Sashe 17
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita kanta Mamy canzawan Hafiz ya dameta Abbah dai dashike ba mutum bane mai yawan magana ko saka hankalinsa ya abu sam bai d’ago hakan ba, tun bayan b’acewar babban d’ansa Ma’aruf ya koma hakan, gaba d’aya sai ya zama wani irin murd’edd’en mutum and hard to deal with....
***
Fuskarta da idanunta sunyi luhu luhu alamun dare jiyan bata samu ta rintsa ba, a haka Aunty B ta shigo ta taddata gaba d’aya sai tausayin Zulfan ya rufeta, ta kasa daina tunanin laifin duk nata ne ita ta kashe mata aure....
Daga can gefen gado ta zauna tana mai k’arewa ‘yar ‘yar uwar nata kallo....
Zulfah ta d’ago kod’add’un idanunta had’ida k’ak’aro murmushi ta soma gaida Aunty B....
Aunty B ta amsa fuska d’aukeda murmushi zuciyarta kuwa k’unshe da tausayin Zulfa’un....
“Nasan daren jiya baki samu kin rintsa ba sannan shi aure ko yaya yake idan akace ya mutu dole rai ya sosu, Zulfa’u kiyi hak’uri, kiyi hak’uri don Allah wllhi ba ke kad’ai ba ni kaina banyi bacci yanda ya kamata ba, ki gafarceni don ji nake tamkar ni na kashe miki aure dukda ba son zamanki a gidan Hafiz nake ba.....”
Zulfah ta k’ak’aro murmushi had’ida share hawayen da suka zubo mata kana ta matso ta kamo hannayen Aunty B ta rik’esu cikin nata kana tace “A’a Aunty ko kad’an babu laifinki ciki hasalima haka Allah ya k’addara iyakacin wa’adin zamana kenan da Ya Hafiz.... Aunty damuwata Abbah... Aunty mai zance mishi... Shikenan tsinuwarshi zai bini... Aunty idan yace na tafi na nemi wani uban ina zanje....?” Ta k’arashe hawaye masu d’umi na kuma gangaro mata....
Rungumeta Aunty B tai tana shafa bayanta take fad’in “Let it out, kiyi kukanki Zulfah, sannan Abbah kuma kar ki damu I’ll take responsibilities of everything..”
Girgiza kai Zulfah tai cikin hawaye kana tace “No Aunty.... Bazan iya zuwa gidan ba don Allah ki barni na zauna taredake a nan please Aunty...”
Shiru tai tana duban Zulfan cikeda tausayawa kana tace “Idan hakan kikeso shikenan bazan tak’uraki ba sannan nima bazanso mahaifinki ya miki baki ba, amma baki tunanin idan shi mijin naki yaje ya fad’i komai, sannan al’amari irin haka ba’a shiru Zulfa’u.....”
Girgiza kai tai a karo na biyu kana tace “Nidai don Allah Aunty ki barni a nan koda zai sanar dasu...”
Jinjina kai Aunty B tai had’ida sauk’e nannauyan ajiyan zuciya, cikin kwantar da murya taceda Zulfah “Naji Zulfa’u In sha Allah zaki zauna a nan gidan iya lokacin da kikeso kika kumaji ki tunk’ari mahaifanki da batun nima na samu ‘yar tayin zama tinda Major yakan tafi can kudu ya shafe watanni, maza tashi muje kiyi breakfast....”
Zulfah ta k’ak’aro murmushi kafin ta mik’e tabi bayan Aunty B....
***
Shamsu na zaune parlor yana kallon tashan wasan k’wallon k’afa daga yanda yake zaune yana hango abokin nasa sai faman kai komo yake yana kuma shafa waya yana mannawa a kunnensa, ko ba’a fad’i maka ba kasan waye yake nema cikin wayar...
Shi kad’ai sai faman fuzar da iska yake yana fad’in “C’mon Partner pick up your phone.... What’s wrong what’s wrong what’s so wrong Siyaam...?”
Kaman daga sama saiji yai ta d’aga wayar....
Cikin sauri ya fice ya bar Shamsu na ihun team d’insu taci ball...
