Sashe 167
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aunty Daula kaw Allah kurum take ambato cikin zuciyarta, ba’a asibiti bane kawai k’addarar had’uwa dasu ya kamasu ashe har gida zasu biyosu... A hankali take furta “Ya Rabb! You know best why you put people through the things they go through.. Give me all the strength to win my battles and to overcome the challenges... Ya Allah..!”
Bud’e idanunda zatai ta sauk’esu kan Ammi dake tsaye gaban k’atoton family picture d’insu tana k’are ma hoton kallo... Ta kuma juyawa tana duban na Daddy da Aunty Daula wanda sukai su biyu.... Take Ammi taji wani irin kukan da babu shiri na kubce mata....
Siyama ta k’araso jiki a sanyaye da dafa mahaifiyar tata, cikin muryar kuka Ammi ta d’ago tana fad’in “Siyaam da gaske Daddynki aure yai ba tareda sanina ba... Siyaam mai nai masa da tsanani... What have I ever done to him to make him hates me like this....Mai nai masa da tsanani... Shin laifi ne dan ina k’aunarsa... Shin ta hakane zai saka min irin k’aunar da nake masa....?” Kuka yaci k’arfin Ammi..
Aunty Hanne Kaw sauk’e ajiyan zuciya tai kana tace “Amma dai wllhi Farida mijinki anyi mai budurwar zuciya jibesa a hoton nan geme geme ko kunya Babu rungume da d’iyar cikinsa Wai matarsa....!” Ta k’arashe tana kuma tab’e baki...
Lokaci guda Ammi ta waigo tana dannama Aunty Daula dake tsaye kanta kife wanda ko ba’ace ba hawayene ke zubo mata... A fusace ta isa gabanta tana fad’in “Bakiyi kuka bama munafukar Allah... Ke ko kunya bakiji ba, ki dubi mutum tsofe tsofe Ki auresa, hankalinki kwance sabida tsaban san abin duniya da ya rufe miki idanu.... Ki d’ago kanki ki daina nok’e nok’e ki dubeni tinda har kin iya haifan yara tareda mijina....!”
Wannan karon Aunty Bara’atu ce ta matso ganin cin kashin tai yawa... Lokaci guda take duban Ammi kana tace “Baiwar Allah dik fah wannan bambami da kumfar baki da kike na gaba ya riga da yayi gaba... Mai aukuwa ya riga ya auku... Babu abinda zaki iya canzawa, kuma da ta kama ki amoda bak’in cikin abinda mijinki yai maki bama Daula zakiyi ba... Sai ki jira har randa mijinki ya farka sai ki tarbesa da rashin mutuncin naki dan shi yasan dalilin da yasa bai sanar dake ba... Kije ki binciki halinki da yanayin zamantakewarki da mijinki amma ko da wasa bazan zuba ido kici kashi akan ‘yaruwata ba....!”
Batakai aya ba Hanne ta katseta da fad’in “Ke kul ahir d’inki.... Kada ki kuskura dan da alama bakisan da su wa kike ba....!!”
Jin haka yasa Aunty Daula haurawa sama a guje tana kuka sosai...
AuntyB kaw watsa masu kallo sama da k’asa tai kana tace “A koma islamiya a koyi kishi mai class....!!!”
Haba nan fah Aunty Hanne taci gaba da hura hanci tana bambami... Ita kaw Ammi fincikar hotunan tai had’ida sauk’osu k’asa dan indai tana gidan ba’a isa lank’aya hotunan wad’annan maciya amanan ba...
***
Aunty B tana haurawa Ta tadda Daula zaune a d’aki ta had’e kanta da gwiwoyinta tana hawaye... Dafata tai kad’an saidai Kafin AuntyB takaiga cewa komai Daula ta d’ago cikin hawaye tana fad’in “Gaskiya take fad’i.. Maiyasa zan aure mata miji.... Dik abinda zasumin nayi deserving... She’s the real victim here...” Ta k’arashe tana mai kuma share hawayen idanunta...
