Sashe 162
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A d’ari Siyama ta tare hanya tana fad’in “Suje ina... Suje ina... Khalid what’s all this please... Please tell me ba gaskiya bane... Khalid kana so kacemin wannan matar k’anwar mahaifiyar Sameer ce... Sannan kaikuma kayi aure... Ka auri k’anwar Sameer... Khaleed please... Juts what are you trying to tell us...?” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya.....
Jinina kai Khalid yai a hankali kana yaceda Nabilah su fice... Nabilah rik’eda hannun Aunty Daula da ko shakka babu hawayene Ke d’iga a idanunta suka rab’a ta gefen Siyama suka shige....
Khalid ya dubi Siyama dake tsaye tana bin bayansu Nabilah da Aunty Daula da kallo da har saida suka b’ace mata “Haka ne Siyama... Dik abinda kikaji gaskiya ne....” Ya tako gaban Ammi dake tsaye wajen tamkar ruwa ya shanye kana ya d’an risina ya kamo hannayenta “Ammi...! Ammi d’ago ki kalleni please...!”
D’agowa tai tana duban Khalid tamkar wanda aka canza sa, duban rashin sani take masa da idanunta da suke tab da tarin k’walla....
Jikin Khalid yai matuk’ar yin sanyi, hannayenta cikin nasa yake furta “Ammi... I’m sorry, you had to find out like this.... I’m sorry I couldn’t tell you earlier, and I take full responsibilities of everything that’s happening, let’s talk somewhere kinji Ammi na...!” Ya k’arashe cikin murya mai rauni...
Ga tsananin mamakinsa shafa fuskarsa Ammi ta shigayi tana binsa da kallo tamkar wanda ya b’ata ya dawo, lokaci guda take girgiza kai tana furta “Khalid kace min ba gaskiya bane... Son kace min k’arya suke Daddynka baida mata bayan ni... Kuma kaima bakai aure ba koh... Kamin magana Khalid..!!” Ta k’arashe tana jijjigasa hawaye na gangaro mata...
Khalid da jikinsa yai matuk’ar yin sanyi jinjina mata kai ya shigayi a hankali yana mai furta “Ammi da gaske ne... Dik abinda kikaji da gaske ne... Ammi Daddy yanada wata mata bayan ke, and not only that... Daddy yanada wasu yaran bayan nida Siyama... And...” Ya d’anyi birki kana yaci gaba da fad’in “And Nabilah is my wife Ammi... Matata ce yanzu..!”
Girgiza kai kurum Ammi take tana dubansa cikin rashin yarda, ga wane irin huci da take sakiwa... Lokaci guda ta finciki hannayenta cikin nasa kana ta nufi d’akin da Daddy ke kwance, dafe glass d’in dake jikin ginin d’akin tai tana hangosa ta cikin glass d’in daga yanda take tsaye... lokaci guda wane irin kukan da babu zato b’alle tsammani na fito mata, cikin karaji take furta “How dare you... How could you.... Ta ya zaka min haka... Ta ya zaka min haka Ahmad.... Ka tashi,,,,Nace ka tashi ka sanar dani duk wad’annan abubuwan dake faruwa ba komai bane face k’arerayi....!” Ta shiga bugun glass d’in da iyaka k’arfinta tana ci gaba da fad’in “Ka tashi Ahmad... Ka tashi ka sanar dani k’arya ne... Wllhi bazaka mutu ba sai ka tashi ka sanar dani da bakinka kalan cin amanar da kamin... Ka tashi nace..!!!!” Ba Khalid dake k’ok’arin janyeta tana tarjewa ba harta Siyama yanda Ammi ta fice gaba d’aya a giya ya firgitata... Babu shiri ta taho tana taya Khalid suna k’ok’arin janye mahaifiyarsu..... Yesmin kam har yanzu ganin abin take tamkar almara Wai her Kay ne ya auri yarinyar nan...? Ai tuni ta fice tabi bayansu Nabilah....
