Sashe 128
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsananin mamaki ne ya cika Engr, toh ina Akram zai tafi ba tareda ya sanar dashi ba....? Ya kuma juya envelope d’in sak’on Akram d’in yana mai duban Yusuf da kansa ke k’asa... “Ina yace maka ya tafi...?”
Yusuf ya had’iyi miyau da k’yar “Dama cewa yai k’auyen mahaifiyarsa zai tafi kuma ko ka kira bazaka samesa ba dan babu network na waya a wajen....”
Cikeda rud’ani Engr ya jinjina kansa a hankali kana yace “Amma bai sanar dakai komai ba...?”
Gyara zama Yusuf yai kana yace “Iyakacin abinda ya sanar dani kenan sai kuma sak’on nan da ya bada a baka....”
Engr ya numfasa a hankali yana mai k’urama envelope d’in idanu.... “Shikenan na gode k’warai, kana iya tafiya...”
Yusuf ya mik’e cikeda risinawa yai sallama wa Engr....
A hankali ya soma ware envelope d’in, katin gayyatar aure da ya soma cin karo da ita shi yafi komai d’aure masa kai, k’irjinsa na bugu da sauri da sauri, sam baima kula da wasik’ar dake bayan katin auren ba... A hankali ya soma zaro katin Bikin yana warwareta... Wane irin bugu yaji k’irjinsa na masa, badon yaga sunan Akram b’aro b’aro jiki ba da sai yace k’ila ba Akram d’in da ya sani bane... But what is all this...? Ta ya za’ace right hand man d’insa zai aure a basa short notice irin haka..? Ya za’ace auren Akram baida labari sai ana gobe d’aurin aure.... Wane irin al’amari ne wannan....? Gabaki d’aya kansa ya k’ulle, ko kulada sunan amaryar bai ba har saida Muhibbah ta shigo cikin parlorn dan dama tinda taga shigowar Yusuf abokin Akram ta lab’e daga bakin k’ofa, dik kuma taji abinda suka tattauna....
“Excellency na, meke faruwa ya na ganka haka...?” Tai maganar cikeda kulawa....
Kai kurum ya d’ago yana dubeta da idanunsa da tuni sun canza launi zuwa ja... Har saida gaban Muhibbah ya d’an fad’i dan tasan kalan b’acin ran mijin nata... K’arasowa tai a hankali idanunta kan invitation card d’in dake rik’e hannunsa guda... Hannu ta amshi card d’in tana mai karantawa, zuciyarta na mata wani irin dad’i, ji take tamkar tai shewa ta nuna tsantsan Farin cikinta amma babu halin yin hakan.... Zama tai gefensa mamaki kwance saman fuskarta lokaci guda take furta “Akram ne zai aure....? Shine baka sanar dani my Excellency na... Haba ai da na baida nawa gudummawan... Akram ai d’an gida ne ya wuce normal employee....”
Dik wannan maganganu da take Engr bai tankata ba hasalima yai nisa duniyar tinani, kaman daga sama ya kuma sinkayo muryarta tana karanto sunan amaryar... Da tsananin mamaki ya d’ago yana kuma dubanta, cikin sauri ya fuzgi katin hannunta, ga k’irjinsa dake tsananin bugawa tamkar zai fice... Sunanta kenan... Tabbas he cannot be mistaken, sunanta kenan... Toh kodai ba ita bace... What is all this...?
D’agowa yai yana duban Muhibbah da tai sakare itama tana dubansa, kan kace mai yasa kai yabi bayan Yusuf yana mai doka kira ma securities na gidan kan cewa su dakatar da Yusuf... Ai a take Muhibbah ma ta take masa baya tana tambayarsa lafiya....
Masu gadin main gate ne sukai waya first gate suka sanar da securities d’in first gate d’in cewa su dakatar da mutumin da ya fice yanzu....
“Em Sir, muje ana nemanka a ciki...” security guda d’aya ya fad’i yana mai nunawa Yusuf d’in hanya alamun su koma cikin gidan...
Yusuf ya d’anyi jim kana yace “Toh mai kuma ya faru...?”
Security man d’in yace “I don’t know sir, I’m only following orders....”
Jinjina kai Yusuf yai kana yasa kai yabi umarnin security d’in...
Engr da k’arasowar sa kenan cikin wani irin huci yake furta “Where is Akram...!!!? Tell me where the hell is he..? I need to speak to him right this moment... So tell me where the hell is your friend..??!!” Cikin tsananin karaji yai maganar wanda gabaki d’aya mutanen dake wajen saida suka razana... Muhibbah ma dake gefe sai k’yafta idanu take kaman taci kud’in aika, kai kace bata San komai gameda al’amarin ba..
