Sashe 127
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jiki a matuk’ar sanyaye Akram Ke duban Yusuf kana ya d’an tab’e baki kad’an yace “Yusuf I can’t look him in the eyes.... Wllhi bazan iya mik’a masa katin nan ba.... Bansan da wasu kalmomi zan kare kaina a gabanshi ba... Mutumin da ya kasance Gata a gareni da ahalina.... Shin Yusuf wane irin yaudara da cin amanane wannan...? Ya yarda dani ya aminta dani ni kuma na saka mishi da butulci... Tell me Yusuf am I really doing the right thing....?” Ya k’arashe yana mai ci gaba da juya cards d’in hannunsa....
Fuzar da iska Yusuf yai kana ya d’an duk’a gaban Akram d’in.....
“Akram jibi za’a d’aura maka aure da Zulfa’u... Duk wani tunani da zakai yanzu toh fah ihu ne bayan hari.... Ka sani shi aure muk’addari ne... Allah ya nufa Zulfa’u ba matar his Excellency bace taka ce, so stop blaming yourself for what is happening.... Kar ka mance shi so dangin mutuwa ne bai duba rarrashi, nikam na fahimceka d’ari bisa d’ari ina kuma tabbatar maka His Excellency would understand you even more.... So stop all these ridiculous thoughts, and get yourself together...”
A hankali ya jinjina masa kai kana ya kuma d’agowa yana dubansa, mik’a masa wata takarda yai linke cikin takarda kana ya had’a masa da invitation card d’in yace “Kaine zaka kai masa wannan a madadina....”
Yusuf ya kuma binsa da kallon mamaki...
“Ban gane ba Akram.... “
Mik’ewa tsaye Akram yai yana fuskantar Yusuf d’in yake ci gaba da furta “Kaman yanda na fad’a maka bazan iya kallon cikin idonshi ba.... Nasan zaiji tsananin mamaki idan katin bikina ya riskesa... Hakan yasa nakeso kada ka bashi katin har sai ana gobe d’aurin aure.... Zai tambayeka Ina nake... ko kuma ya kira wayata.... Toh zan kashe wayata, sannan idan ya tambayeka ka sanar dashi nayi tafiya na tafi k’auyen su Umma kuma k’auyen k’auyene tukuf da ko service na waya babu.... Kawai abinda nake so ka sanar dashi shine.... Shi d’in shine Alwalin aure na... Ma’ana shi na wakilta shi zai karb’a min aure.... Promise me zaka isar da sak’ona gareshi abokina....” Ya k’arashe cikin tsananin raunin murya....
Saida Yusuf ya sauk’e nannauyan ajiyan zuciya kana ya dafa Akram kad’an yace “I promise you, zan isarda sak’onka da yardar Allah....”
Akram ya murmusa a hankali kana ya kuma zaro wata takarda ya mik’awa Yusuf d’in yace “Wannan wa amaryata zaka bada, nasan kwana biyu zataji wayata a kashe kuma zataga ban nemeta ba... Toh idan ta karance wannan takardan Zata fahimceni...” Wannan karon murmushi kwance saman fuskarsa ya k’arashe...
Yusuf d’inma murmushin yai kana suka rungume juna... Akram yana furta “Na gode d’an uwa.... Kai d’in ka wuce aboki a wajena... Kar ka tab’a mance wannan...”
Wannan karon darawa kad’an Yusuf yai kana yace “Kai ango dan zakai aure basai ka bar min wasiyya ba da Allah... Kaga bara naje na amso d’inkuna na d’azu Matazu ya kirani yace ya gama... Ina fata ka amso hulunan fitan angoncin naka...?”
Jinjina masa kai Akram yai yana mai furta “Naka wasa ne... Komai nawa intact yake.... Kaga da Allah ka ajiye takardun nan da mahimmanci and make sure ya isa ga wad’anda aka rubuta dominsu...”
Yusuf yace “Baka da haufi ango... Sai munyi telephone...”
