Sashe 47
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Siyama tace “Gaskiya bansan wace unguwa yarinyar take ba amma a nan BUK take karatu, inaga can ya kamata muje mu fara nemanta kafin mu sami gidan nasu....”
Yesmin dake zaune gefen mai zaman banza ta kad’a kai tace “Hakan yayi, namafi so mu soma samunta a makaranta muci mutuncinta da kyau a bainar nasi kafin mu biyota gidan ubanta mu mata...”
Siyama ta d’an dara kad’an tace “Kallo d’aya nayiwa yarinyar naji bata kwanta min ba, Allah sa ma dai ba asiri ta masa ba don a yanayin danasan Khalid ko maganar fatar baki bazai yarda ya had’asa da irin wannan yarinyar ba balle har ajega batun soyayya...”
Yesmin ta kuma cika tana fad’in “Toh wllhi bokanta yayi kad’an ya mata k’arya, zata gane shayi ruwa ne, zata gane ta d’auko size d’in takalmin da yama yawa.... Muje cousin mu soma nemanta....”
Siyama ta d’an dara had’ida buga kan steering wheel tana fad’in “Dole nayiwa Ammi video don ya kamata taga komai...” Suka saka shewa a tare kafin Siyama taja motar suka wuce...
***
Tuni Mamani tayi shirinta na fita, bata gayyaci kowa ba da sunan rakiya, ta kuwa yi sa’a tana fita ta hangi Mai adaidaita bakin layi nan ta tare had’ida sanar dashi unguwar da zai kaita, ita kad’ai cikin napep sai sababi take gaba d’aya ta cikawa Mai napep d’in kunne....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*38*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
NOT EDITED!
Sun d’au lokaci suna zaga cikin makarantar don ba sanin tak’amaimen yanda zasu sameta sukai ba, gashi ba sanin sunanta sukai ba balle department d’in da take ko kuma course d’in da take karantawa...
Siyama taja tai parking don ita kanta ta gaji da zagaye da kai komo da suke, Yesmin ta d’an dubeta tace “Wai har kin gaji...?”
“A d’an kaikaice Siyamar ta dubeta kana tace “Ba dole ba, kinga we can’t find her that easily, nidai inaga what we should do mu koma gida mu sake tunani...”
Girgiza kai Yesmin tai alamun k’in amincewa kana tace “Haba cousin just think, kiyi tunani a yanda kika ganta da Khalid, baki iya tuna d’an wani sign ba like bishiya haka ko garden ko kuwa dai wani business center da zaki iya tunawa.... Don’t forget as they say a bari ya huce shike kawo rabon wani, na k’agu na ganta ido da ido na kafa mata concrete warning akan My Khalid... Please Cousin kar kice kin gaji please....” Ta k’arashe tana kamo hannayen Siyamar...
Jinjina kai Siyama tai kana tace “Alright fine, let’s see... Idan ban mance ba yanda Khalid yai parking motarsa akwai wata bishiya wajen, sannan akwai wani signboard da ya d’auke hankalina kad’an kaman an rubuta welcome to department of Mathematics and Statistics, something like that...”
Yesmin ta murmusa cikeda jin dad’i kana tace “Yauwa toh yanzu kinga abinda zamuyi let’s ask where we can find the department, na tabbata from there zamu iya samunta, definitely a department d’in take idanma ba haka ba akwai dai abinda take zuwa yi department d’in kuma zai iya linking d’inmu da ita....”
Siyama ta jinjina kai a hankali kafin tai starting engine suka soma tafiya....
Wasu samari suka tarar zaune saman wasu kujeru a garden d’in SUG nan suka tambayesu yanda zasu sami department of Maths and Stat, nan take samarukan sukai directing nasu har yanda department d’in take, sukai masu godiya kana suka kuma d’aukan hanya...