Nabilah da Aunty Aunty Daula cirko cirko sukai reception Nabilah na maida yanda abubuwa suka faru ma Aunty Bara’atu da bata jimada k’arasowa ba.... Aunty B ta kama Daula ta zaunarta saman kujerar dake jere a wajen kana ta d’an dafata kad’an tace “Daula are you alright...?”
Hawayen da take mak’alewa ta d’an saka yatsun hannunta tana gogesu lokaci guda take k’ok’arin k’ak’aro murmushi tana jinjina kai take furta “Yes... I’m fine Aunty B... Kar ku damu dani...” Ta k’arashe tana kuma goge fuskarta....
Nabilah da Aunty Bara’atu suka d’an dubi juna kana Nabilah tace “Aunty you’re not ok... Inaga zaifi kyau idan muka tafi gida kawai....”
Aunty B ta jinina kai tace “Gaskiya mu tafi kawai tinda dama dare yayi....”
Basu kai aya ba Yesmin da k’arsowart wajen kenan ta taresuda fad’in “Ku tafi Ina..... Ai Wllhi babu yanda zakuje sai My Kay yazo ya baki takardan sakinki... Mayya jarabebbiya kin lik’e mishi kinga jan fata zaki lashe shi... Toh Wllhi sprit d’insa mai k’arfi ne barikiji na fad’i miki....!!”
Ta k’arashe tana shan gaban Nabilah sai wani jijjiga take tana huci....
Aunty B ta dubi Nabilah ta dubi Yesmin... Lokaci guda taceda Yesmin “And you are....?”
Yesmin na faman yamutsa fuska tana aika masu muguwar kallo take furta “Ni ce matar Khalid... Kuma Wllhi Wllhi sai ya saki wannan mayyar dan baida mata bayan ni....”
Mahaukaciya suka d’auki Yesmin, Nabilah tace “Aunty don’t mind this lunatic, muje kunji.....!!”
Batakai aya ba saiji tai Yesmin ta janyota ta dawo da ita baya tana fad’in sai ta nuna mata ita mahaukaciya ce.... Waigowan da Nabilah zatai ta had’a mata da mari mai shegen kyau wanda yasa Yesmin sakinta babu shiri, ta kame fuskarta tana ihu tana tsalle ta kuma yowa kan Nabilah saidai tuni hankalin receptionists da wasu nurses yayo kansu suka shiga kokawan rik’e Yesmin dake bore tana tsalle tana fad’in su bari ta nunama wannan k’aramar ‘yariskar tsan tsan hauka....
Nabilah kaw ta shiga b’oyewa bayan Aunty B tana fad’iwa malaman jinyan su taimaka su kame Yesmin su wuce da ita psychiatric ward dan da gaske haukarta ne ya tashi....
Yesmin na fincika tana fad’in su cikata, inaaa kaman cewa take su kuma kameta.... Sai tsalle take tana furta “Wllhi k’Arya take ni ba mahaukaciya bace... You’ve to believe me....!” Ta k’arashe tana mai yankawa nurse guda data rik’eta cizo a hannunta...
Nabilah kaw fad’i take “Kun gani koh she’s dangerous please take her out of here... she might harm someone...!”
Yesmin taci gaba da tsalle tana k’ok’arin zillewa tamkar wata ‘yar biri tana fad’in ita ba mahaukaciya bace.... Saidai tuni wata nurse ta k’araso da Allura... Yesmin taci gaba da ihu tana fad’in kada sui mata allura ita da hankalinta... Takai dubantaga Khalid da k’arasowarsa wajen kenan... Ta shiga k’walla k’ara tana fad’in “My K tell them ni ba mahaukaciya bace... Please tell them su sakeni da hankalina....” Basu saketan ba saima k’arasowa wajensa da Nabilah tai cikin sauri ta mak’ale jikinsa tana fad’in kalan tsoron da Yesmin ta bata... Shiko tuni ya mak’alata cikin jikinsa yana fad’in “I’m here now teddy bear... Bazan bari ta cutar dake ba....”
Yanda Nabilah tai rau rau da idanu tai kalan tausai sai ka rantse har cikin ranta tsoron Yesmin take....