Aunty B ta dafata kad’an kana tace “Fatima ko d’aya babu laifinki a nan, kuma Allah yasan dalilin da yasa ya barki ki fuskanci abokiyar zamanki ba tareda taimakon mijinki ba.. Daula ko wane aure na zuwa da obstacles d’insa... Babu ta yanda za’ace rayuwarki a gidan aurenki ya tafi smoothly ba tareda wani tangard’a ba... Kowa da kike gani in one way or the other yanada nasa problem d’in, yanada nasa battle d’in da yake fighting.... Rayuwa gaba d’ayanta jarabawace... Yanzu idan kikaji kalan jarabawar da wata ke fuskanta gidan aurenta sai Kinga naki tamkar a aljannah kike... So karma wannan abin ya dameki.... Mijinki na k’aunarki, sannan ga Khalid yaron kirki, you’re not alone... Dan hakan kici gaba da masa addu’a har Allah ya bashi lafiya kinji koh... This too shall pass...!”
A hankali Aunty Daula ta saki murmushi kana ta rungume Aunty B tana furta “Sai yanzu na kuma fahimtar kyawawan halayyarki da ya sayi zukatansu su Mamy suke matuk’ar k’aunarki.... Ke d’in ‘yaruwace da ko wace ‘yaruwa zatai mafarkin samun irinki... Thank you for being here....!”
Suka rungume juna AuntyB naci gaba da dannarta....
***
A can parlor kaw Aunty Hanne ce ta mik’e zata tafi bayan ta gama ziga Ammi, tace da Yesmin ko zasu tafi gida Yesmin tace wa ai tana nan sai taga abinda ya kwance wa buzu nad’i babu yanda zata... Aunty Hanne tai tafiyarta ta k’yale Yesmin nan gidan Aunty Daula...
Suna zazzaune parlor kowa da abinda yake sak’awa su Ijlaal suka turo k’ofa suka shigo driver ya d’aukosu daga islamiya.... Carko carko yaran suka tsaya suna ganin sabbin bak’in fuskoki a gidansu....
Idanun Ijlaal ya sauk’a kan Siyama da har lokacin bata daina kukan cin kashin da Daddynta yaima mahaifiyarta ba a cewarta, dan auren wannan yarinya da yayi tamkar tozarci ne a garesu....
Da gudu Ijlaal ta tafi ta rungume Siyama tana fad’in “You must be Aunty Siyama Our big sister....I’ve seen your photo before, Ya Khalid ya nuna mana....” D’agowa tai tana duban Siyama da sauran hawaye suka mak’ale idanunta, lokaci guda tace “Are you crying.... kema kina kuka sabida Daddy yana hospital... Ki daina kuka kinji, Malam yace a islamiya we should pray for him... Yace idan Daddy yaga muna kuka he won’t be happy... Daddy zai sami lafia kinji Big sis....!” Ta k’arashe tana mai gogewa Siyama hawayenta da hijab din islamiyarta... Lokaci guda ta kuma rungumar Siyamar ita a dole lallashin Siyama take... Dik yanda Siyama ke so ta janye yarinyar daga jikinta amma ta kasa.... Wane irin sanyi taji jikin nata yai mata lokaci guda.... Ita kaw Humaira dake tanada d’an wayo tsaye tai tana duban fuskokin Ammi da Yesmin da babu alamun annuri tattaredasu saima b’allawa Ijlaal dake rungume da Siyama muguwar kallo da suke, sannan ga hotunansu yasha k’asa gefen k’afafun Ammi, tuni yarinyar tasha jinin jikinta sosai.... Ta isa tana janyo hannun Ijlaal tana fad’i a hankali “That’s enough Ijlaal let’s go upstairs....!”