Yusuf ya shiga kai cikin razani “Rankashi dad’e... Wllhi bansan yanda Akram yake ba... Iyakacin gaskiyata na fad’i maka... Bansan ko kuma wajen Ummansa zamuji takaimu garin nasu ba... But I swear na rantse iyakacin gaskiyata na fad’a maka..”
Jinjina kai Engr yai kana yace “Kaje gidan nasu ka sami mahaifiyarsa ka tambayeta gameda batun... Idan itama batasan komai ba ta sanar dakai inane k’auyen nasu... Ka fahimta...?”
Jinjina kai Yusuf yai kana yace “Zanyi yanda kace your Excellency...”
Jinjina kai Engr ya kumayi kana ya tako gaban Yusuf kad’an cikin murya mai cikeda gargad’i yake furta “Ina son amsoshi kafin rana ta fad’i... And one more thing... Don’t you dare think of betraying me kaman yanda abokinka yamin....”
Yusuf ya d’an dubesa ganin yanda yake turiri alamun ransa yakai k’ololuwa wajen b’aci kana yace “Sir believe me... Akram bazai tab’a cin amanarka ba... Whatever he’s done, I’m sure he has his own reason for doing that...”
A zuciye Engr yace “I did not ask for your opinion... Kawai kai abinda na saka ka...”
Jinjina masa kai yai kana yace “Yanda kace, Sir...” Daga haka sa kai Yusuf yai ya fice daga gidan cikin sauri... Yayinda Engr Ke tsaye kameda kunkuminsa cikin tsananin mamakin d’an adam... Securities kaw gabaki d’aya kowa ya sanne kai ya kama gabansa ganin Ogan nasu cikin wane irin yanayi da zasu iya cewa basu tab’a ganinsa ciki ba....
Muhibbah dake murmusawa cikin zuciyarta a fili kaw k’arasowa ga mijin nata tai had’ida d’an dafasa kad’an tace “Excellency na... Wai meke faruwa ne...? What’s going on... What’s all this, dan Allah ka sanar dani...”
Baice da ita komai ba saima sa kai da yai ya nufi cikin gida, yanayin tafiyarsa kad’ai zaisa ka fahimci tsananin b’acin ran da yake ciki....
Muhibbah tabi bayansa da kallo kana ta tintsire da dariya tana mai furta “Akram kaid’in na daban ne... Ka cancanci duk wani kyauta daga gareni... Lallai ka iya buga game... Wasan tana buguwa yanda nake so...” Ta kuma tintsirewa da dariya kana tabi bayan mijinta tana fad’in “Excellency na please wait... Talk to me please....”
A parlorn k’asa ta taddashi ya had’e hannayensa biyu ya d’aura hab’arsa bisa hannayen alamun yai nisa cikin tunani... A hankali ta isa ta zauna gefensa, dafasa kad’an tai tana mai tattaro natsuwarta waje guda “Excellency na... Dan Allah ka sanar dani mai Akram yai maka haka da taanani... Ban tab’a ganinka cikin irin wannan yanayi ba...”
Fuzar da iska yai a hankali kana yace “It’s so painful ace mutumin da ka aminta dashi ya yaudareka...”
Ta sauk’e gajeriyar ajiyan zuciya had’ida kamo yatsun hannunsa “This world is full of fake people Excellency na.... Mutane suna taking advantage d’inka kasancewarka mai tausayi da tausasawa, idan ka janyo mutum inuwa shi sai ya turaka rana... But I’m here for you Excellency na... Ko menene ke damunka nai maka alk’awari together we’d overcome it.... I promise you...”
D’ago rinannun idanunsa yai yana dubanta kana yace “Ya sanar dani zai nema min aurenta, ya sanar dani zaimin yak’in... Only to get this in return.... I trusted him my whole life... He’s practically brother to me, daidai da dak’ik’a guda ban tab’a tsammanin haka daga gareshi ba....”
Sauk’e ajiyan zuciya Muhibbah ya kumayi tana mai kuma janyo hannayensa alamun rarrashi “Excellency na... Kar kaga laifin Akram... What if ku biyu d’in Kun aukawa soyayyarta lokaci guda ne...?”
Cikin sauri ya dubeta kana yace “Then he should’ve at least told me, ba wai ya k’yaleni kaman wani soko ba... A yanda nakejin Akram ni mai sadaukar masa da soyayyatace... But I was wrong about him...!” Cikin karaji yake maganar....