Yesmin kaw kaman Ta had’iyi zuciya ta mutu yanda ta gansu mak’ale da juna ga Khalid na kuma ririta munafukar yarinyar nan haba nan fah ta kuma doka wani ihun tana fad’in sai ta kashe Nabilah.... Tuni nurses d’in nan suka cazgwad’a mata allura had’ida fitarta daga wajen....
Nabilah ta saki rigar Khalid a hankali dan ita sai yanzu abinda tai ya soma bata kunya... Shiko d’an d’ago fuskarta yai kana yace “Are you alright...?”
Jinjina masa kai tai cikeda kunya kana tace “I’m fine... Ina Ammi...?”
D’an sauk’e ajiyan zuciya yai kana yace “She... passed out...!”
Nabila tai saurin d’agowa a zabure tana dubansa...
Dafata yai kad’an kana yaci gaba da fad’in “But she’s going to be alright... Dr yace Shock ne yasata sumewa, ga kuma stress... So sun kwantarta ta huta... Tana ma bacci yanzu haka, Siyama na tareda ita....!”
Nabilah ta dubesa cikeda tausayawa, zatai magana ya k’ak’aro murmushi ya sakar mata kana yace “Don’t worry I’m fine... Muje mu sami su Aunty Shayibu ya kaiku gida it’s late already...!” A hankali ta jinjina masa kai tausayinsa bai saketa ba, kaman rak’umi da akala ta shiga bin bayansa har suka iso suka tadda Bara’atu naci gaba da baiwa ‘yaruwarta baki....
Khalid ya d’anyi gyaran murya kana yaceda Aunty B... “Aunty inaga kuje Shayibu ya maidaku gida... I’ll be staying here...”
Aunty B ta jinjina kai kana tace “Khalid kai hak’uri kaji... Na sani this isn’t easy for you, tsaka mai wuya kake amma kai hak’uri in sha Allah komai zai wuce...” Cikeda tausayin Khalid d’in tai maganar....
Cikeda k’arfin hali irinta maza ya jinjina mata kai had’ida k’ak’aro murmushi yace “Don’t worry Aunty, I’ll be fine... Just take care of Aunty Daula please...”
Jinjina masa kai tai kana tace “In sha Allah...!”
Aunty B ta kamo hannun ‘yaruwarta suka fice...
Nabila ta d’ago a hankali tana duban fuskan mijin nata cikeda tausayinsa, murya mai cikeda rauni tace “Do you want me to stay...?”
Khalid ya kamo yatsun hannunta yana kallon lallen biki da sun d’an fara fading, takai dubantaga yatsun hannun nata yanda ya rik’esu yana duba... Sosai ta kula shi mutum ne mai son k’unshi dan so tare muddin suna tare toh yayita juya yatsun hannunta kenan yana kallon k’unshin.... Sinkayo muryarsa tai yana fad’in “No kije gida teddy bear... You need to rest as well...”
Murya a hankali tace “Are you sure...?”
Ya d’aga mata gira kana ya d’an sauk’o da bakinsa saitin kunnenta yace “Unless kuma za’a bani wani abu da zai keeping d’ina company while I’m here missing you....” Ya k’arashe maganar yana matso da fuskarsa nasa kusan nata sosai har saida tsinin hancinsu ya had’e....Kunya dik ya cikata dikda cewa babu mutane sosai wajen sannan kowa sabgansa yake babu mai kula dasu...
Harara ta galla masa had’ida saurin janye fuskarta tana mai d’an turesa daga jikinta lokaci guda take furta “What are you doing, goodness it’s embarrassing.....” Tai maganar tana ‘yan waige waige
Kubura da dosowarta kenan ta hangesu a wannan yanayi ai a d’ari tai birki tamkar zata dungura k’asa ta kame k’irjinta tana karanto “inna kalu lillahi mi zan gani ni Kubura...?” Ta kasa gaba ta kasa baya sai kallon wannan kayan al’ajabi take wanda su bama su san tana wajen ba...
Lallai yau tayi mugun gani Khalid d’inta mak’ale da wata...