“Alright shikenan sai na jika...”
Sukai sallama Yusuf ya fice....
***
Tin ana sauran kwana biyu biki ake bidiri a gidan Hajiya Haule, daga ita har d’iyarta Sahariyya shige da fice kurum suke, ba k’aramin shiri sukaima wannan biki ba da alama.... Dikda cewa Sahariyya da sandar crutches take dogarawa hakan sam bai hanata gudanar da shagulgulan bikinta ba, bata damu da cewa auren bai gaban angon ba ita dai tinda shid’in zata aura an gama mata komai, jiya ta gudanar da bridal shower gashi yau ma sai shirye shiryen kamu suke, Sahariyya jin kanta take mai babban sa’a cikin k’awaye... Selecting k’awayen ma suke itada Fa’iza sai kin kai a gayyaceki.. Kankace mai k’anan maganganu ya shiga yawo tsakanin k’awaye... Hakan bai dameta ba dama hakan ne takeso ta zama ita d’in dai ake zance....
A b’angaren Sameer bai gari ma ya tafi taron bita (Seminar) na kwana biyu a birnin Ikko, bazai dawo ba sai ana gobe d’aurin aure, Hakan yafi masa sauk’i don dama wannan aure shida babu a wajensa tamkar d’aya ne....Shi gaba d’aya yama mance da ana shirye shiryen biki da wata amarya har saida Shamsu ya kirasa yana zolayan yak’i dawowa ya mak’ale a Lagos ko sai sun biyosa da amaryarsa ce....
Sameer ya d’an mik’e d’aga yanda yake kishingid’e yana murmusawa kana yace “Tinda kana nan zaka wakilceni dan yanzu haka ma wasu team daga Korea kuma zamu tarba cikin satin nan... And my presence is very important, bazan iya katse abinda nake na dawo ba...”
Da mamaki Shamsu ke fad’in “Yanzu mahimmancin abin har ya wuce aurenka....?”
Sameer ya d’an fuzar da siriryar iska kana yace “Auren da na d’aika da mahimmanci a fari ka daiga yanda abu ya sauya mana da Siyama balle wanda sam dama ba har zuciyata bane, kawai na amsa ne dan ganin cewa zuri’armu bata tarwatse ba... So yafi ma da na basu space suyi bukinsu lafiya su gama, naci gaba da taron bitana a nan...”
Murmusawa Shamsu yai “Dr Sameer Faruq Yarima ko na ce Dr Ma’aruf Usman Mailafiya....”
“Duk wanda ka fad’i yayi Architect...” Yai maganan shima yana d’an darawa... Hira ta abokai sukaci gaba dayi Shamsu bai daina zolayarsa ba kana daga bisani sukai sallama....
***
Tafiya yake cikin motar ba tareda sanin tak’amaimen yanda ya nufa ba, shidai kurum yasan ya d’auki hanyar ficewa daga cikin gari, gaba d’aya ji yake zuciyarsa tanai masa d’aci, sam baijin ya kyautawa his Excellency... Zuciyarsa gaba d’aya a jagule take, sai faman fuzar da iska yake yana buga kan steering wheel, ga wani irin gudu da yake falfalwa saman kwalta tamkar mai barin Duniyar.... Yana shige wani check point na sojoji da kad’an wata mota tai masa overtaking.... Bai damu ba yai k’ok’arin canza hanyarsa saidai tuni motar ta kuma yunk’urin shan gabansa... Nan ne fah hankalin Akram ya soma karkata ga tinanin maiyasa wannan motar Ke bibiyarsa.... A hankali yake rage speed dan ganin gudun ruwan masu bibiyan nasa... Rage speed d’insa keda wuya wasu maza guda biyu suka fito suka finciki marfin motar nasa... Suna shiga d’aya da ya zauna daga backseat ya saka masa bindiga a k’eya yana mai furta “Keep moving...”
