada sand’a ya isa ya rungumeta ta baya... A tare su duka biyun suka lumshe idanu cikeda begen juna....
A hankali Siyama ta furta “Part-ner.......”
v
SameenaAleeyou 📚
[25/11, 16:43] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_...............DA RABO_
*07*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Har bakin gate Mamy ta rakota bata daina bata baki ba da nusar da ita ribar hak’uri a rayuwar zaman duniya....
Har cikin ranta Zulfah taji dad’in yanda mahaifiyar nata ta kwantar mata da hankali sai taji gaba d’aya damuwar da take ciki Allah ya yaye mata shi, Mamy ta umarceta ta koma gidanta kuma ta kwantar da hankalinta, da wannan tattaunawa tsakaninsu da Mamy Zulfah ta nufi gida....
Fitowarta daga layin kad’an taga sai manne unguwar ake da sabbin posters na Mutallab, batasan sanda ta saki murmushi ba tana addu’an Allah ya baiwa Mutallab sa’a a zab’en da za’ayi na Gwamnoni mai zuwa domin kuwa Mutallab mutumin mutane ne, mutum ne tuntuni mai taimakon Al’umma, yanada foundations da dama na taimaka ma gajiyayyu marayu musakai da sauransu, tun bayaso ya bayyana kansa har saida al’umma suka fito dashi Allah kuma ya bayyanashi.... Da yawan mutane sabida wannan taimakon nasa ke tsananin k’aunarsa da fatan ya k’arbi ragamar mulki a zab’e mai zuwa da za’ayi, wasu kuwa sabida tsananin kyaun halitta da Allah ya masa suke k’aunarsa bugu da k’ari matashi ne mai jini a jika domin kuwa a shekarunsa ta 40 yake, cikin ‘yan takara masu neman muk’amin kujeran governor kaf babu mai k’arancin shekarunsa... Wannan dalili yasa MUTALLAB yayi k’aurin suna duk yanda ka wuce hotunansa ke shawagi, Zulfah tana d’aya daga cikin magoya bayan Mutallab domin kuwa tanaji a cikin zuciyarta irinsu Mutallab suke kawo sauyi da ci gaban k’asa dama al’umma gaba d’aya...
Murmushi tayi ganin yanda matasan keta aikin lik’a sabbin hotunansa kana ta tare adaidaita ta shige....
***
Hannayenta ya kamo bayan sun gama cin abincin, shinema ya d’an tab’a abincin Siyama kam cakalawa kawai tayi ta bari, ta k’agu taji maganar da Partner ke son sanar da ita shid’inma ya lura da hakan....
“Partner, gameda maganar da nakeso na sanar dake....”
Ido ta d’ago tana dubansa kana tace “About your transfer....”
Da mamaki yake dubanta yaya akayi ta sani....
Murmushi tayi kana tace “Kana mamaki na sani koh....?”
Gira ya d’aga mata cikeda mamaki....
Izuwa lokacin zuciyar Zulfah ta soma rauni amma ta daure ta murmusa kana tace “Ashe dai inada sunan matar tasa, kuma ko sau goma zan girka abinci baici ba inada lada wajen ubangijina domin kuwa bautarsa nake ba kaman wacce take bautan gardi da babu d’igon lada cikinta ba.... Sannan Alhamdulillah da har nakeda mahaifa na k’warai da zanci darajarsu suka killaceni gidan aure ba kaman wanda aka awatsarsu bakin kwalta suna bautan k’artin banza ba....”
Haba izuwa wannan lokaci Sawwama takai bango banda huci bata komai, tuni ta yaye d’ankwalinta bakin kwalta tana bugan k’irji da zubo nau’i nau’in ashariya tana fad’in a barta ta daki Zulfah... Tuni Zulfah ta wuce don batada lokacin Sawwama ga jama’a da suka soma taruwa ba mutuncinta bane a ganta bakin layi tana dambe....
Su Sailuba sai rik’o Sawwama suke suna bata hak’uri inaa sai ashariya da hauka take bakin layi, kan kace mai ta koma restaurant d’insu a guje ta d’au waya tana neman layin Hafiz....
***
A farfajiyan gidan ta hango Nabila na karatun jarabawa, Sadiya d’iyar Baffah Wali na gefe tana shanya, sam Nabila bataji tab’a gate ba tayi nisa wajen solving equation saida taji muryan Sadiya na gaida Zulfah....
Da mamaki Nabila ke kallon Zulfah yanda fuskarta ta kod’e, ko ba’a fad’a mata ba watsettsen mijin nan nata ko shegun danginsa ne suka mata wulak’ancin da suka saba.... Tattara handouts d’inta da kayan karatunta tayi ta nufi ‘yar uwarta wacce tana k’arasowa ta rungume Nabilan sai kuma ta fashe da wani irin kuka...