***
Har suka iso unguwar bakin Mamani baiyi shiru ba... “Inyi yarinya saikace jikanyar ifiritu, duk wani kayan arziki babu shi a tattareda ita, jibi duk yanda yaron nan ya lalace ya koma tamkar bashi ba, inaji dai shima jininsa ta fara zuk’a toh wllhi ta gama cinye zuri’ata tun kan Ma’aruf, saidai taci kanta yanzu kam ehe....”
Duk maganar da Mai adaidaita keyi mata cewa an iso bata saurareshi ba sai balbala masifa take, k’arshe dole ya nemi waje yayi parking ya had’e tagumi yana jiran ta sakawa maganganun nata aya...
Sai bayan wani lokaci ta kula keken ta daina tafiya... Ta saka sandar hannunta ta dunguri k’eyar mai adaidaitan tana fad’in “Yaya haka... Kai dama mashin d’in taka a gajjiye take ne... Ya ka tsaya dani a nan ko ce maka akayi bazan biya kud’inka bane inyi....”
“Baaba tintini naketa ce maki mun iso daidai ina zaki sauk’a amma baki saurareni ba shiyasa naja na tsaya ki gama maganar taki....”
“Aw dama ba saurareta kake ba, wato ka k’yaleni inata magana ni kad’ai ga mahaukaciya koh... Toh ai sai kace min ka kawoni yanda na umarceka ba ka zauna ka had’e tagumi ba kaman wanda anka ka kawowa mummunar sak’o...” Ta shiga k’ok’arin lek’o kai tana ganin unguwar, tsaf ta hangi babbar durumin da take gane gidan dashi dashike a lokacin da Alhaji zai gina mar gidan da Mamani ake zuwa tsaban fitina irin nata da dai akace Zulfa’u za’a aura masa shine ta yanke k’afafunta daga gidan, gata dai duk tsufa da ya sauk’o mata da wuya take mance abu shiyasa gidan sam bai b’ace mata ba...
“Yauwa kaga an iso ajeni nan...” Ta k’arashe tana laluma kud’in adaidaitan a lalitanta... Tana sllaman mai adaidaita ta shiga dogara sandarta sanda ta nufi gidan....
Da sandar hannunta ta dinga bugun k’yauren don ko sallama Zulfah bazata samu daga gareta ba....
Sawwama da tuni bacci ya d’auketa nan cikin baccin nata taji ana bugun k’ofa tamkar za’a b’alla...
Ta buga uban tsuka tana mai kuma juyi cikin gado, abu kaman wasa bugun k’yaure yak’i k’arewa...
Ta mik’e zunbur ta zauna tana tunanin wani shafeffe da man ne ke mata wannan d’iban albarka a k’ofar gida, yo ko bashi ta ciwo a mata bugun a nitse ballanta babu ko d’aya... Duk uban dake mata wannan d’iban albarkan sai yasan ya tada ita daga baccinta ko wanene kuwa kai koda Magajiyace mahaifiyar ta...
A fusace ta fice babu ko kallabi balle mayafi ta nufi k’ofar....
****
Sun kusan shafe awa guda a wajen mutane sahu sahu sai wucewa suke, can suka hangi wasu ‘yanmata guda uku sun fito daga wani babban gini mai d’auke da rubutun ETF nan suka baza idanu kodai zasu iya gano yarinyar ciki, dashike Siyamace ta tab’a ganin fuskar tata nan ta shaidawa Yesmin d’in babu alamunta cikin ‘yan matan, har dai sun cire rai bazasu ganta ba saiko gata ta fito daga ginin itama tafe tareda k’awarta wacce Siyama ta gansu tare...
Cikin sauri Siyama ta shiga nunawa Yesmin ‘yanmatan tana fad’in “Alhamdulillah kinganta gatan can mai red hijab.... Zo muje...”
A tare suka finciki marfin motar suka fice Yesmin sai faman huci take yawa zata tashi sama...
Nabila da Yusrah wad’anda sam basusan da isowar bak’in nasu ba hankali kwance suke tafiya suna firan class d’in da suka fito.... Kaman daga sama sai ganin ‘yanmata guda biyu sukai sun tare gabansu suna binsu da kallon k’ask’anci...