Muhibbah ta kuma gyara zama kana tace “What If Akram was been loyal to you... What if ita yarinyar ita ta tsara haka.. Maybe in the process na yana nemawa Uban gidansa aure kwatsam ita matar ta kamu da sonsa... Kasan mata akan abinda suke so, kawai ce masa zatai suyi aurensu don ita shi take so bakai ba...Maybe Akram yaso ya sanar da ita yin haka like cin amanane amma tak’i yarda ta yaudareshi da kalamai na soyayya har hakan ta kasance... Baka tunanin duk wannan na iya faruwa Excellency na...? Bawai kishi nake ba, no I’m telling you this because ni d’in kai nakeso kuma na damu dakai, bana kuma so na ganka cikin damuwa...”
D’agowa yai yana dubanta lokaci guda kalamanta na Yawo a kwanyarsa... Ganin tarkonta kaman ya d’anu ya sanyata mik’ewa tana mai furta “Kai tinanin dik abinda na fad’a maka... Kaida Akram kun had’u da sharrin mace ne... Amma na tabbata Akram bazai tab’a aikata hakan a gareka ba, domin kaw da ace zai aikata hakan da tuntuni tsawon shekarun nan da yayi, amma koda wasa baka tab’a samunsa da shaidar cin amanarka ba... Wannan ba sharrin kowa bane illa ita matar....Bara naje na kawo maka something to calm you down....”
Bai iya cewa komai ba har Muhibbah ya fice daga parlorn... Maiyasa yake ji a k’asan zuciyarsa Zulfa’u bazata tab’a yin abu makamancin abinda Muhibbah Ke fad’i ba... Maiyasa yake jin ya yarda da ita koda ace bai tab’a kasancewa da ita ba....? A hankali ya mik’e tsaye yana mai zarya a parlorn had’ida tinanin yanda zai shawo kan lamarin...
Koda Yusuf ya dawo babu wani haske, da alama Umman Akram ita kanta batasan da tafiyar Akram ba, sannan a cewarta basuda wani k’auyen tik’is bayan garinsu Rano, kuma anyi waya Rano baije can ba....Ita kanta Umma abin ya soma damunta gashi gobe ake shirin auren Akram d’in...
Engr yace ta kwantar da hankalinta In sha Allah zasu samu Akram za kuma suji dalilinsa na yin abinda yayi....
***
RANAR D’AURIN AURE, RANAR DA ZATA KASANCE MAFARIN FARIN CIKIN WASU HAKAN A B’ANGAREN WASU TA ZAMTO AKASIN FARIN CIKI,RANAR DA WASU SIRRIKA ZASU BUD’E KAWUNANSU DA KANSU...
ABUJA.
Sam Khalid baisan Daddy ya iso garin a daren jiya ba, sai a masallaci sallan asubahi suka had’u... Gaisawa sukai suka nufo gida tare, sam Khalid bai mamakin ganin Daddyn ba tinda gidansa ne zai iya zuwa ko k’arfe nawa ne....Suna tafe Daddy yace “Fitar sassafe zamuyi Khalid, nasan Auntyn taka bata sanar dakai ba koh...?”
Yusuf ya had’iyi miyau da k’yar “Dama cewa yai k’auyen mahaifiyarsa zai tafi kuma ko ka kira bazaka samesa ba dan babu network na waya a wajen....”
Cikeda rud’ani Engr ya jinjina kansa a hankali kana yace “Amma bai sanar dakai komai ba...?”
Gyara zama Yusuf yai kana yace “Iyakacin abinda ya sanar dani kenan sai kuma sak’on nan da ya bada a baka....”
Engr ya numfasa a hankali yana mai k’urama envelope d’in idanu.... “Shikenan na gode k’warai, kana iya tafiya...”
Yusuf ya mik’e cikeda risinawa yai sallama wa Engr....
A hankali ya soma ware envelope d’in, katin gayyatar aure da ya soma cin karo da ita shi yafi komai d’aure masa kai, k’irjinsa na bugu da sauri da sauri, sam baima kula da wasik’ar dake bayan katin auren ba... A hankali ya soma zaro katin Bikin yana warwareta... Wane irin bugu yaji k’irjinsa na masa, badon yaga sunan Akram b’aro b’aro jiki ba da sai yace k’ila ba Akram d’in da ya sani bane... But what is all this...? Ta ya za’ace right hand man d’insa zai aure a basa short notice irin haka..? Ya za’ace auren Akram baida labari sai ana gobe d’aurin aure.... Wane irin al’amari ne wannan....? Gabaki d’aya kansa ya k’ulle, ko kulada sunan amaryar bai ba har saida Muhibbah ta shigo cikin parlorn dan dama tinda taga shigowar Yusuf abokin Akram ta lab’e daga bakin k’ofa, dik kuma taji abinda suka tattauna....