Murmushi yai da gefen bakinsa dan ko babu komai yaga abinda yake son gani tsiwar nan tata... Janyota ya kumayi kana yace “Muje na rakaki...” Daga haka suka nufi k’ofa, saida ya rakata har k’ofan mota yana fad’in ta kular masa da kanta kafin ya dawo cikin asibitin...
Jinina kai Khalid yai a hankali kana yaceda Nabilah su fice... Nabilah rik’eda hannun Aunty Daula da ko shakka babu hawayene Ke d’iga a idanunta suka rab’a ta gefen Siyama suka shige....
Khalid ya dubi Siyama dake tsaye tana bin bayansu Nabilah da Aunty Daula da kallo da har saida suka b’ace mata “Haka ne Siyama... Dik abinda kikaji gaskiya ne....” Ya tako gaban Ammi dake tsaye wajen tamkar ruwa ya shanye kana ya d’an risina ya kamo hannayenta “Ammi...! Ammi d’ago ki kalleni please...!”
D’agowa tai tana duban Khalid tamkar wanda aka canza sa, duban rashin sani take masa da idanunta da suke tab da tarin k’walla....
Jikin Khalid yai matuk’ar yin sanyi, hannayenta cikin nasa yake furta “Ammi... I’m sorry, you had to find out like this.... I’m sorry I couldn’t tell you earlier, and I take full responsibilities of everything that’s happening, let’s talk somewhere kinji Ammi na...!” Ya k’arashe cikin murya mai rauni...
Ga tsananin mamakinsa shafa fuskarsa Ammi ta shigayi tana binsa da kallo tamkar wanda ya b’ata ya dawo, lokaci guda take girgiza kai tana furta “Khalid kace min ba gaskiya bane... Son kace min k’arya suke Daddynka baida mata bayan ni... Kuma kaima bakai aure ba koh... Kamin magana Khalid..!!” Ta k’arashe tana jijjigasa hawaye na gangaro mata...
Khalid da jikinsa yai matuk’ar yin sanyi jinjina mata kai ya shigayi a hankali yana mai furta “Ammi da gaske ne... Dik abinda kikaji da gaske ne... Ammi Daddy yanada wata mata bayan ke, and not only that... Daddy yanada wasu yaran bayan nida Siyama... And...” Ya d’anyi birki kana yaci gaba da fad’in “And Nabilah is my wife Ammi... Matata ce yanzu..!”
Girgiza kai kurum Ammi take tana dubansa cikin rashin yarda, ga wane irin huci da take sakiwa... Lokaci guda ta finciki hannayenta cikin nasa kana ta nufi d’akin da Daddy ke kwance, dafe glass d’in dake jikin ginin d’akin tai tana hangosa ta cikin glass d’in daga yanda take tsaye... lokaci guda wane irin kukan da babu zato b’alle tsammani na fito mata, cikin karaji take furta “How dare you... How could you.... Ta ya zaka min haka... Ta ya zaka min haka Ahmad.... Ka tashi,,,,Nace ka tashi ka sanar dani duk wad’annan abubuwan dake faruwa ba komai bane face k’arerayi....!” Ta shiga bugun glass d’in da iyaka k’arfinta tana ci gaba da fad’in “Ka tashi Ahmad... Ka tashi ka sanar dani k’arya ne... Wllhi bazaka mutu ba sai ka tashi ka sanar dani da bakinka kalan cin amanar da kamin... Ka tashi nace..!!!!” Ba Khalid dake k’ok’arin janyeta tana tarjewa ba harta Siyama yanda Ammi ta fice gaba d’aya a giya ya firgitata... Babu shiri ta taho tana taya Khalid suna k’ok’arin janye mahaifiyarsu..... Yesmin kam har yanzu ganin abin take tamkar almara Wai her Kay ne ya auri yarinyar nan...? Ai tuni ta fice tabi bayansu Nabilah....
Nabilah da Aunty Aunty Daula cirko cirko sukai reception Nabilah na maida yanda abubuwa suka faru ma Aunty Bara’atu da bata jimada k’arasowa ba.... Aunty B ta kama Daula ta zaunarta saman kujerar dake jere a wajen kana ta d’an dafata kad’an tace “Daula are you alright...?”