Da k’yar Ijlaal d’in ta saki Siyama tabi ‘yaruwarta Humaira... Siyama tabi yaran da kallo har suka b’ace ma ganinta... Ammi ce ta doka uban tsaki kana ta mik’e tana fad’in ita zata haura sama... Siyama ta d’an bud’e murya tace “Ammi wane d’akin zaki sauk’a...?”
Wani kallo Ammi ta watsa mata kana tace “Wani d’aki ko ya wuce na mijina.... Ai banida d’akin sauk’a a gidan nan sai nashi....!” Daga haka tasa kai tai hayewarta sama.... Siyama ta sauk’e ajiyan zuciya tana mai sauk’e idanunta kan hoton dake yashe k’asa... Ijlaal ta k’ura ma idanu tamkar mai tinanin wani abu... Murmushin da batai zato ba balle tsammani taji ya kufce mata a hankali.... Yesmin kaw k’uri taima Siyama cikeda mamaki....
***
A can sama kaw su Ijlaal suna haurawa suka tadda Nabilah zaune tai k’urima window kaman mai jiran isowar wani... Suka isa da gudu sunai mata oyoyo... Nabilah ta rungumesu tana masu sannu da dawowa... Humaira ta dubeta kana tace “Aunty Beels who are those people downstairs...? They seemed scary, I don’t want them here....!” Ta k’arashe tana tura baki....
Karaf Ijlaal tace “No I want our big sis here.... We’re family, after all... Right Aunt Beels....?”
Jinjina mata kai Nabilah tai kana tace “Of course we’re family Princess... And family suppose to love each other... Always remember that kunji koh....” A hankali yaran suka jinjina mata kai.. Nabilah ta murmusa kana tace “That’s my girls... Oya get changed and wash your hands... I’ll serve us dinner here...”
Ijlaal ta katseta da fad’in “No I want to eat downstairs with Aunt Siyama....”
Gaban Nabilah ya yanke ya fad’i... K’ak’aro murmushi tai dan bataso yarinyar ta fahimci komai kana tace “Alright Princess.... We eat downstairs ok... Oya get changed and wash your hands sai muje koh...”
Yaran suka nufi closet sukai yanda tace.....
Suna tafe Nabilah na tsakiyarsu Humaira ke tambayarta “Aunt Beels ina Yaya... Why isn’t home yet....?”
Daidai sanda Yesmin ta k’ara so yanda suke tana jiran taji amsar Nabilah...
Nabilah ta Shafa kan Humaira kana tace “Zai dawo ne Princess... Muje koh....” Suka jinjina mata kai kana suka wuce tamkar babu Yesmin a wajen... Ta saki murmushi tana duban Nabilah kana tace a fili... “Mai waje ne yazo dan haka mai tabarma dole ya nad’e... Matar Khalid ta iso wacce akai fake aure da ita dole ta tattare ya nata ya nata tai gaba....!”
Ko tsayawa saurarenta Nabilah batai ba sabida yaran, dan haka ne ma ta janye hannayensu suka nufo k’asa....
Har lokacin Siyama na zaune parlorn tana shafa wayarta.... Ijlaal ta saki hannun Nabilah ta nufi Siyama a guje ta kuma d’alewa jikinta tana zuba mata surutu, labarin sch islamiya friends d’inta da sauransu... Dik k’in yara irin na Siyama saida ta tsinci kanta da sauraren shiriritar yarinyar nan....
Ita dai Nabilah sai satan kallonsu take daga dining area, tai serving Humy kana tai serving plate d’in Ijlaal ma tana kiranta tazo taci dinner....
Ijlaal kaw ta tafi ta d’auko plate d’in ta dawo parlor wajen Siyama harda d’aukowa Siyama spoon ta aje masu abincin Wai saidai suci tare... Tin Siyama batason amsa yarinyar har dai ta soma amsata da k’yar...
Gyara mata plate d’in tai gabanta kana tace “Oya go ahead and eat.... I had dinner already...!”
