Sashe 76
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da k’yar yake d’aga k’afafunsa ya nufi cikin gidan.... Hankalin Hafiz bai ida tashi ba saida yayi arba da masu kalangu da gurmi tsakiyar gidansa suna bugawa hayak’in kayan maye na tashi wasu watsattsu suna rawa maras kyaun gani.... Tuni wasu ‘yandaudun suka nufosa suna kai masa runguma, wannan ya jasa ta nan wancan ya janyoshi tacan....
Ganin bai kulasu ba da alama ma hankalinsa bai taredasu yasa d’aya d’andaudun gyara d’aurin k’irjinsa yana wani kareraye hannaye had’ida taunar chewinggum yake fad’in “Ohni ‘yar mamata shiko wannan kodai ‘yan matan basa gabansa ne... Kin gansa fah zalzal dashi...”
Baibi takansu ba ya shiga raba idanu ta yanda zai hango Sawwama, yana danna kai a parlornsa k’auri da hayak’in kayan maye suka kusa kifar dashi, nan ma wani kayan tashin hankalin ya tadda, banda watsewa babu abinda ake... Wa’iyazubillah...Bai ida ganin babban tashin hankali ba saida ya danna kansa a bedroom d’insa yanda ya hangi matarsa da mazaje kusan uku akan gadonsa.... Zuciyarsa ta buga da k’arfin gaske.... Yayi saurin kauda kansa yana mai rintse idanunsa, jiri mai k’arfin gaske yaji na yunk’urin kifasa... Innalillahi wa innalillahi raji’un... Shi tinda yake bai tab’a ganin musiba k’arara irin haka ba, duk abubuwan da yayi marassa kyau a baya bai tab’a cin karo da shed’anu irinta yau ba... Shi bai tab’a zaton Sawwama takai har haka ba.... K’afafuwansa ne suka silale sai jinsa kurum yayi ya zaune a k’asa a nan wajen, hannunsa dafe da k’irjinsa dake tsananin masa zafi....
***
Wurgi Siyama tai handbag d’inta saman kujera tana mai bin Nabilah da kallon k’yama.... Lokaci guda ta saki murmushi kana tace “You again.... Wato baki daddara ba koh.... Shine kika biyoshi har gida... Shin wai ana soyayya dole ne.... My brother doesn’t love, why is it so hard for to understand....”
Murmushi Nabilah ta saki kana ta mik’e tsaye ta tako gaban Siyama... Murmushin bai bar saman fuskarta ba take furta “Oh really?... The last time I checked ya zab’i ya rabu da family d’insa duk a sabidani.... So think kinyi kuskure a nan... Sannan ni kad’aice zan iya convincing Khalid ya dawoga iyayensa don nasan martaba da matsayin iyaye, idan ya zab’i wannan hanyar toh kuwa tabbas zaiyi nadama da danasani a gaba, bazanso ya kasance cikin masu hasara ba, domin kaw duk mai fad’a da iyaye yayi hasara....”
Siyama tana mai ci gaba da aika mata harara ta nufi sama tamkar zata tashi sama tana mai k’walla kirawa Ammi....
A daidai lokacin Alhaji Yusuf Mainasara yayi sallama cikin parlorn...
Nabilah tai saurin mik’ewa tsaye tana duban mai sallaman, Dattijon mutum cikin shiga ta kamala manyan kaya, tsananin kamanninsu da Khalid ta hango wanda ko ba’ace ba wannan shine mahaifin Khalid....
Tai saurin sadda kanta k’asa sanda Daddy ke k’arasa shigowa cikin parlorn yana mamakin baiga komai ba sai wata matashiyar budurwa duk yanda matarsa Hajiya Farida ta d’aga masa hankali cewa maza maza yazo parlornta, a zatonsa wani abinne ya faru ko kuma wani ne babu lafiya...
Ammi da Yesmin dake lab’e jikin staircase tsgege Siyama tai tana dubansu,
“What’s all this Wai meke faruwane...? Me wancan yarinyar takeyi a parlor... and naji kaman sallaman Daddy....?”Ta tambaya tana mai ci gaba da dubansu....