Hankali tashe Akram Ke karanto innalillahi mai kuke nema wajena..? Su waye ki....?”
Na gefensa ya buga masa k’arshen bindiga a k’eya yana mai furta “You talk too much... Kai abinda muka umarceka idan kanason ci gaba da numfashi....!!”
Tuk’i Akram yaci gaba dayi yana bin duk wani umarninsu dikda dishi dishi da yake gani sakamakon buga masa k’otar bindiga da d’anta’addan yayai....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_.................DA RABO_
*86*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Saida suka saka kan Akram cikin wani bak’in jaka mai kaman buhu kafin suka kutsa dashi cikin dajin, a k’alla sunyi tafiya mai nisan kilomita ashirin da k’afafu a k’iyasin Akram dan shi dai ba ganin komai yake ba hannayensa d’aure suke sannan kanshi rufe yake...
Bayan sun share tafiya mai tsawon gaske yaji sunja sun tsaya, guda d’aya yasa hannu ya zame jakan da aka rufe masa kai dashi....
A hankali Akram ya soma bud’e idanunsa yana gani dishi dishi... Fincika yaci gaba da yi yana fad’in “Su waye ku, mai kuke nema a wajena...?”
D’ayan yakai masa naushi a ciki yana fad’in “You never learned your lesson... Ance maka kai shiru ka faye surutu da yawa...”
Daga can Akram ya soma sauraro wani familia voice yana fad’in “Shisa ka iya siyayasa sosai sabida surutu irin naka...!”
Da tsananin mamaki Akram ke dubansa, Hafiz ya K’araso har gabansa yana murmushi kana yace “Kaji mamaki koh.... Ka zaci ka mallaketa an gama ko... Well, you’re very much mistaken... I told you countless time babu mai raba tsakanina da Zulfa’u, amma taurin kunnenka ya hanakaji... Dama na fad’a maka dan kana a matsayin d’ansiyasa ba kai kad’ai kasan ‘yan iskan gari ba... Mu da masu daji muke huld’a ba k’ananan ‘yaniskan da k’waya ya haukata ba...” Yana murmushi yakai hannu saman kafad’an Akram yana d’an bubbugawa yake fad’in “Ango ango... kar ka damu zan d’auko mata hotunan amarya nazo har nan na nuna maka....”
Fincike kafad’arsa Akram yai yana tsananin huci yake furta “You coward... Why would I even be surprised, abinda ka iya kenan... Bazaka iya fuskantar matsalarka head on ba, bazaka iya sayan soyayyarta da zuciyarka ba saidai kayi amfani da hanyar ta’addanci abinda kafi wayo akai... Babban matsalar a nan shine kai dak’ik’i ne na k’arshe ka kasa fahimtar ita soyayya ba’a mata dole...!”
A zuciye Hafiz yakai mai naushi a hanci, yana mai ci gaba da huci yake furta “K’arya kake... Zulfa’u tana k’aunata if only baka hure mata kunnen ba da k’arerayinku na ‘yansiyasa... And let me remind you this Zulfa’u was mine, she is my mine and she shall remain mine....!”
Dariya Akram yai yana mai tsartar da jinin dake bakinsa yanda Hafiz ya naushesa “I promise you, even if you’re going to end my life right this moment bazata kuma dawowa gareka ba... Kaman yanda hannun agogo yake tafiya clockwise Toh haka rayuwar Zulfa’u dakai yake, babu komawa baya....Tai maka nisanda har abada baza kuma mallakanta ba....!” Naushi Hafiz ya kuma kai masa yana mai furta “Shut up... Shut the hell up... Baka San mai kake fad’a ba, Karen farautar ‘yansiyasa.... You’re now under my custody sai yanda nai dakai... And I promise you sanda zaka fice a dajin nan Zulfa’u ta koma gareni, sai kaje kaci gaba da k’arerayinku na ‘yansiyasa ma wata.... Have I made myself clear..?” Ya k’arashe yana kamo hab’ar Akram had’ida d’ago kansa....