Hawayen da take mak’alewa ta d’an saka yatsun hannunta tana gogesu lokaci guda take k’ok’arin k’ak’aro murmushi tana jinjina kai take furta “Yes... I’m fine Aunty B... Kar ku damu dani...” Ta k’arashe tana kuma goge fuskarta....
Nabilah da Aunty Bara’atu suka d’an dubi juna kana Nabilah tace “Aunty you’re not ok... Inaga zaifi kyau idan muka tafi gida kawai....”
Aunty B ta jinina kai tace “Gaskiya mu tafi kawai tinda dama dare yayi....”
Basu kai aya ba Yesmin da k’arsowart wajen kenan ta taresuda fad’in “Ku tafi Ina..... Ai Wllhi babu yanda zakuje sai My Kay yazo ya baki takardan sakinki... Mayya jarabebbiya kin lik’e mishi kinga jan fata zaki lashe shi... Toh Wllhi sprit d’insa mai k’arfi ne barikiji na fad’i miki....!!”
Ta k’arashe tana shan gaban Nabilah sai wani jijjiga take tana huci....
Aunty B ta dubi Nabilah ta dubi Yesmin... Lokaci guda taceda Yesmin “And you are....?”
Yesmin na faman yamutsa fuska tana aika masu muguwar kallo take furta “Ni ce matar Khalid... Kuma Wllhi Wllhi sai ya saki wannan mayyar dan baida mata bayan ni....”
Mahaukaciya suka d’auki Yesmin, Nabilah tace “Aunty don’t mind this lunatic, muje kunji.....!!”
Batakai aya ba saiji tai Yesmin ta janyota ta dawo da ita baya tana fad’in sai ta nuna mata ita mahaukaciya ce.... Waigowan da Nabilah zatai ta had’a mata da mari mai shegen kyau wanda yasa Yesmin sakinta babu shiri, ta kame fuskarta tana ihu tana tsalle ta kuma yowa kan Nabilah saidai tuni hankalin receptionists da wasu nurses yayo kansu suka shiga kokawan rik’e Yesmin dake bore tana tsalle tana fad’in su bari ta nunama wannan k’aramar ‘yariskar tsan tsan hauka....
Nabilah kaw ta shiga b’oyewa bayan Aunty B tana fad’iwa malaman jinyan su taimaka su kame Yesmin su wuce da ita psychiatric ward dan da gaske haukarta ne ya tashi....
Yesmin na fincika tana fad’in su cikata, inaaa kaman cewa take su kuma kameta.... Sai tsalle take tana furta “Wllhi k’Arya take ni ba mahaukaciya bace... You’ve to believe me....!” Ta k’arashe tana mai yankawa nurse guda data rik’eta cizo a hannunta...
Nabilah kaw fad’i take “Kun gani koh she’s dangerous please take her out of here... she might harm someone...!”
Yesmin taci gaba da tsalle tana k’ok’arin zillewa tamkar wata ‘yar biri tana fad’in ita ba mahaukaciya bace.... Saidai tuni wata nurse ta k’araso da Allura... Yesmin taci gaba da ihu tana fad’in kada sui mata allura ita da hankalinta... Takai dubantaga Khalid da k’arasowarsa wajen kenan... Ta shiga k’walla k’ara tana fad’in “My K tell them ni ba mahaukaciya bace... Please tell them su sakeni da hankalina....” Basu saketan ba saima k’arasowa wajensa da Nabilah tai cikin sauri ta mak’ale jikinsa tana fad’in kalan tsoron da Yesmin ta bata... Shiko tuni ya mak’alata cikin jikinsa yana fad’in “I’m here now teddy bear... Bazan bari ta cutar dake ba....”
Yanda Nabilah tai rau rau da idanu tai kalan tausai sai ka rantse har cikin ranta tsoron Yesmin take....
Yesmin kaw kaman Ta had’iyi zuciya ta mutu yanda ta gansu mak’ale da juna ga Khalid na kuma ririta munafukar yarinyar nan haba nan fah ta kuma doka wani ihun tana fad’in sai ta kashe Nabilah.... Tuni nurses d’in nan suka cazgwad’a mata allura had’ida fitarta daga wajen....