Cikin sauri Ammi ta toshe mata baki tanai mata alamu da yatsa cewa tai shiru.... Lokaci guda ta kwantar da murya a hankali tace “Tarkonmu ya d’anu, Yanzu abinda za’ai Siyama maza maza ki kira d’an uwanki ki fashe da kuka ki sanar dashi ga ‘yar iskan yarinyar nan ta biyo Daddy har gida har parlorn Ammi, make him believe yarinyar ‘yar hannu ce.... Oya Oya wuce mana.....” Ta k’arashe tana hankad’a Siyama d’aki... Siyama na fad’in “Haba Ammi ya zamuyi ma Daddy haka... You’ve gone too far gaskiya... Nidai bazan iya ba gaskiya....”
“Aw kinfi so ya aureta koh... Toh ai shikenan, kina dai gani wannan shine damarmu...”
Yesmin ta marairaice fuska tace “Haba cousin do this for me please... Ta haka ne kurum zan mallaki Khalid... Please...” Ta k’arashe kaman zatai kuka....
Juya idanu Siyama tai had’ida fuzar da iska kana tace “Alright fine naji...” Yesmin ta buga tsalle harda rungumeta don murna...
A can parlor kuwa tuni Nabilah ta durk’usa gaban Daddy tana gaishesa cikin murya mai taushi idanunta a k’asa.... Tinda yake tsakaninsa da ‘ya’yensa babu wanda ya tab’a masa irin wannan gaisuwar...
Daddy ya mata k’uri kana yace “Yarinya daga Ina... wajen Farida kikazo..? Ko wajen Siyama....?”
Nabila ta girgiza kai a hankali still idanunta na k’asa kana tace “A’a Daddy wajenka nazo....”
Gyara tsayuwarsa yayi da kyau kana yace “Wajena kuma....?”
Ta jinjina kai a hankali kana taci gaba da fad’in “Eh Daddy wajenka....”
Wannan karon zama yayi bisa kujera kana yace “Toooh... Daga ina kenan... Sannan maike tafedake...?”
Har lokacin Nabilah na durk’ushe gabansa kana tace “Daddy is about your son Khalid...”
Wannan karon annurin fuskarsace ta d’auke cak kana yace “Tooh... What about my son... Turoki yayi kokuwa dai kece yarinyar da ya bijire ma umarnina akanki....?”
Ta girgiza kai cikin sauri hawaye na k’ok’arin ciko idanunta take furta “A’a Daddy, Khalid baisan nazo nan ba, hasalima banason ya sani... Daddy Khalid mutumin kirki ne don Allah kada kayi fushi dashi, na sani wasu lokutan yanada nasa matsalolin but believe me he’s a good man... He’s only human, Please Daddy don Allah ka yafe masa ka dawo dashi gida, ka tuna girman fushin iyaye, ka tuna yardar iyaye na tareda yardar Allah... Daddy idan baka yafe mishi ba rayuwarsa tana cikin garari....”
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_................DA RABO_
62
*©️Sameena Aleeyou...✍🏻*
NOT EDITED
Daddy yai k’uri yana dubanta ba tareda ya furta koda kalma ba.... Tamkar wanda aka zabura ya mik’e ya shiga nuna mata k’ofa yana furta “Get out... Fice min a gida nace... Awho wato kinje ya tsaro maki abinda zakizo kice koh... Idan har da gaskene yana son yafiyata yazo da k’afafunsa ba Wai ya turo wani ba.... Zoki fice nace and don’t think of coming back.....”
Su Ammi dasu Siyama dake lab’e jikin bene a idanunsu komai ke faruwa...
Idanun Nabilah sukai rau rau... “Daddy Dan Allah hear me out....!” Ta fad’i tana mai kuma duk’awa k’asa....
Ammi ta dubi su Siyama ta k’yafta masu idanu, lokaci guda suka fito Ammi na fad’in “Tashi ki fice bamu son salon munafunci....” Ta k’arashe tana mai janyo Nabilah da hawaye ke zubo mata... Lokaci guda Ammi ta shiga hankad’ata bakin k’ofa yayinda Daddy ya haye sama yana nazarin yarinyar da maganganunta....