Murmushi kurum Akram Ke masa ba tareda ya furta komai ba....
Lokaci guda Hafiz ya d’anjada baya ya dubi yaran Babba Duna yace “Keep an eye on him...”
Gaba d’ai jinjina masa kai sukai kana yasa kai ya kutsa ya fice daga dajin....
***
Fuzar da iska Yusuf yai kana ya d’an duk’a gaban Akram d’in.....
“Akram jibi za’a d’aura maka aure da Zulfa’u... Duk wani tunani da zakai yanzu toh fah ihu ne bayan hari.... Ka sani shi aure muk’addari ne... Allah ya nufa Zulfa’u ba matar his Excellency bace taka ce, so stop blaming yourself for what is happening.... Kar ka mance shi so dangin mutuwa ne bai duba rarrashi, nikam na fahimceka d’ari bisa d’ari ina kuma tabbatar maka His Excellency would understand you even more.... So stop all these ridiculous thoughts, and get yourself together...”
A hankali ya jinjina masa kai kana ya kuma d’agowa yana dubansa, mik’a masa wata takarda yai linke cikin takarda kana ya had’a masa da invitation card d’in yace “Kaine zaka kai masa wannan a madadina....”
Yusuf ya kuma binsa da kallon mamaki...
“Ban gane ba Akram.... “
Mik’ewa tsaye Akram yai yana fuskantar Yusuf d’in yake ci gaba da furta “Kaman yanda na fad’a maka bazan iya kallon cikin idonshi ba.... Nasan zaiji tsananin mamaki idan katin bikina ya riskesa... Hakan yasa nakeso kada ka bashi katin har sai ana gobe d’aurin aure.... Zai tambayeka Ina nake... ko kuma ya kira wayata.... Toh zan kashe wayata, sannan idan ya tambayeka ka sanar dashi nayi tafiya na tafi k’auyen su Umma kuma k’auyen k’auyene tukuf da ko service na waya babu.... Kawai abinda nake so ka sanar dashi shine.... Shi d’in shine Alwalin aure na... Ma’ana shi na wakilta shi zai karb’a min aure.... Promise me zaka isar da sak’ona gareshi abokina....” Ya k’arashe cikin tsananin raunin murya....
Saida Yusuf ya sauk’e nannauyan ajiyan zuciya kana ya dafa Akram kad’an yace “I promise you, zan isarda sak’onka da yardar Allah....”
Akram ya murmusa a hankali kana ya kuma zaro wata takarda ya mik’awa Yusuf d’in yace “Wannan wa amaryata zaka bada, nasan kwana biyu zataji wayata a kashe kuma zataga ban nemeta ba... Toh idan ta karance wannan takardan Zata fahimceni...” Wannan karon murmushi kwance saman fuskarsa ya k’arashe...
Yusuf d’inma murmushin yai kana suka rungume juna... Akram yana furta “Na gode d’an uwa.... Kai d’in ka wuce aboki a wajena... Kar ka tab’a mance wannan...”
Wannan karon darawa kad’an Yusuf yai kana yace “Kai ango dan zakai aure basai ka bar min wasiyya ba da Allah... Kaga bara naje na amso d’inkuna na d’azu Matazu ya kirani yace ya gama... Ina fata ka amso hulunan fitan angoncin naka...?”
Jinjina masa kai Akram yai yana mai furta “Naka wasa ne... Komai nawa intact yake.... Kaga da Allah ka ajiye takardun nan da mahimmanci and make sure ya isa ga wad’anda aka rubuta dominsu...”
Yusuf yace “Baka da haufi ango... Sai munyi telephone...”
“Alright shikenan sai na jika...”
Sukai sallama Yusuf ya fice....