Daga Nabilah har Yusrah tsayuwa sukai suna kallon ikon Allah....
Yesmin ta kuma yamutsa fuska tana dubansu kana tace “Cousin who is she among ‘em...?”
Siyama dake toshe da hanci alamun suna wari da yatsa tai nuniwa Yesmin zuwaga Nabilah....
Wani dariyan rainin hankali Yesmin tai tana nunida Nabilah da yatsarta manuniya daga sama zuwa k’asa... “This thing... Wannan abar, kina nufin kan wannan abar Khalid ke rawar k’afa, toh ai ni banga mace a nan ba....”
Yusrah da zuciyarta ke tafarfasa ta zuciya zatai kan Yesmin Nabilah dake faman murmushi tai saurin kamota ta dawo da ita baya tana fad’in “A’a don’t mind them baki lura ba... She and I aren’t the same scarecrow... So just let them be....” Ta k’arashe tana sakar masu murmushi had’ida janyo hannun Yusrah zasu rab’a su wuce...
Yesmin da tuni ta saki baki cikeda mamakin maganan da Nabilah ta yab’a mata saurin finciko hijab d’in Nabilah tai tana fad’in “Ke you dare call me a scarecrow...Me? A scarecrow.... How dare you...?” Ta k’arashe tana k’ok’arin kai mata mari...
Nabilah da har lokacin murmushi take gyara tsayuwarta ta kumayi tana duban hannun Yesmin da ya daskare tamkar an rik’e...
“Try it... Do it.... Aw bazakiyi ba....?” Yesmin ta kasa amsata sai huci... Kafin tai wani aune taji sauk’an mari masuji da lafiya har guda biyu a fuskarta...
Siyama da abin ya bata tsoro fiyeda zatonta sakin baki tai tana kallon Nabilah shaye da mamaki..
Yesmin ma rik’eda k’uncinta take duban Nabilah, da gaske marinta tai....
“What..? You want more...?” Nabilah ta kuma fad’i tana duban Yesmin d’in wacce ta soma fincika daga rik’onda Siyama ke mata tana fad’in “Cousin ki sakeni na nunawa yarinyar nan k’aramar maras kunyace ita don Allah ki cikni...”
Siyama taci gaba da janye Yesmin tana fad’in “Ke wannan da gani ba mai cikakken hankali bane tinda ta sake ta mareki ba tareda sanin ko wacece ke ba, muje muyi shirin tink’aranta da kyau...” Ta turata suka nufi mota, Yesmin bata daina juyowa tana fad’in “Wllhi Khalid yafi k’arfinki kuma saikinsan kin mareni wllhi kaf danginku sunyi kad’an su k’waceki...”
Huci kurum Nabila keyi sunaci gaba da tafiya, babu mai cewa komai daga ita har Yusran...
Yusrah ta d’an dubeta tace “Nabilah su waye wad’annan...?”
D’an dubanta Nabilah tai still fuskarta a b’ace kana tace “Oho ban sani ba amma dai ga dukkan alamu ‘yanmatan Khalid ne....”
Yusrah tai shiru tamkar mai nazari, tana murna k’awarta ta sami miji ga wani fitinar na neman kunnowa... Sauk’e ajiyan zuciya tai tana duban k’awar tata wacce itama sak’e sak’en take cikin zuciyarta, idanma Khalid shi ya turosu zaiji daga gareta ne... Ita kad’ai sai faman k’wafa take...
A haka har suka fito gate suna neman abin hawa gaba d’aya ran Nabilah a jagule ita bama wad’annan kucakan ne suka tsaya mata a rai ba, Khalid take nanatawa cikin zuciyarta tana k’wafa...
Suna shigewa adaidaitan su Siyama dake lab’e daga angle suka soma bin bayan adaidaitan nasu don binciko yanda Nabilah ke zama dukda da fari sunyi tunanin ko hostel take zama amma hakan bai hanasu jira ba don tabbatarwa...