Har haraban gidan Ammi ke hankad’o Nabilah tana fad’in “Bak’ar munafuka baki tsaya kan d’ahanah ba harda mijin nawa shima tallata masa kanki zakiyi... Toh wllhi k’aryarki tasha k’arya, ke ni nan nafiki bariki wllhi... K’aryar rashin kunya kike...” Ta kuma hankad’ota ta fad’i har k’asa wannan karon....
K’afafun mutum ta gani tsaye gabanta, tai k’ok’arin d’ago idanu don gani ko wanene.... Ba kowa bane illa Khalid.... Fuskarsa ta sauya launi haka idanunsa...
Ammi bata daina huci tana jifan Nabilah da munanan kalamai ba yayinda Siyama ke tayata, itako Yesmin k’ok’arin b’oyewa bayan Ammi take sakamakon hango tsagwaron tashin hankali da tai cikin idanun Khalid....
“That’s Enough Ammi!!!” Ya fad’i yana mai duban mahaifiyar tasa...
Harara taci gaba da watsa masa kana tace “Awho kazo kabi bayanta ne bayan duk abubuwan da ‘yar uwarka ta sanar dakai a waya... Khalid shin kai wane irin shashasha ne... Maiyasa bazaka bud’e idanunka kaga kalan yarinyar nan na asali ba, ina ka tab’a jin budurwar arziki ta biyo saurayinta har wajen iyayensa, for once open your eyes and see what’s right....”
Girgiza kai Nabilah take tana duban Ammi, wannan karon da muryar tsiwa take magana dukda hawaye dake fitowa daga idanunta “Ni bashi na biyo ba, ni wajen Daddy nazo...”
Ammi da yaranta su Siyama da Yesmin baki sake suke dubanta kafin Ammi tace “Awho kaji koh... Kaji da kunnuwanka koh, mahaifinka ta biyo...”
Nabilah ta kuma rintse idanunta jin irin fassaran da Ammi take mata, Yesmin da Siyama suka shiga tafe hannaye suna salati suna taya Ammi...
Khalid da tuni ya gama zuwa wuya rasa abin fad’i yayi sabida wani irin zafi da zuciyarsa ke masa ganin yanda mahaifiyarsa take abunda sam babu girma cikinsa, ita dasu Siyama sam basuda maraba....
Lokaci guda Nabilah ta bud’e idanunta dake jik’e da hawaye jin munanan kalaman dasu Siyama suke jifarta da ita sunyi yawa ciki harda Daddynsu yafi k’arfinta saidai taje can ta nemi wasu love life d’in irinta ba Daddynsu ba ba kuma brother d’insu ba...
Fuskokinsu take duba kana ta goge hawayenta, cikin huci take furta “You know what... You should go ahead and believe whatever you want to believe... I don’t give a damn.... Ya rage naku..”
Ta maido da dubantaga Khalid kana taci gaba da fad’in “And you... Ya rage naka to fix your relationship with your parents..... Forget I ever exists...” Daga haka goge hawayenta tai kana tasa kai cikin huci zata shige....
Cikin sauri Khalid yasha gabanta shima hucin yake, su duka biyun suna aikama juna muggan kallo....
Fuzar da iska ya d’anyi kana yace “So tell me, mai ya kawoki gidanmu....? Huh talk to me...? What if wani abin ya sameki, just what were you thinking...??” Ya k’arashe Yana mai zaro idanunsa waje...
Murmushin takaici tai kana tace “Isn’t it obvious... Tinda kai baka san girman iyayenka ba, ni bazan bari ka zab’i hanyar da sam bazaikaika ga dacewa ba... Do you think I can leave my family for you...? Well no, bazan tab’a barinsu ba, idanda ace zasu zab’a min miji, ko wane iri ne zan amsheshi hannu bibbiyu matuk’ar zai faranta masu sabida na sani bazasu tab’a zab’a mun abinda zai cutar dani ba...” Muryarta ya soma rawa sosai sanda taci gaba da fad’i cikin taushi “So please just end this right now, ka basu hak’uri sannan ka karb’i zab’insu....”