Murya cikeda damuwa yake furta “Siyama what’s all this, meyasa kika kashe wayanki... I’ve been trying to reach you for good two days Siyama... What have I done to deserve such punishment Partner...? My goodness I was so worried about you, and ban kira Ammi ba cos banso hankalinta ya tashi... Are you sure you’re alright Partner...?”
Ciza lab’e ta kumayi sabida mararta da har yanzu yake mata zogi kana tace “Oh really Sameer, did you really miss me...? Ko kuma kana can kanajin dad’inka acan ka k’yaleni a nan ba...”
Fuzar da iska yayi had’ida girgiza kai mai hali dai baya fasawa, shin yaushene Siyama zata daina samun doubts gameda shi.... Shin kalan nata soyayyar kenan...
A hankali ya furta “There you go again, Siyama yaushe zaki daina doubting d’ina, shin kinsan matsayin aure mai k’unshe da zargi....? Why Siyama.... Shin soyayyar da nake nuna miki ne na gaza ko meye laifina...?”
D’an lumshe idanu tai kana tace “I miss you Partner, yaushe zakazo...?”
A hankali ya lumshe idanu don ya fahimci topic d’in taso canzawa kana yace “Soon weekend in sha Allah.....”
K’irjinta ne ya bada wani irin sauti don bataso yazo ya fahimci wani abin tafiso ta zama fully recovered kafin yazo... Cikin d’an In ina tace “No karka tak’ura kanka, karka stressing kanka da yawa ka bari next weekend sai kazo nasan yanayin aikinka babu dare babu rana sannan har weekends ba wani hutawa kake ba, kadai bari next weekend sai kazo banso kayita jele saman kwalta ga yanayin hanyoyin namu a yanzu....”
Da k’yar ta k’arashe maganar sai faman tamke idanu take tana rik’e mararta...
Sauk’e ajiyan zuciya yai kana yace “Shikenan idan kince haka....” Seconds suka d’an gifta kana yace “Partner...”
Ta amsa da fad’in “Yes Partner...”
A hankali ya furta “Always remember that I love you... Ko a ina zan kasance inasonki....”
Jikinta ya d’anyi sanyi ba tareda tasan dalili ba, a hankali ta furta “Nima ina sonka Partner... Ka kula da kanka please...”
“You do the same...” Ya fad’i kyakkyawan murmushi kwance saman fuskarsa...
Suna ida waya da Siyama ya kira Mummynsa suka gaisa don through out yinin ranar bai samu ya kirata ba, sosai Sameer ke k’aunar iyayensa....
***
A b’angaren Siyama kuwa jigum tai tana duban pills d’in dake hannunta ta kasa afawa baki, gaba d’aya ta rasa sukuni cikin zuciyarta tun bayan faruwan wannan al’amari, da k’yar ta samu ta afa magungunan kafin ya kurb’i ruwa ta mik’e saman gadonta had’ida lumshe idanu ko baccin dole zai gaba da ita domin sam babu bacci cikin idanun nata....
****
Washe gari da sassafe Nabila ta soma shirin tafiya gidan Aunty Bara’atu, Mamy dai na hankalce da ita domin ta kula tun jiyan Nabila ta canza sosai tamkar wani abin na damunta, saida ta ida shirinta tsaf Mamy ta zauna gefenta had’ida ambato sunanta tareda jefo mata tambaya
“Nabilah kin tabbata lafiya ce zata kaiki gidan Auntyn ku da farar safiyar nan... Ki sanar dani idan akwai wani abinda ya kamata na sani...”
K’ok’arin saita kanta Nabilah tai dukda tsoro dake kwance k’asar zuciyarta gani take tamkar Mamy na iya reading mind d’inta... Saida ta d’an dara had’ida saka wasa wanda dama d’abi’artace kana tace “Kai Mamy yanzu bazanje gidan Aunty B ba sai babu lafiya.. Kawai nafison fitan safe ne sabida babu ‘yan sa ido sosai kinsan yanayin unguwar nan anjima kad’an zaki soma ganin suna fitowa da bencinansu....”
Mamy ta jinjina kai tace “Shikenan Allah ya tsare, ki d’aga posata akwai naira d’ari biyu ki d’auka kiyi kud’in abin hawa...”