Ijlaal ta d’an jinjina kai tace “Is that so... Why didn’t you wait for me...? Toh ki bani a baki..’Please please please!!”
Bud’e idanunda zatai ta sauk’esu kan Ammi dake tsaye gaban k’atoton family picture d’insu tana k’are ma hoton kallo... Ta kuma juyawa tana duban na Daddy da Aunty Daula wanda sukai su biyu.... Take Ammi taji wani irin kukan da babu shiri na kubce mata....
Siyama ta k’araso jiki a sanyaye da dafa mahaifiyar tata, cikin muryar kuka Ammi ta d’ago tana fad’in “Siyaam da gaske Daddynki aure yai ba tareda sanina ba... Siyaam mai nai masa da tsanani... What have I ever done to him to make him hates me like this....Mai nai masa da tsanani... Shin laifi ne dan ina k’aunarsa... Shin ta hakane zai saka min irin k’aunar da nake masa....?” Kuka yaci k’arfin Ammi..
Aunty Hanne Kaw sauk’e ajiyan zuciya tai kana tace “Amma dai wllhi Farida mijinki anyi mai budurwar zuciya jibesa a hoton nan geme geme ko kunya Babu rungume da d’iyar cikinsa Wai matarsa....!” Ta k’arashe tana kuma tab’e baki...
Lokaci guda Ammi ta waigo tana dannama Aunty Daula dake tsaye kanta kife wanda ko ba’ace ba hawayene ke zubo mata... A fusace ta isa gabanta tana fad’in “Bakiyi kuka bama munafukar Allah... Ke ko kunya bakiji ba, ki dubi mutum tsofe tsofe Ki auresa, hankalinki kwance sabida tsaban san abin duniya da ya rufe miki idanu.... Ki d’ago kanki ki daina nok’e nok’e ki dubeni tinda har kin iya haifan yara tareda mijina....!”
Wannan karon Aunty Bara’atu ce ta matso ganin cin kashin tai yawa... Lokaci guda take duban Ammi kana tace “Baiwar Allah dik fah wannan bambami da kumfar baki da kike na gaba ya riga da yayi gaba... Mai aukuwa ya riga ya auku... Babu abinda zaki iya canzawa, kuma da ta kama ki amoda bak’in cikin abinda mijinki yai maki bama Daula zakiyi ba... Sai ki jira har randa mijinki ya farka sai ki tarbesa da rashin mutuncin naki dan shi yasan dalilin da yasa bai sanar dake ba... Kije ki binciki halinki da yanayin zamantakewarki da mijinki amma ko da wasa bazan zuba ido kici kashi akan ‘yaruwata ba....!”
Batakai aya ba Hanne ta katseta da fad’in “Ke kul ahir d’inki.... Kada ki kuskura dan da alama bakisan da su wa kike ba....!!”
Jin haka yasa Aunty Daula haurawa sama a guje tana kuka sosai...
AuntyB kaw watsa masu kallo sama da k’asa tai kana tace “A koma islamiya a koyi kishi mai class....!!!”
Haba nan fah Aunty Hanne taci gaba da hura hanci tana bambami... Ita kaw Ammi fincikar hotunan tai had’ida sauk’osu k’asa dan indai tana gidan ba’a isa lank’aya hotunan wad’annan maciya amanan ba...
***
Aunty B tana haurawa Ta tadda Daula zaune a d’aki ta had’e kanta da gwiwoyinta tana hawaye... Dafata tai kad’an saidai Kafin AuntyB takaiga cewa komai Daula ta d’ago cikin hawaye tana fad’in “Gaskiya take fad’i.. Maiyasa zan aure mata miji.... Dik abinda zasumin nayi deserving... She’s the real victim here...” Ta k’arashe tana mai kuma share hawayen idanunta...