***
Tin ana sauran kwana biyu biki ake bidiri a gidan Hajiya Haule, daga ita har d’iyarta Sahariyya shige da fice kurum suke, ba k’aramin shiri sukaima wannan biki ba da alama.... Dikda cewa Sahariyya da sandar crutches take dogarawa hakan sam bai hanata gudanar da shagulgulan bikinta ba, bata damu da cewa auren bai gaban angon ba ita dai tinda shid’in zata aura an gama mata komai, jiya ta gudanar da bridal shower gashi yau ma sai shirye shiryen kamu suke, Sahariyya jin kanta take mai babban sa’a cikin k’awaye... Selecting k’awayen ma suke itada Fa’iza sai kin kai a gayyaceki.. Kankace mai k’anan maganganu ya shiga yawo tsakanin k’awaye... Hakan bai dameta ba dama hakan ne takeso ta zama ita d’in dai ake zance....
A b’angaren Sameer bai gari ma ya tafi taron bita (Seminar) na kwana biyu a birnin Ikko, bazai dawo ba sai ana gobe d’aurin aure, Hakan yafi masa sauk’i don dama wannan aure shida babu a wajensa tamkar d’aya ne....Shi gaba d’aya yama mance da ana shirye shiryen biki da wata amarya har saida Shamsu ya kirasa yana zolayan yak’i dawowa ya mak’ale a Lagos ko sai sun biyosa da amaryarsa ce....
Sameer ya d’an mik’e d’aga yanda yake kishingid’e yana murmusawa kana yace “Tinda kana nan zaka wakilceni dan yanzu haka ma wasu team daga Korea kuma zamu tarba cikin satin nan... And my presence is very important, bazan iya katse abinda nake na dawo ba...”
Da mamaki Shamsu ke fad’in “Yanzu mahimmancin abin har ya wuce aurenka....?”
Sameer ya d’an fuzar da siriryar iska kana yace “Auren da na d’aika da mahimmanci a fari ka daiga yanda abu ya sauya mana da Siyama balle wanda sam dama ba har zuciyata bane, kawai na amsa ne dan ganin cewa zuri’armu bata tarwatse ba... So yafi ma da na basu space suyi bukinsu lafiya su gama, naci gaba da taron bitana a nan...”
Murmusawa Shamsu yai “Dr Sameer Faruq Yarima ko na ce Dr Ma’aruf Usman Mailafiya....”
“Duk wanda ka fad’i yayi Architect...” Yai maganan shima yana d’an darawa... Hira ta abokai sukaci gaba dayi Shamsu bai daina zolayarsa ba kana daga bisani sukai sallama....
***
Tafiya yake cikin motar ba tareda sanin tak’amaimen yanda ya nufa ba, shidai kurum yasan ya d’auki hanyar ficewa daga cikin gari, gaba d’aya ji yake zuciyarsa tanai masa d’aci, sam baijin ya kyautawa his Excellency... Zuciyarsa gaba d’aya a jagule take, sai faman fuzar da iska yake yana buga kan steering wheel, ga wani irin gudu da yake falfalwa saman kwalta tamkar mai barin Duniyar.... Yana shige wani check point na sojoji da kad’an wata mota tai masa overtaking.... Bai damu ba yai k’ok’arin canza hanyarsa saidai tuni motar ta kuma yunk’urin shan gabansa... Nan ne fah hankalin Akram ya soma karkata ga tinanin maiyasa wannan motar Ke bibiyarsa.... A hankali yake rage speed dan ganin gudun ruwan masu bibiyan nasa... Rage speed d’insa keda wuya wasu maza guda biyu suka fito suka finciki marfin motar nasa... Suna shiga d’aya da ya zauna daga backseat ya saka masa bindiga a k’eya yana mai furta “Keep moving...”
Hankali tashe Akram Ke karanto innalillahi mai kuke nema wajena..? Su waye ki....?”
Na gefensa ya buga masa k’arshen bindiga a k’eya yana mai furta “You talk too much... Kai abinda muka umarceka idan kanason ci gaba da numfashi....!!”