Da tsananin mamaki yake dubanta wannan karon, he just couldn’t believe it, Teddy Bear ce take cewa su rabu for good...
“What did you say...?” Ya furta a hankali....
Ganin bai kulasu ba da alama ma hankalinsa bai taredasu yasa d’aya d’andaudun gyara d’aurin k’irjinsa yana wani kareraye hannaye had’ida taunar chewinggum yake fad’in “Ohni ‘yar mamata shiko wannan kodai ‘yan matan basa gabansa ne... Kin gansa fah zalzal dashi...”
Baibi takansu ba ya shiga raba idanu ta yanda zai hango Sawwama, yana danna kai a parlornsa k’auri da hayak’in kayan maye suka kusa kifar dashi, nan ma wani kayan tashin hankalin ya tadda, banda watsewa babu abinda ake... Wa’iyazubillah...Bai ida ganin babban tashin hankali ba saida ya danna kansa a bedroom d’insa yanda ya hangi matarsa da mazaje kusan uku akan gadonsa.... Zuciyarsa ta buga da k’arfin gaske.... Yayi saurin kauda kansa yana mai rintse idanunsa, jiri mai k’arfin gaske yaji na yunk’urin kifasa... Innalillahi wa innalillahi raji’un... Shi tinda yake bai tab’a ganin musiba k’arara irin haka ba, duk abubuwan da yayi marassa kyau a baya bai tab’a cin karo da shed’anu irinta yau ba... Shi bai tab’a zaton Sawwama takai har haka ba.... K’afafuwansa ne suka silale sai jinsa kurum yayi ya zaune a k’asa a nan wajen, hannunsa dafe da k’irjinsa dake tsananin masa zafi....
***
Wurgi Siyama tai handbag d’inta saman kujera tana mai bin Nabilah da kallon k’yama.... Lokaci guda ta saki murmushi kana tace “You again.... Wato baki daddara ba koh.... Shine kika biyoshi har gida... Shin wai ana soyayya dole ne.... My brother doesn’t love, why is it so hard for to understand....”
Murmushi Nabilah ta saki kana ta mik’e tsaye ta tako gaban Siyama... Murmushin bai bar saman fuskarta ba take furta “Oh really?... The last time I checked ya zab’i ya rabu da family d’insa duk a sabidani.... So think kinyi kuskure a nan... Sannan ni kad’aice zan iya convincing Khalid ya dawoga iyayensa don nasan martaba da matsayin iyaye, idan ya zab’i wannan hanyar toh kuwa tabbas zaiyi nadama da danasani a gaba, bazanso ya kasance cikin masu hasara ba, domin kaw duk mai fad’a da iyaye yayi hasara....”
Siyama tana mai ci gaba da aika mata harara ta nufi sama tamkar zata tashi sama tana mai k’walla kirawa Ammi....
A daidai lokacin Alhaji Yusuf Mainasara yayi sallama cikin parlorn...
Nabilah tai saurin mik’ewa tsaye tana duban mai sallaman, Dattijon mutum cikin shiga ta kamala manyan kaya, tsananin kamanninsu da Khalid ta hango wanda ko ba’ace ba wannan shine mahaifin Khalid....
Tai saurin sadda kanta k’asa sanda Daddy ke k’arasa shigowa cikin parlorn yana mamakin baiga komai ba sai wata matashiyar budurwa duk yanda matarsa Hajiya Farida ta d’aga masa hankali cewa maza maza yazo parlornta, a zatonsa wani abinne ya faru ko kuma wani ne babu lafiya...
Ammi da Yesmin dake lab’e jikin staircase tsgege Siyama tai tana dubansu,
“What’s all this Wai meke faruwane...? Me wancan yarinyar takeyi a parlor... and naji kaman sallaman Daddy....?”Ta tambaya tana mai ci gaba da dubansu....