Su Sadiya an samu nakai rahoto tuni tabar shanyar da take ta kafesu data mujiya.... Ganin haka ya sanya Nabila saurin janye ‘yar uwarta suka nufi cikin gida don tasan halin ‘yan gidan nasu... Tuni Sadiya ta nufi sashensu kai rahoto....
Aunty Lami da fitowarta kenan daga sashen Abbah ta hangi Zulfah da Nabilah rungume da juna sun shige.... Cikin sauri ta sad’ad’a ta soma binsu a baya, d’akinsu Nabilah suka shige ba tareda sun nufi d’akin Mamy ba...
Aunty Lami tanaji tana gani aka gark’ame k’ofa alamun bazataji komai ba.... Badon taso ba ta wuce sashenta tana neman layin aminiyarta ta sirri....
Cikin hawaye Zulfah ke duban Nabilah kana taci gaba da fad’in “Nabilah na gaji na gaji, I’m giving up.... Bazan iya ba wllhi na gaji da rayuwar k’unci da nake a garin nan, na gaji da auren Hafiz danginsa budurwarsa ga kuma tsangwaman Mamani, gwara na koma Rano wajen kawunaina... Nabilah wllhi I’m tired.....” Ta k’arashe cikin tsananin kuka da rawar murya...
Nabilah da zuciyarta ke faman tafarfasa hannayen ‘yar uwarta ta rik’e kana tace “Addah wllhi ni shaidace kinyi iyaka hak’urin da zakiyi da wad’annan azzaluman mutane, Addah duk hukuncin da kika yanke bazanga laifinki ba, amma Addah Kausar nake jiyewa idan kika tafi rayuwartace zata shiga garari wajen azzaluman nan mussaman idan Ya Hafiz ya auro wannan shegiyar Sawwamar mai zubin zabuwa... Addah kece mai ragar masu nasha fad’a miki duk shegen da ya miki karkiji shayin mayar masa koda Hajiyan Yaya Hafiz ne tinda bata rik’e girmanta ba, ke wllhi baki ragewa Mamy komai ba sai kuyi shiru ayita cutanku ana danne maku hakki, wllhi wanke idanunki zakiyi kici uban duk wanda ya shiga rayuwarki hakan ne kawai zaki samu peace kuma wllhi ko Mamani bance ki ragar mata....”
Duk maganganun da Nabila keyi Mamy na tsaye bakin k’ofa tana saurarensu.... Bata ankara ba sai sauk’an rank’washi dataji a tsakar kanta...
Gaba d’aya suka d’ago suna duban Mamy da babu walwala saman fuskrta, Nabilah na faman sosa kanta dake mata zogi take fad’in “Haba Mamy daga fad’in gaskiya...”
Dak’uwa Mamy ta mata kana tace “Kinci gidanku da fad’in gaskiyar, wawiyar banza, a hakan ne zakici ribar duniya... Tashi ki bani waje baki ragarwa Bara’atu komai ba wannan, wajenta kika gado mugun hali.....”
Nabila ta mik’e tana ture turen baki ta nufi k’ofa tana ci gaba da fad’in “Shikenan Mamy sai muyita zuba masu ido wllhi Allah Mamy ni gaskiya ki daina irin haka...”
“Zakimin shiru ki fice ko sai nazo wajen na k’ara miki, sakarya kawai... Allah dai ya shiryaki.... Ki fice ki rufe mana k’ofa dama...”
Jawo k’ofar Nabilah tayi had’ida yin k’wafa ji take kaman ta shige gidan Baffah Alhaji ta surfa masu rashin mutunci ko taji sanyi....
***
Zama Khalid yayi a kujera mai kallon nata kana yace “Siyaam please magana fah nake....”
Harara ta kuma galla masa had’ida ture files d’in gabanta gefe kana tace “First of all stop calling me Siyaam don mutum d’ayane ke kirana da wannan sunan... Secondly, I’m not signing anything cos I’m pretty sure wasu kud’ad’e kake nema kaje ka had’a party na shashanci kaman yanda ka saba da ‘yanmatan ka... Tun muna saida juna kindly leave my office kafin na kira Daddy na sanar dashi exactly what you’re up to...”
“There you go Sis, you’re hallucinating again.... Ke ko yaushe tunaninki negative, for crying out loud Siyama I don’t even have a girlfriend, please please sister I need you to sign this....” Ya k’arashe yana kashe mata murya
D’aukan takardar tayi tana dubawa kaman zatayi signing d’in Khalid har ya soma murna yana gwad’ata saiji yayi ta watsa masa kayansa a tsakarka tana fad’in “You know what little bro, get out of my office right now... Kun saba kaida Daddy I won’t allow you to drag me into this, oya tashi ka fita bada sa hannuna ba....”