***
Yesmin dake zaune gefen mai zaman banza ta kad’a kai tace “Hakan yayi, namafi so mu soma samunta a makaranta muci mutuncinta da kyau a bainar nasi kafin mu biyota gidan ubanta mu mata...”
Siyama ta d’an dara kad’an tace “Kallo d’aya nayiwa yarinyar naji bata kwanta min ba, Allah sa ma dai ba asiri ta masa ba don a yanayin danasan Khalid ko maganar fatar baki bazai yarda ya had’asa da irin wannan yarinyar ba balle har ajega batun soyayya...”
Yesmin ta kuma cika tana fad’in “Toh wllhi bokanta yayi kad’an ya mata k’arya, zata gane shayi ruwa ne, zata gane ta d’auko size d’in takalmin da yama yawa.... Muje cousin mu soma nemanta....”
Siyama ta d’an dara had’ida buga kan steering wheel tana fad’in “Dole nayiwa Ammi video don ya kamata taga komai...” Suka saka shewa a tare kafin Siyama taja motar suka wuce...
***
Tuni Mamani tayi shirinta na fita, bata gayyaci kowa ba da sunan rakiya, ta kuwa yi sa’a tana fita ta hangi Mai adaidaita bakin layi nan ta tare had’ida sanar dashi unguwar da zai kaita, ita kad’ai cikin napep sai sababi take gaba d’aya ta cikawa Mai napep d’in kunne....
SameenaAleeyou📚
*INDA RAI*
_...............DA RABO_
*38*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
NOT EDITED!
Sun d’au lokaci suna zaga cikin makarantar don ba sanin tak’amaimen yanda zasu sameta sukai ba, gashi ba sanin sunanta sukai ba balle department d’in da take ko kuma course d’in da take karantawa...
Siyama taja tai parking don ita kanta ta gaji da zagaye da kai komo da suke, Yesmin ta d’an dubeta tace “Wai har kin gaji...?”
“A d’an kaikaice Siyamar ta dubeta kana tace “Ba dole ba, kinga we can’t find her that easily, nidai inaga what we should do mu koma gida mu sake tunani...”
Girgiza kai Yesmin tai alamun k’in amincewa kana tace “Haba cousin just think, kiyi tunani a yanda kika ganta da Khalid, baki iya tuna d’an wani sign ba like bishiya haka ko garden ko kuwa dai wani business center da zaki iya tunawa.... Don’t forget as they say a bari ya huce shike kawo rabon wani, na k’agu na ganta ido da ido na kafa mata concrete warning akan My Khalid... Please Cousin kar kice kin gaji please....” Ta k’arashe tana kamo hannayen Siyamar...
Jinjina kai Siyama tai kana tace “Alright fine, let’s see... Idan ban mance ba yanda Khalid yai parking motarsa akwai wata bishiya wajen, sannan akwai wani signboard da ya d’auke hankalina kad’an kaman an rubuta welcome to department of Mathematics and Statistics, something like that...”
Yesmin ta murmusa cikeda jin dad’i kana tace “Yauwa toh yanzu kinga abinda zamuyi let’s ask where we can find the department, na tabbata from there zamu iya samunta, definitely a department d’in take idanma ba haka ba akwai dai abinda take zuwa yi department d’in kuma zai iya linking d’inmu da ita....”
Siyama ta jinjina kai a hankali kafin tai starting engine suka soma tafiya....
Wasu samari suka tarar zaune saman wasu kujeru a garden d’in SUG nan suka tambayesu yanda zasu sami department of Maths and Stat, nan take samarukan sukai directing nasu har yanda department d’in take, sukai masu godiya kana suka kuma d’aukan hanya...
***
Har suka iso unguwar bakin Mamani baiyi shiru ba... “Inyi yarinya saikace jikanyar ifiritu, duk wani kayan arziki babu shi a tattareda ita, jibi duk yanda yaron nan ya lalace ya koma tamkar bashi ba, inaji dai shima jininsa ta fara zuk’a toh wllhi ta gama cinye zuri’ata tun kan Ma’aruf, saidai taci kanta yanzu kam ehe....”