Cikin sauri Ammi ta toshe mata baki tanai mata alamu da yatsa cewa tai shiru.... Lokaci guda ta kwantar da murya a hankali tace “Tarkonmu ya d’anu, Yanzu abinda za’ai Siyama maza maza ki kira d’an uwanki ki fashe da kuka ki sanar dashi ga ‘yar iskan yarinyar nan ta biyo Daddy har gida har parlorn Ammi, make him believe yarinyar ‘yar hannu ce.... Oya Oya wuce mana.....” Ta k’arashe tana hankad’a Siyama d’aki... Siyama na fad’in “Haba Ammi ya zamuyi ma Daddy haka... You’ve gone too far gaskiya... Nidai bazan iya ba gaskiya....”
“Aw kinfi so ya aureta koh... Toh ai shikenan, kina dai gani wannan shine damarmu...”
Yesmin ta marairaice fuska tace “Haba cousin do this for me please... Ta haka ne kurum zan mallaki Khalid... Please...” Ta k’arashe kaman zatai kuka....
Juya idanu Siyama tai had’ida fuzar da iska kana tace “Alright fine naji...” Yesmin ta buga tsalle harda rungumeta don murna...
A can parlor kuwa tuni Nabilah ta durk’usa gaban Daddy tana gaishesa cikin murya mai taushi idanunta a k’asa.... Tinda yake tsakaninsa da ‘ya’yensa babu wanda ya tab’a masa irin wannan gaisuwar...
Daddy ya mata k’uri kana yace “Yarinya daga Ina... wajen Farida kikazo..? Ko wajen Siyama....?”
Nabila ta girgiza kai a hankali still idanunta na k’asa kana tace “A’a Daddy wajenka nazo....”
Gyara tsayuwarsa yayi da kyau kana yace “Wajena kuma....?”
Ta jinjina kai a hankali kana taci gaba da fad’in “Eh Daddy wajenka....”
Wannan karon zama yayi bisa kujera kana yace “Toooh... Daga ina kenan... Sannan maike tafedake...?”
Har lokacin Nabilah na durk’ushe gabansa kana tace “Daddy is about your son Khalid...”
Wannan karon annurin fuskarsace ta d’auke cak kana yace “Tooh... What about my son... Turoki yayi kokuwa dai kece yarinyar da ya bijire ma umarnina akanki....?”
Ta girgiza kai cikin sauri hawaye na k’ok’arin ciko idanunta take furta “A’a Daddy, Khalid baisan nazo nan ba, hasalima banason ya sani... Daddy Khalid mutumin kirki ne don Allah kada kayi fushi dashi, na sani wasu lokutan yanada nasa matsalolin but believe me he’s a good man... He’s only human, Please Daddy don Allah ka yafe masa ka dawo dashi gida, ka tuna girman fushin iyaye, ka tuna yardar iyaye na tareda yardar Allah... Daddy idan baka yafe mishi ba rayuwarsa tana cikin garari....”
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_................DA RABO_
62
*©️Sameena Aleeyou...✍🏻*
NOT EDITED
Daddy yai k’uri yana dubanta ba tareda ya furta koda kalma ba.... Tamkar wanda aka zabura ya mik’e ya shiga nuna mata k’ofa yana furta “Get out... Fice min a gida nace... Awho wato kinje ya tsaro maki abinda zakizo kice koh... Idan har da gaskene yana son yafiyata yazo da k’afafunsa ba Wai ya turo wani ba.... Zoki fice nace and don’t think of coming back.....”
Su Ammi dasu Siyama dake lab’e jikin bene a idanunsu komai ke faruwa...
Idanun Nabilah sukai rau rau... “Daddy Dan Allah hear me out....!” Ta fad’i tana mai kuma duk’awa k’asa....
Ammi ta dubi su Siyama ta k’yafta masu idanu, lokaci guda suka fito Ammi na fad’in “Tashi ki fice bamu son salon munafunci....” Ta k’arashe tana mai janyo Nabilah da hawaye ke zubo mata... Lokaci guda Ammi ta shiga hankad’ata bakin k’ofa yayinda Daddy ya haye sama yana nazarin yarinyar da maganganunta....