Aunty B ta dafata kad’an kana tace “Fatima ko d’aya babu laifinki a nan, kuma Allah yasan dalilin da yasa ya barki ki fuskanci abokiyar zamanki ba tareda taimakon mijinki ba.. Daula ko wane aure na zuwa da obstacles d’insa... Babu ta yanda za’ace rayuwarki a gidan aurenki ya tafi smoothly ba tareda wani tangard’a ba... Kowa da kike gani in one way or the other yanada nasa problem d’in, yanada nasa battle d’in da yake fighting.... Rayuwa gaba d’ayanta jarabawace... Yanzu idan kikaji kalan jarabawar da wata ke fuskanta gidan aurenta sai Kinga naki tamkar a aljannah kike... So karma wannan abin ya dameki.... Mijinki na k’aunarki, sannan ga Khalid yaron kirki, you’re not alone... Dan hakan kici gaba da masa addu’a har Allah ya bashi lafiya kinji koh... This too shall pass...!”
A hankali Aunty Daula ta saki murmushi kana ta rungume Aunty B tana furta “Sai yanzu na kuma fahimtar kyawawan halayyarki da ya sayi zukatansu su Mamy suke matuk’ar k’aunarki.... Ke d’in ‘yaruwace da ko wace ‘yaruwa zatai mafarkin samun irinki... Thank you for being here....!”
Suka rungume juna AuntyB naci gaba da dannarta....
***
A can parlor kaw Aunty Hanne ce ta mik’e zata tafi bayan ta gama ziga Ammi, tace da Yesmin ko zasu tafi gida Yesmin tace wa ai tana nan sai taga abinda ya kwance wa buzu nad’i babu yanda zata... Aunty Hanne tai tafiyarta ta k’yale Yesmin nan gidan Aunty Daula...
Suna zazzaune parlor kowa da abinda yake sak’awa su Ijlaal suka turo k’ofa suka shigo driver ya d’aukosu daga islamiya.... Carko carko yaran suka tsaya suna ganin sabbin bak’in fuskoki a gidansu....
Idanun Ijlaal ya sauk’a kan Siyama da har lokacin bata daina kukan cin kashin da Daddynta yaima mahaifiyarta ba a cewarta, dan auren wannan yarinya da yayi tamkar tozarci ne a garesu....
Da gudu Ijlaal ta tafi ta rungume Siyama tana fad’in “You must be Aunty Siyama Our big sister....I’ve seen your photo before, Ya Khalid ya nuna mana....” D’agowa tai tana duban Siyama da sauran hawaye suka mak’ale idanunta, lokaci guda tace “Are you crying.... kema kina kuka sabida Daddy yana hospital... Ki daina kuka kinji, Malam yace a islamiya we should pray for him... Yace idan Daddy yaga muna kuka he won’t be happy... Daddy zai sami lafia kinji Big sis....!” Ta k’arashe tana mai gogewa Siyama hawayenta da hijab din islamiyarta... Lokaci guda ta kuma rungumar Siyamar ita a dole lallashin Siyama take... Dik yanda Siyama ke so ta janye yarinyar daga jikinta amma ta kasa.... Wane irin sanyi taji jikin nata yai mata lokaci guda.... Ita kaw Humaira dake tanada d’an wayo tsaye tai tana duban fuskokin Ammi da Yesmin da babu alamun annuri tattaredasu saima b’allawa Ijlaal dake rungume da Siyama muguwar kallo da suke, sannan ga hotunansu yasha k’asa gefen k’afafun Ammi, tuni yarinyar tasha jinin jikinta sosai.... Ta isa tana janyo hannun Ijlaal tana fad’i a hankali “That’s enough Ijlaal let’s go upstairs....!”
Da k’yar Ijlaal d’in ta saki Siyama tabi ‘yaruwarta Humaira... Siyama tabi yaran da kallo har suka b’ace ma ganinta... Ammi ce ta doka uban tsaki kana ta mik’e tana fad’in ita zata haura sama... Siyama ta d’an bud’e murya tace “Ammi wane d’akin zaki sauk’a...?”