Duk maganar da Mai adaidaita keyi mata cewa an iso bata saurareshi ba sai balbala masifa take, k’arshe dole ya nemi waje yayi parking ya had’e tagumi yana jiran ta sakawa maganganun nata aya...
Sai bayan wani lokaci ta kula keken ta daina tafiya... Ta saka sandar hannunta ta dunguri k’eyar mai adaidaitan tana fad’in “Yaya haka... Kai dama mashin d’in taka a gajjiye take ne... Ya ka tsaya dani a nan ko ce maka akayi bazan biya kud’inka bane inyi....”
“Baaba tintini naketa ce maki mun iso daidai ina zaki sauk’a amma baki saurareni ba shiyasa naja na tsaya ki gama maganar taki....”
“Aw dama ba saurareta kake ba, wato ka k’yaleni inata magana ni kad’ai ga mahaukaciya koh... Toh ai sai kace min ka kawoni yanda na umarceka ba ka zauna ka had’e tagumi ba kaman wanda anka ka kawowa mummunar sak’o...” Ta shiga k’ok’arin lek’o kai tana ganin unguwar, tsaf ta hangi babbar durumin da take gane gidan dashi dashike a lokacin da Alhaji zai gina mar gidan da Mamani ake zuwa tsaban fitina irin nata da dai akace Zulfa’u za’a aura masa shine ta yanke k’afafunta daga gidan, gata dai duk tsufa da ya sauk’o mata da wuya take mance abu shiyasa gidan sam bai b’ace mata ba...
“Yauwa kaga an iso ajeni nan...” Ta k’arashe tana laluma kud’in adaidaitan a lalitanta... Tana sllaman mai adaidaita ta shiga dogara sandarta sanda ta nufi gidan....
Da sandar hannunta ta dinga bugun k’yauren don ko sallama Zulfah bazata samu daga gareta ba....
Sawwama da tuni bacci ya d’auketa nan cikin baccin nata taji ana bugun k’ofa tamkar za’a b’alla...
Ta buga uban tsuka tana mai kuma juyi cikin gado, abu kaman wasa bugun k’yaure yak’i k’arewa...
Ta mik’e zunbur ta zauna tana tunanin wani shafeffe da man ne ke mata wannan d’iban albarka a k’ofar gida, yo ko bashi ta ciwo a mata bugun a nitse ballanta babu ko d’aya... Duk uban dake mata wannan d’iban albarkan sai yasan ya tada ita daga baccinta ko wanene kuwa kai koda Magajiyace mahaifiyar ta...
A fusace ta fice babu ko kallabi balle mayafi ta nufi k’ofar....
****
Sun kusan shafe awa guda a wajen mutane sahu sahu sai wucewa suke, can suka hangi wasu ‘yanmata guda uku sun fito daga wani babban gini mai d’auke da rubutun ETF nan suka baza idanu kodai zasu iya gano yarinyar ciki, dashike Siyamace ta tab’a ganin fuskar tata nan ta shaidawa Yesmin d’in babu alamunta cikin ‘yan matan, har dai sun cire rai bazasu ganta ba saiko gata ta fito daga ginin itama tafe tareda k’awarta wacce Siyama ta gansu tare...
Cikin sauri Siyama ta shiga nunawa Yesmin ‘yanmatan tana fad’in “Alhamdulillah kinganta gatan can mai red hijab.... Zo muje...”
A tare suka finciki marfin motar suka fice Yesmin sai faman huci take yawa zata tashi sama...
Nabila da Yusrah wad’anda sam basusan da isowar bak’in nasu ba hankali kwance suke tafiya suna firan class d’in da suka fito.... Kaman daga sama sai ganin ‘yanmata guda biyu sukai sun tare gabansu suna binsu da kallon k’ask’anci...