Tuk’i Akram yaci gaba dayi yana bin duk wani umarninsu dikda dishi dishi da yake gani sakamakon buga masa k’otar bindiga da d’anta’addan yayai....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_.................DA RABO_
*86*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Saida suka saka kan Akram cikin wani bak’in jaka mai kaman buhu kafin suka kutsa dashi cikin dajin, a k’alla sunyi tafiya mai nisan kilomita ashirin da k’afafu a k’iyasin Akram dan shi dai ba ganin komai yake ba hannayensa d’aure suke sannan kanshi rufe yake...
Bayan sun share tafiya mai tsawon gaske yaji sunja sun tsaya, guda d’aya yasa hannu ya zame jakan da aka rufe masa kai dashi....
A hankali Akram ya soma bud’e idanunsa yana gani dishi dishi... Fincika yaci gaba da yi yana fad’in “Su waye ku, mai kuke nema a wajena...?”
D’ayan yakai masa naushi a ciki yana fad’in “You never learned your lesson... Ance maka kai shiru ka faye surutu da yawa...”
Daga can Akram ya soma sauraro wani familia voice yana fad’in “Shisa ka iya siyayasa sosai sabida surutu irin naka...!”
Da tsananin mamaki Akram ke dubansa, Hafiz ya K’araso har gabansa yana murmushi kana yace “Kaji mamaki koh.... Ka zaci ka mallaketa an gama ko... Well, you’re very much mistaken... I told you countless time babu mai raba tsakanina da Zulfa’u, amma taurin kunnenka ya hanakaji... Dama na fad’a maka dan kana a matsayin d’ansiyasa ba kai kad’ai kasan ‘yan iskan gari ba... Mu da masu daji muke huld’a ba k’ananan ‘yaniskan da k’waya ya haukata ba...” Yana murmushi yakai hannu saman kafad’an Akram yana d’an bubbugawa yake fad’in “Ango ango... kar ka damu zan d’auko mata hotunan amarya nazo har nan na nuna maka....”
Fincike kafad’arsa Akram yai yana tsananin huci yake furta “You coward... Why would I even be surprised, abinda ka iya kenan... Bazaka iya fuskantar matsalarka head on ba, bazaka iya sayan soyayyarta da zuciyarka ba saidai kayi amfani da hanyar ta’addanci abinda kafi wayo akai... Babban matsalar a nan shine kai dak’ik’i ne na k’arshe ka kasa fahimtar ita soyayya ba’a mata dole...!”
A zuciye Hafiz yakai mai naushi a hanci, yana mai ci gaba da huci yake furta “K’arya kake... Zulfa’u tana k’aunata if only baka hure mata kunnen ba da k’arerayinku na ‘yansiyasa... And let me remind you this Zulfa’u was mine, she is my mine and she shall remain mine....!”
Dariya Akram yai yana mai tsartar da jinin dake bakinsa yanda Hafiz ya naushesa “I promise you, even if you’re going to end my life right this moment bazata kuma dawowa gareka ba... Kaman yanda hannun agogo yake tafiya clockwise Toh haka rayuwar Zulfa’u dakai yake, babu komawa baya....Tai maka nisanda har abada baza kuma mallakanta ba....!” Naushi Hafiz ya kuma kai masa yana mai furta “Shut up... Shut the hell up... Baka San mai kake fad’a ba, Karen farautar ‘yansiyasa.... You’re now under my custody sai yanda nai dakai... And I promise you sanda zaka fice a dajin nan Zulfa’u ta koma gareni, sai kaje kaci gaba da k’arerayinku na ‘yansiyasa ma wata.... Have I made myself clear..?” Ya k’arashe yana kamo hab’ar Akram had’ida d’ago kansa....
Murmushi kurum Akram Ke masa ba tareda ya furta komai ba....
Lokaci guda Hafiz ya d’anjada baya ya dubi yaran Babba Duna yace “Keep an eye on him...”
Gaba d’ai jinjina masa kai sukai kana yasa kai ya kutsa ya fice daga dajin....
***