Har haraban gidan Ammi ke hankad’o Nabilah tana fad’in “Bak’ar munafuka baki tsaya kan d’ahanah ba harda mijin nawa shima tallata masa kanki zakiyi... Toh wllhi k’aryarki tasha k’arya, ke ni nan nafiki bariki wllhi... K’aryar rashin kunya kike...” Ta kuma hankad’ota ta fad’i har k’asa wannan karon....
K’afafun mutum ta gani tsaye gabanta, tai k’ok’arin d’ago idanu don gani ko wanene.... Ba kowa bane illa Khalid.... Fuskarsa ta sauya launi haka idanunsa...
Ammi bata daina huci tana jifan Nabilah da munanan kalamai ba yayinda Siyama ke tayata, itako Yesmin k’ok’arin b’oyewa bayan Ammi take sakamakon hango tsagwaron tashin hankali da tai cikin idanun Khalid....
“That’s Enough Ammi!!!” Ya fad’i yana mai duban mahaifiyar tasa...
Harara taci gaba da watsa masa kana tace “Awho kazo kabi bayanta ne bayan duk abubuwan da ‘yar uwarka ta sanar dakai a waya... Khalid shin kai wane irin shashasha ne... Maiyasa bazaka bud’e idanunka kaga kalan yarinyar nan na asali ba, ina ka tab’a jin budurwar arziki ta biyo saurayinta har wajen iyayensa, for once open your eyes and see what’s right....”
Girgiza kai Nabilah take tana duban Ammi, wannan karon da muryar tsiwa take magana dukda hawaye dake fitowa daga idanunta “Ni bashi na biyo ba, ni wajen Daddy nazo...”
Ammi da yaranta su Siyama da Yesmin baki sake suke dubanta kafin Ammi tace “Awho kaji koh... Kaji da kunnuwanka koh, mahaifinka ta biyo...”
Nabilah ta kuma rintse idanunta jin irin fassaran da Ammi take mata, Yesmin da Siyama suka shiga tafe hannaye suna salati suna taya Ammi...
Khalid da tuni ya gama zuwa wuya rasa abin fad’i yayi sabida wani irin zafi da zuciyarsa ke masa ganin yanda mahaifiyarsa take abunda sam babu girma cikinsa, ita dasu Siyama sam basuda maraba....
Lokaci guda Nabilah ta bud’e idanunta dake jik’e da hawaye jin munanan kalaman dasu Siyama suke jifarta da ita sunyi yawa ciki harda Daddynsu yafi k’arfinta saidai taje can ta nemi wasu love life d’in irinta ba Daddynsu ba ba kuma brother d’insu ba...
Fuskokinsu take duba kana ta goge hawayenta, cikin huci take furta “You know what... You should go ahead and believe whatever you want to believe... I don’t give a damn.... Ya rage naku..”
Ta maido da dubantaga Khalid kana taci gaba da fad’in “And you... Ya rage naka to fix your relationship with your parents..... Forget I ever exists...” Daga haka goge hawayenta tai kana tasa kai cikin huci zata shige....
Cikin sauri Khalid yasha gabanta shima hucin yake, su duka biyun suna aikama juna muggan kallo....
Fuzar da iska ya d’anyi kana yace “So tell me, mai ya kawoki gidanmu....? Huh talk to me...? What if wani abin ya sameki, just what were you thinking...??” Ya k’arashe Yana mai zaro idanunsa waje...
Murmushin takaici tai kana tace “Isn’t it obvious... Tinda kai baka san girman iyayenka ba, ni bazan bari ka zab’i hanyar da sam bazaikaika ga dacewa ba... Do you think I can leave my family for you...? Well no, bazan tab’a barinsu ba, idanda ace zasu zab’a min miji, ko wane iri ne zan amsheshi hannu bibbiyu matuk’ar zai faranta masu sabida na sani bazasu tab’a zab’a mun abinda zai cutar dani ba...” Muryarta ya soma rawa sosai sanda taci gaba da fad’i cikin taushi “So please just end this right now, ka basu hak’uri sannan ka karb’i zab’insu....”
Da tsananin mamaki yake dubanta wannan karon, he just couldn’t believe it, Teddy Bear ce take cewa su rabu for good...
“What did you say...?” Ya furta a hankali....