Daga Nabilah har Yusrah tsayuwa sukai suna kallon ikon Allah....
Yesmin ta kuma yamutsa fuska tana dubansu kana tace “Cousin who is she among ‘em...?”
Siyama dake toshe da hanci alamun suna wari da yatsa tai nuniwa Yesmin zuwaga Nabilah....
Wani dariyan rainin hankali Yesmin tai tana nunida Nabilah da yatsarta manuniya daga sama zuwa k’asa... “This thing... Wannan abar, kina nufin kan wannan abar Khalid ke rawar k’afa, toh ai ni banga mace a nan ba....”
Yusrah da zuciyarta ke tafarfasa ta zuciya zatai kan Yesmin Nabilah dake faman murmushi tai saurin kamota ta dawo da ita baya tana fad’in “A’a don’t mind them baki lura ba... She and I aren’t the same scarecrow... So just let them be....” Ta k’arashe tana sakar masu murmushi had’ida janyo hannun Yusrah zasu rab’a su wuce...
Yesmin da tuni ta saki baki cikeda mamakin maganan da Nabilah ta yab’a mata saurin finciko hijab d’in Nabilah tai tana fad’in “Ke you dare call me a scarecrow...Me? A scarecrow.... How dare you...?” Ta k’arashe tana k’ok’arin kai mata mari...
Nabilah da har lokacin murmushi take gyara tsayuwarta ta kumayi tana duban hannun Yesmin da ya daskare tamkar an rik’e...
“Try it... Do it.... Aw bazakiyi ba....?” Yesmin ta kasa amsata sai huci... Kafin tai wani aune taji sauk’an mari masuji da lafiya har guda biyu a fuskarta...
Siyama da abin ya bata tsoro fiyeda zatonta sakin baki tai tana kallon Nabilah shaye da mamaki..
Yesmin ma rik’eda k’uncinta take duban Nabilah, da gaske marinta tai....
“What..? You want more...?” Nabilah ta kuma fad’i tana duban Yesmin d’in wacce ta soma fincika daga rik’onda Siyama ke mata tana fad’in “Cousin ki sakeni na nunawa yarinyar nan k’aramar maras kunyace ita don Allah ki cikni...”
Siyama taci gaba da janye Yesmin tana fad’in “Ke wannan da gani ba mai cikakken hankali bane tinda ta sake ta mareki ba tareda sanin ko wacece ke ba, muje muyi shirin tink’aranta da kyau...” Ta turata suka nufi mota, Yesmin bata daina juyowa tana fad’in “Wllhi Khalid yafi k’arfinki kuma saikinsan kin mareni wllhi kaf danginku sunyi kad’an su k’waceki...”
Huci kurum Nabila keyi sunaci gaba da tafiya, babu mai cewa komai daga ita har Yusran...
Yusrah ta d’an dubeta tace “Nabilah su waye wad’annan...?”
D’an dubanta Nabilah tai still fuskarta a b’ace kana tace “Oho ban sani ba amma dai ga dukkan alamu ‘yanmatan Khalid ne....”
Yusrah tai shiru tamkar mai nazari, tana murna k’awarta ta sami miji ga wani fitinar na neman kunnowa... Sauk’e ajiyan zuciya tai tana duban k’awar tata wacce itama sak’e sak’en take cikin zuciyarta, idanma Khalid shi ya turosu zaiji daga gareta ne... Ita kad’ai sai faman k’wafa take...
A haka har suka fito gate suna neman abin hawa gaba d’aya ran Nabilah a jagule ita bama wad’annan kucakan ne suka tsaya mata a rai ba, Khalid take nanatawa cikin zuciyarta tana k’wafa...
Suna shigewa adaidaitan su Siyama dake lab’e daga angle suka soma bin bayan adaidaitan nasu don binciko yanda Nabilah ke zama dukda da fari sunyi tunanin ko hostel take zama amma hakan bai hanasu jira ba don tabbatarwa...
***