Nabilah ta jinjina kai had’ida furta “Toh Mamyna na gode....”
“Ki gaida Bara’atun....”
Nanma amsawa tai da zataji kafin tasa kai ta fice cikin sauri...
Fitarta da kad’an Abbah ya fito da niyyan fita kasuwa...Bai bar katangar gidansa ba motarsa ta tsaya ta kasa tafiya abinka da sharrin k’arfe....
K’iris ya rage motar bayansa bata bugi bayan nasa motar ba....
Sameer da yaso makara sakamakon damunsa da waya da akai daga asibiti tuni ya danna hannunsa saman horn....
Iyakacin harzuk’a Abbah yayi, baisan sanda ya sab’a babbar rigarsa ba yasa kai zai fito daga motar yana faman huci yake “Wai maiyasa mutane sam basuda hak’uri ne, kazo kabi ta sama idan ka matsu.....”
SameenaAleeyou 📚
[12/01, 15:25] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_...............DA RABO_
*18*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Kallo mai d’aukeda alaman tambaya Mamy ta jefa mata wanda ya sanyata saurin cire hannu a abincin ga k’irjinta dake faman lugude....
Murya a shak’e taceda yaron “Kai jekace masa bata nan....”
Mamy ta wurga mata mummunar kallo kana tace “Kinsan wanene...?”
Baki a ture Nabila tace “Mamy yo zai wuce munafukan unguwar nan ne ‘yan saka ido, Mamy Allah nidai yaje yace bana nan koma kawai yace bazanzo ba....”
Mamy ta jinjina kai had’ida yin k’wafa, mik’ewa tai ta nufin k’ofar parlorn ta d’aga labulen k’ofar yanda ta hangi Almajirin rakub’e daga bakin veranda...
Har k’asa yaron ya duk’a ya gaida Mamy ta amsa kana ta k’arada
“Yau an baku sadakan abincin dare...?”
Girgiza kai yaron yayi kana yace “A’a Hajiya....”
Mamy ta nufi kitchen d’inta dubo sauran abincin rana ta basu don dama duk ran girkinta sai ta basu sadakan abincin sun wadata shiyasa suka maida k’ofar gidan wajen zamansu, ranar girkin Hajiya Aunty Lami ne da sauk’i wani sa’in sai sun karad’a unguwar neman sadaka....
Mamy ta fito da sauran abincin rana cikin flask ta juye masa kana tace “Kaje ka tambayo wanene shi mai sallaman...”
Almajirin ya jinjina kai cikeda murna yace “Toh Hajiya...”
Jim kad’an yaron ya dawo had’ida kuma kwad’a sallama, Mamy da Marliya ce kawai suka amsa Nabila kam tayi kicin kicin da fuska tana satan kallon Mamy jira kawai take taji wani mai asaran lokacin ne yazo wajenta... Wani irin yankewa gabanta yayi ya fad’i sanda taji abinda yaron ke fad’i...
“Wai mutumin da ya b’ata mata jiki d’azu ne, wai zuwa yayi ya bata hak’uri...”
Mamy ta kalli Nabilah itama Mamyn take duba zuciyarta na harbawa....
Ba tareda Mamy ta d’auke dubanta daga Nabila ba take fad’in “Jekace babu komai ya wuce ba sai ya bata hak’uri ba koh....”
Yaron tamkar mai tsoron juyawa yace “Hajiya Allah bazai tafi ba don tun d’azun yake jiranta...”
Duban Nabila Mamy tai kana tace “Banson dogon magana tashi kije ki sallameshi kafin Abbanku ya fito sallahn isha ya taddasa....”
D’an k’ara murya Mamy tai sanda take fad’iwa yaron “Jekace tana zuwa...”
Yaron ya juya cikeda jin dad’i yana mai amsawa...
Fuska a turb’une ta mik’e ta suri hijabin dake gefen Marliya ta nufi k’ofa....
Kana ganinta kasan a shirye take ta juye ruwan bala’i....
Wutan babban kwalta na streetlights sun haske wajen tamkar rana, kana iya ganin mutane masu kai komo, Almajiran nan dake faman warwason abinci kallo guda Nabila ta masu suka shiga taitayinsu, tayi k’wafa ta shigesu tana waigen ta yanda zata gansa....