Nabilah ta saki rigar Khalid a hankali dan ita sai yanzu abinda tai ya soma bata kunya... Shiko d’an d’ago fuskarta yai kana yace “Are you alright...?”
Jinjina masa kai tai cikeda kunya kana tace “I’m fine... Ina Ammi...?”
D’an sauk’e ajiyan zuciya yai kana yace “She... passed out...!”
Nabila tai saurin d’agowa a zabure tana dubansa...
Dafata yai kad’an kana yaci gaba da fad’in “But she’s going to be alright... Dr yace Shock ne yasata sumewa, ga kuma stress... So sun kwantarta ta huta... Tana ma bacci yanzu haka, Siyama na tareda ita....!”
Nabilah ta dubesa cikeda tausayawa, zatai magana ya k’ak’aro murmushi ya sakar mata kana yace “Don’t worry I’m fine... Muje mu sami su Aunty Shayibu ya kaiku gida it’s late already...!” A hankali ta jinjina masa kai tausayinsa bai saketa ba, kaman rak’umi da akala ta shiga bin bayansa har suka iso suka tadda Bara’atu naci gaba da baiwa ‘yaruwarta baki....
Khalid ya d’anyi gyaran murya kana yaceda Aunty B... “Aunty inaga kuje Shayibu ya maidaku gida... I’ll be staying here...”
Aunty B ta jinjina kai kana tace “Khalid kai hak’uri kaji... Na sani this isn’t easy for you, tsaka mai wuya kake amma kai hak’uri in sha Allah komai zai wuce...” Cikeda tausayin Khalid d’in tai maganar....
Cikeda k’arfin hali irinta maza ya jinjina mata kai had’ida k’ak’aro murmushi yace “Don’t worry Aunty, I’ll be fine... Just take care of Aunty Daula please...”
Jinjina masa kai tai kana tace “In sha Allah...!”
Aunty B ta kamo hannun ‘yaruwarta suka fice...
Nabila ta d’ago a hankali tana duban fuskan mijin nata cikeda tausayinsa, murya mai cikeda rauni tace “Do you want me to stay...?”
Khalid ya kamo yatsun hannunta yana kallon lallen biki da sun d’an fara fading, takai dubantaga yatsun hannun nata yanda ya rik’esu yana duba... Sosai ta kula shi mutum ne mai son k’unshi dan so tare muddin suna tare toh yayita juya yatsun hannunta kenan yana kallon k’unshin.... Sinkayo muryarsa tai yana fad’in “No kije gida teddy bear... You need to rest as well...”
Murya a hankali tace “Are you sure...?”
Ya d’aga mata gira kana ya d’an sauk’o da bakinsa saitin kunnenta yace “Unless kuma za’a bani wani abu da zai keeping d’ina company while I’m here missing you....” Ya k’arashe maganar yana matso da fuskarsa nasa kusan nata sosai har saida tsinin hancinsu ya had’e....Kunya dik ya cikata dikda cewa babu mutane sosai wajen sannan kowa sabgansa yake babu mai kula dasu...
Harara ta galla masa had’ida saurin janye fuskarta tana mai d’an turesa daga jikinta lokaci guda take furta “What are you doing, goodness it’s embarrassing.....” Tai maganar tana ‘yan waige waige
Kubura da dosowarta kenan ta hangesu a wannan yanayi ai a d’ari tai birki tamkar zata dungura k’asa ta kame k’irjinta tana karanto “inna kalu lillahi mi zan gani ni Kubura...?” Ta kasa gaba ta kasa baya sai kallon wannan kayan al’ajabi take wanda su bama su san tana wajen ba...
Lallai yau tayi mugun gani Khalid d’inta mak’ale da wata...
Murmushi yai da gefen bakinsa dan ko babu komai yaga abinda yake son gani tsiwar nan tata... Janyota ya kumayi kana yace “Muje na rakaki...” Daga haka suka nufi k’ofa, saida ya rakata har k’ofan mota yana fad’in ta kular masa da kanta kafin ya dawo cikin asibitin...