Wani kallo Ammi ta watsa mata kana tace “Wani d’aki ko ya wuce na mijina.... Ai banida d’akin sauk’a a gidan nan sai nashi....!” Daga haka tasa kai tai hayewarta sama.... Siyama ta sauk’e ajiyan zuciya tana mai sauk’e idanunta kan hoton dake yashe k’asa... Ijlaal ta k’ura ma idanu tamkar mai tinanin wani abu... Murmushin da batai zato ba balle tsammani taji ya kufce mata a hankali.... Yesmin kaw k’uri taima Siyama cikeda mamaki....
***
A can sama kaw su Ijlaal suna haurawa suka tadda Nabilah zaune tai k’urima window kaman mai jiran isowar wani... Suka isa da gudu sunai mata oyoyo... Nabilah ta rungumesu tana masu sannu da dawowa... Humaira ta dubeta kana tace “Aunty Beels who are those people downstairs...? They seemed scary, I don’t want them here....!” Ta k’arashe tana tura baki....
Karaf Ijlaal tace “No I want our big sis here.... We’re family, after all... Right Aunt Beels....?”
Jinjina mata kai Nabilah tai kana tace “Of course we’re family Princess... And family suppose to love each other... Always remember that kunji koh....” A hankali yaran suka jinjina mata kai.. Nabilah ta murmusa kana tace “That’s my girls... Oya get changed and wash your hands... I’ll serve us dinner here...”
Ijlaal ta katseta da fad’in “No I want to eat downstairs with Aunt Siyama....”
Gaban Nabilah ya yanke ya fad’i... K’ak’aro murmushi tai dan bataso yarinyar ta fahimci komai kana tace “Alright Princess.... We eat downstairs ok... Oya get changed and wash your hands sai muje koh...”
Yaran suka nufi closet sukai yanda tace.....
Suna tafe Nabilah na tsakiyarsu Humaira ke tambayarta “Aunt Beels ina Yaya... Why isn’t home yet....?”
Daidai sanda Yesmin ta k’ara so yanda suke tana jiran taji amsar Nabilah...
Nabilah ta Shafa kan Humaira kana tace “Zai dawo ne Princess... Muje koh....” Suka jinjina mata kai kana suka wuce tamkar babu Yesmin a wajen... Ta saki murmushi tana duban Nabilah kana tace a fili... “Mai waje ne yazo dan haka mai tabarma dole ya nad’e... Matar Khalid ta iso wacce akai fake aure da ita dole ta tattare ya nata ya nata tai gaba....!”
Ko tsayawa saurarenta Nabilah batai ba sabida yaran, dan haka ne ma ta janye hannayensu suka nufo k’asa....
Har lokacin Siyama na zaune parlorn tana shafa wayarta.... Ijlaal ta saki hannun Nabilah ta nufi Siyama a guje ta kuma d’alewa jikinta tana zuba mata surutu, labarin sch islamiya friends d’inta da sauransu... Dik k’in yara irin na Siyama saida ta tsinci kanta da sauraren shiriritar yarinyar nan....
Ita dai Nabilah sai satan kallonsu take daga dining area, tai serving Humy kana tai serving plate d’in Ijlaal ma tana kiranta tazo taci dinner....
Ijlaal kaw ta tafi ta d’auko plate d’in ta dawo parlor wajen Siyama harda d’aukowa Siyama spoon ta aje masu abincin Wai saidai suci tare... Tin Siyama batason amsa yarinyar har dai ta soma amsata da k’yar...
Gyara mata plate d’in tai gabanta kana tace “Oya go ahead and eat.... I had dinner already...!”
Ijlaal ta d’an jinjina kai tace “Is that so... Why didn’t you wait for me...? Toh ki bani a baki..’Please please please!!”