Harara ya watsa mata kana yace “You know.... That’s why I hate you, kuma idan baki sani ba ki sani anyiwa Sameer transfer zuwa wani state d’in, kuma In sha Allah sanadin k’uncinki kenan....” Ya k’arashe yana mata muguwar murmushi...
Sakare ta tsaya kalaman na mata yawo a kwanya, Partner d’inta kai badai Partner ba.... Kai no never babu abinda zai nisantasu... Toh ya akai bai ma fad’a mata ba....
Bata ida tunanin ba wayarta ta soma ringing....
Sunan Partner shine ya bayyana saman screen d’in... Ta jima tana duban screen d’in kafin ta zauna saman kujerarta da k’yar...
Jiki babu laka tai sliding had’ida amsa kiran...
Daga d’aya b’angaren Sameer yace “Hello Partner... Ya kike ya aiki, I can imagine you’re tired already... Can we have lunch together..? .... I’ve something important to tell you... Allah sa bakida aiki sosai....”
Jiki a sanyaye tace “No no banida aiki....”
Jinjina kai yayi kana yace “Good, I’ll pick you up then.... I love you..”
Bai jira cewarta ba ya kashe...
Siyama tayi k’urima wayar tana tunanin da gaske Partner zai iya tafiya wata gari ya barta......
***
Misalin k’arfe biyu da wasu dak’ik’ai Sameer ya iso company d’in, kai tsaye office d’in matarsa ya nufa yayinda sakatariyar tata ta shiga gaishesa ba tareda ta masa sha mak’i da shiga ofishin ba sanin matsayinsa wajen Siyama...
Tsaye take jikin drawers na takardu tana duba wasu documents d’in sanda ya turo k’ofa a hankali ya shigo, riga da skirt ne a jikinta ya zauna d’amas wanda hakan ya kuma bayyana kykkyawar surarta... A hankali Sameer ya lumshe idanu yana mai shak’an k’amshin matarsa da ya kama ofishin, cikin taku da yafi kamada sand’a ya isa ya rungumeta ta baya... A tare su duka biyun suka lumshe idanu cikeda begen juna....
A hankali Siyama ta furta “Part-ner.......”
v
SameenaAleeyou 📚
[25/11, 16:43] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_...............DA RABO_
*07*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Har bakin gate Mamy ta rakota bata daina bata baki ba da nusar da ita ribar hak’uri a rayuwar zaman duniya....
Har cikin ranta Zulfah taji dad’in yanda mahaifiyar nata ta kwantar mata da hankali sai taji gaba d’aya damuwar da take ciki Allah ya yaye mata shi, Mamy ta umarceta ta koma gidanta kuma ta kwantar da hankalinta, da wannan tattaunawa tsakaninsu da Mamy Zulfah ta nufi gida....
Fitowarta daga layin kad’an taga sai manne unguwar ake da sabbin posters na Mutallab, batasan sanda ta saki murmushi ba tana addu’an Allah ya baiwa Mutallab sa’a a zab’en da za’ayi na Gwamnoni mai zuwa domin kuwa Mutallab mutumin mutane ne, mutum ne tuntuni mai taimakon Al’umma, yanada foundations da dama na taimaka ma gajiyayyu marayu musakai da sauransu, tun bayaso ya bayyana kansa har saida al’umma suka fito dashi Allah kuma ya bayyanashi.... Da yawan mutane sabida wannan taimakon nasa ke tsananin k’aunarsa da fatan ya k’arbi ragamar mulki a zab’e mai zuwa da za’ayi, wasu kuwa sabida tsananin kyaun halitta da Allah ya masa suke k’aunarsa bugu da k’ari matashi ne mai jini a jika domin kuwa a shekarunsa ta 40 yake, cikin ‘yan takara masu neman muk’amin kujeran governor kaf babu mai k’arancin shekarunsa... Wannan dalili yasa MUTALLAB yayi k’aurin suna duk yanda ka wuce hotunansa ke shawagi, Zulfah tana d’aya daga cikin magoya bayan Mutallab domin kuwa tanaji a cikin zuciyarta irinsu Mutallab suke kawo sauyi da ci gaban k’asa dama al’umma gaba d’aya...
Murmushi tayi ganin yanda matasan keta aikin lik’a sabbin hotunansa kana ta tare adaidaita ta shige....
***
Hannayenta ya kamo bayan sun gama cin abincin, shinema ya d’an tab’a abincin Siyama kam cakalawa kawai tayi ta bari, ta k’agu taji maganar da Partner ke son sanar da ita shid’inma ya lura da hakan....
“Partner, gameda maganar da nakeso na sanar dake....”
Ido ta d’ago tana dubansa kana tace “About your transfer....”
Da mamaki yake dubanta yaya akayi ta sani....
Murmushi tayi kana tace “Kana mamaki na sani koh....?”
Gira ya d’aga mata cikeda mamaki....