Tsaye ta hangi k’eyarsa jingine jikin mota ya bada baya waya manne kunnensa da alama waya yake amsawa....
***
Fuskarta da idanunta sunyi luhu luhu alamun dare jiyan bata samu ta rintsa ba, a haka Aunty B ta shigo ta taddata gaba d’aya sai tausayin Zulfan ya rufeta, ta kasa daina tunanin laifin duk nata ne ita ta kashe mata aure....
Daga can gefen gado ta zauna tana mai k’arewa ‘yar ‘yar uwar nata kallo....
Zulfah ta d’ago kod’add’un idanunta had’ida k’ak’aro murmushi ta soma gaida Aunty B....
Aunty B ta amsa fuska d’aukeda murmushi zuciyarta kuwa k’unshe da tausayin Zulfa’un....
“Nasan daren jiya baki samu kin rintsa ba sannan shi aure ko yaya yake idan akace ya mutu dole rai ya sosu, Zulfa’u kiyi hak’uri, kiyi hak’uri don Allah wllhi ba ke kad’ai ba ni kaina banyi bacci yanda ya kamata ba, ki gafarceni don ji nake tamkar ni na kashe miki aure dukda ba son zamanki a gidan Hafiz nake ba.....”
Zulfah ta k’ak’aro murmushi had’ida share hawayen da suka zubo mata kana ta matso ta kamo hannayen Aunty B ta rik’esu cikin nata kana tace “A’a Aunty ko kad’an babu laifinki ciki hasalima haka Allah ya k’addara iyakacin wa’adin zamana kenan da Ya Hafiz.... Aunty damuwata Abbah... Aunty mai zance mishi... Shikenan tsinuwarshi zai bini... Aunty idan yace na tafi na nemi wani uban ina zanje....?” Ta k’arashe hawaye masu d’umi na kuma gangaro mata....
Rungumeta Aunty B tai tana shafa bayanta take fad’in “Let it out, kiyi kukanki Zulfah, sannan Abbah kuma kar ki damu I’ll take responsibilities of everything..”
Girgiza kai Zulfah tai cikin hawaye kana tace “No Aunty.... Bazan iya zuwa gidan ba don Allah ki barni na zauna taredake a nan please Aunty...”
Shiru tai tana duban Zulfan cikeda tausayawa kana tace “Idan hakan kikeso shikenan bazan tak’uraki ba sannan nima bazanso mahaifinki ya miki baki ba, amma baki tunanin idan shi mijin naki yaje ya fad’i komai, sannan al’amari irin haka ba’a shiru Zulfa’u.....”
Girgiza kai tai a karo na biyu kana tace “Nidai don Allah Aunty ki barni a nan koda zai sanar dasu...”
Jinjina kai Aunty B tai had’ida sauk’e nannauyan ajiyan zuciya, cikin kwantar da murya taceda Zulfah “Naji Zulfa’u In sha Allah zaki zauna a nan gidan iya lokacin da kikeso kika kumaji ki tunk’ari mahaifanki da batun nima na samu ‘yar tayin zama tinda Major yakan tafi can kudu ya shafe watanni, maza tashi muje kiyi breakfast....”
Zulfah ta k’ak’aro murmushi kafin ta mik’e tabi bayan Aunty B....
***
Shamsu na zaune parlor yana kallon tashan wasan k’wallon k’afa daga yanda yake zaune yana hango abokin nasa sai faman kai komo yake yana kuma shafa waya yana mannawa a kunnensa, ko ba’a fad’i maka ba kasan waye yake nema cikin wayar...
Shi kad’ai sai faman fuzar da iska yake yana fad’in “C’mon Partner pick up your phone.... What’s wrong what’s wrong what’s so wrong Siyaam...?”
Kaman daga sama saiji yai ta d’aga wayar....
Cikin sauri ya fice ya bar Shamsu na ihun team d’insu taci ball...
Murya cikeda damuwa yake furta “Siyama what’s all this, meyasa kika kashe wayanki... I’ve been trying to reach you for good two days Siyama... What have I done to deserve such punishment Partner...? My goodness I was so worried about you, and ban kira Ammi ba cos banso hankalinta ya tashi... Are you sure you’re alright Partner...?”
Ciza lab’e ta kumayi sabida mararta da har yanzu yake mata zogi kana tace “Oh really Sameer, did you really miss me...? Ko kuma kana can kanajin dad’inka acan ka k’yaleni a nan ba...”
Fuzar da iska yayi had’ida girgiza kai mai hali dai baya fasawa, shin yaushene Siyama zata daina samun doubts gameda shi.... Shin kalan nata soyayyar kenan...
A hankali ya furta “There you go again, Siyama yaushe zaki daina doubting d’ina, shin kinsan matsayin aure mai k’unshe da zargi....? Why Siyama.... Shin soyayyar da nake nuna miki ne na gaza ko meye laifina...?”
D’an lumshe idanu tai kana tace “I miss you Partner, yaushe zakazo...?”
A hankali ya lumshe idanu don ya fahimci topic d’in taso canzawa kana yace “Soon weekend in sha Allah.....”
K’irjinta ne ya bada wani irin sauti don bataso yazo ya fahimci wani abin tafiso ta zama fully recovered kafin yazo... Cikin d’an In ina tace “No karka tak’ura kanka, karka stressing kanka da yawa ka bari next weekend sai kazo nasan yanayin aikinka babu dare babu rana sannan har weekends ba wani hutawa kake ba, kadai bari next weekend sai kazo banso kayita jele saman kwalta ga yanayin hanyoyin namu a yanzu....”
Da k’yar ta k’arashe maganar sai faman tamke idanu take tana rik’e mararta...
Sauk’e ajiyan zuciya yai kana yace “Shikenan idan kince haka....” Seconds suka d’an gifta kana yace “Partner...”
Ta amsa da fad’in “Yes Partner...”
A hankali ya furta “Always remember that I love you... Ko a ina zan kasance inasonki....”
Jikinta ya d’anyi sanyi ba tareda tasan dalili ba, a hankali ta furta “Nima ina sonka Partner... Ka kula da kanka please...”
“You do the same...” Ya fad’i kyakkyawan murmushi kwance saman fuskarsa...
Suna ida waya da Siyama ya kira Mummynsa suka gaisa don through out yinin ranar bai samu ya kirata ba, sosai Sameer ke k’aunar iyayensa....
***
A b’angaren Siyama kuwa jigum tai tana duban pills d’in dake hannunta ta kasa afawa baki, gaba d’aya ta rasa sukuni cikin zuciyarta tun bayan faruwan wannan al’amari, da k’yar ta samu ta afa magungunan kafin ya kurb’i ruwa ta mik’e saman gadonta had’ida lumshe idanu ko baccin dole zai gaba da ita domin sam babu bacci cikin idanun nata....
****
Washe gari da sassafe Nabila ta soma shirin tafiya gidan Aunty Bara’atu, Mamy dai na hankalce da ita domin ta kula tun jiyan Nabila ta canza sosai tamkar wani abin na damunta, saida ta ida shirinta tsaf Mamy ta zauna gefenta had’ida ambato sunanta tareda jefo mata tambaya
“Nabilah kin tabbata lafiya ce zata kaiki gidan Auntyn ku da farar safiyar nan... Ki sanar dani idan akwai wani abinda ya kamata na sani...”
K’ok’arin saita kanta Nabilah tai dukda tsoro dake kwance k’asar zuciyarta gani take tamkar Mamy na iya reading mind d’inta... Saida ta d’an dara had’ida saka wasa wanda dama d’abi’artace kana tace “Kai Mamy yanzu bazanje gidan Aunty B ba sai babu lafiya.. Kawai nafison fitan safe ne sabida babu ‘yan sa ido sosai kinsan yanayin unguwar nan anjima kad’an zaki soma ganin suna fitowa da bencinansu....”
Mamy ta jinjina kai tace “Shikenan Allah ya tsare, ki d’aga posata akwai naira d’ari biyu ki d’auka kiyi kud’in abin hawa...”
Nabilah ta jinjina kai had’ida furta “Toh Mamyna na gode....”
“Ki gaida Bara’atun....”
Nanma amsawa tai da zataji kafin tasa kai ta fice cikin sauri...
Fitarta da kad’an Abbah ya fito da niyyan fita kasuwa...Bai bar katangar gidansa ba motarsa ta tsaya ta kasa tafiya abinka da sharrin k’arfe....
K’iris ya rage motar bayansa bata bugi bayan nasa motar ba....
Sameer da yaso makara sakamakon damunsa da waya da akai daga asibiti tuni ya danna hannunsa saman horn....
Iyakacin harzuk’a Abbah yayi, baisan sanda ya sab’a babbar rigarsa ba yasa kai zai fito daga motar yana faman huci yake “Wai maiyasa mutane sam basuda hak’uri ne, kazo kabi ta sama idan ka matsu.....”
SameenaAleeyou 📚
[12/01, 15:25] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_...............DA RABO_
*18*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Kallo mai d’aukeda alaman tambaya Mamy ta jefa mata wanda ya sanyata saurin cire hannu a abincin ga k’irjinta dake faman lugude....
Murya a shak’e taceda yaron “Kai jekace masa bata nan....”
Mamy ta wurga mata mummunar kallo kana tace “Kinsan wanene...?”
Baki a ture Nabila tace “Mamy yo zai wuce munafukan unguwar nan ne ‘yan saka ido, Mamy Allah nidai yaje yace bana nan koma kawai yace bazanzo ba....”
Mamy ta jinjina kai had’ida yin k’wafa, mik’ewa tai ta nufin k’ofar parlorn ta d’aga labulen k’ofar yanda ta hangi Almajirin rakub’e daga bakin veranda...
Har k’asa yaron ya duk’a ya gaida Mamy ta amsa kana ta k’arada
“Yau an baku sadakan abincin dare...?”
Girgiza kai yaron yayi kana yace “A’a Hajiya....”
Mamy ta nufi kitchen d’inta dubo sauran abincin rana ta basu don dama duk ran girkinta sai ta basu sadakan abincin sun wadata shiyasa suka maida k’ofar gidan wajen zamansu, ranar girkin Hajiya Aunty Lami ne da sauk’i wani sa’in sai sun karad’a unguwar neman sadaka....
Mamy ta fito da sauran abincin rana cikin flask ta juye masa kana tace “Kaje ka tambayo wanene shi mai sallaman...”
Almajirin ya jinjina kai cikeda murna yace “Toh Hajiya...”
Jim kad’an yaron ya dawo had’ida kuma kwad’a sallama, Mamy da Marliya ce kawai suka amsa Nabila kam tayi kicin kicin da fuska tana satan kallon Mamy jira kawai take taji wani mai asaran lokacin ne yazo wajenta... Wani irin yankewa gabanta yayi ya fad’i sanda taji abinda yaron ke fad’i...
“Wai mutumin da ya b’ata mata jiki d’azu ne, wai zuwa yayi ya bata hak’uri...”
Mamy ta kalli Nabilah itama Mamyn take duba zuciyarta na harbawa....
Ba tareda Mamy ta d’auke dubanta daga Nabila ba take fad’in “Jekace babu komai ya wuce ba sai ya bata hak’uri ba koh....”
Yaron tamkar mai tsoron juyawa yace “Hajiya Allah bazai tafi ba don tun d’azun yake jiranta...”
Duban Nabila Mamy tai kana tace “Banson dogon magana tashi kije ki sallameshi kafin Abbanku ya fito sallahn isha ya taddasa....”
D’an k’ara murya Mamy tai sanda take fad’iwa yaron “Jekace tana zuwa...”
Yaron ya juya cikeda jin dad’i yana mai amsawa...
Fuska a turb’une ta mik’e ta suri hijabin dake gefen Marliya ta nufi k’ofa....
Kana ganinta kasan a shirye take ta juye ruwan bala’i....
Wutan babban kwalta na streetlights sun haske wajen tamkar rana, kana iya ganin mutane masu kai komo, Almajiran nan dake faman warwason abinci kallo guda Nabila ta masu suka shiga taitayinsu, tayi k’wafa ta shigesu tana waigen ta yanda zata gansa....
Tsaye ta hangi k’eyarsa jingine jikin mota ya bada baya waya manne kunnensa da alama waya yake amsawa....