“Excellency na, meke faruwa ya na ganka haka...?” Tai maganar cikeda kulawa....
Kai kurum ya d’ago yana dubeta da idanunsa da tuni sun canza launi zuwa ja... Har saida gaban Muhibbah ya d’an fad’i dan tasan kalan b’acin ran mijin nata... K’arasowa tai a hankali idanunta kan invitation card d’in dake rik’e hannunsa guda... Hannu ta amshi card d’in tana mai karantawa, zuciyarta na mata wani irin dad’i, ji take tamkar tai shewa ta nuna tsantsan Farin cikinta amma babu halin yin hakan.... Zama tai gefensa mamaki kwance saman fuskarta lokaci guda take furta “Akram ne zai aure....? Shine baka sanar dani my Excellency na... Haba ai da na baida nawa gudummawan... Akram ai d’an gida ne ya wuce normal employee....”
Dik wannan maganganu da take Engr bai tankata ba hasalima yai nisa duniyar tinani, kaman daga sama ya kuma sinkayo muryarta tana karanto sunan amaryar... Da tsananin mamaki ya d’ago yana kuma dubanta, cikin sauri ya fuzgi katin hannunta, ga k’irjinsa dake tsananin bugawa tamkar zai fice... Sunanta kenan... Tabbas he cannot be mistaken, sunanta kenan... Toh kodai ba ita bace... What is all this...?
D’agowa yai yana duban Muhibbah da tai sakare itama tana dubansa, kan kace mai yasa kai yabi bayan Yusuf yana mai doka kira ma securities na gidan kan cewa su dakatar da Yusuf... Ai a take Muhibbah ma ta take masa baya tana tambayarsa lafiya....
Masu gadin main gate ne sukai waya first gate suka sanar da securities d’in first gate d’in cewa su dakatar da mutumin da ya fice yanzu....
“Em Sir, muje ana nemanka a ciki...” security guda d’aya ya fad’i yana mai nunawa Yusuf d’in hanya alamun su koma cikin gidan...
Yusuf ya d’anyi jim kana yace “Toh mai kuma ya faru...?”
Security man d’in yace “I don’t know sir, I’m only following orders....”
Jinjina kai Yusuf yai kana yasa kai yabi umarnin security d’in...
Engr da k’arasowar sa kenan cikin wani irin huci yake furta “Where is Akram...!!!? Tell me where the hell is he..? I need to speak to him right this moment... So tell me where the hell is your friend..??!!” Cikin tsananin karaji yai maganar wanda gabaki d’aya mutanen dake wajen saida suka razana... Muhibbah ma dake gefe sai k’yafta idanu take kaman taci kud’in aika, kai kace bata San komai gameda al’amarin ba..
Yusuf ya shiga kai cikin razani “Rankashi dad’e... Wllhi bansan yanda Akram yake ba... Iyakacin gaskiyata na fad’i maka... Bansan ko kuma wajen Ummansa zamuji takaimu garin nasu ba... But I swear na rantse iyakacin gaskiyata na fad’a maka..”
Jinjina kai Engr yai kana yace “Kaje gidan nasu ka sami mahaifiyarsa ka tambayeta gameda batun... Idan itama batasan komai ba ta sanar dakai inane k’auyen nasu... Ka fahimta...?”
Jinjina kai Yusuf yai kana yace “Zanyi yanda kace your Excellency...”
Jinjina kai Engr ya kumayi kana ya tako gaban Yusuf kad’an cikin murya mai cikeda gargad’i yake furta “Ina son amsoshi kafin rana ta fad’i... And one more thing... Don’t you dare think of betraying me kaman yanda abokinka yamin....”
Yusuf ya d’an dubesa ganin yanda yake turiri alamun ransa yakai k’ololuwa wajen b’aci kana yace “Sir believe me... Akram bazai tab’a cin amanarka ba... Whatever he’s done, I’m sure he has his own reason for doing that...”
A zuciye Engr yace “I did not ask for your opinion... Kawai kai abinda na saka ka...”
Jinjina masa kai yai kana yace “Yanda kace, Sir...” Daga haka sa kai Yusuf yai ya fice daga gidan cikin sauri... Yayinda Engr Ke tsaye kameda kunkuminsa cikin tsananin mamakin d’an adam... Securities kaw gabaki d’aya kowa ya sanne kai ya kama gabansa ganin Ogan nasu cikin wane irin yanayi da zasu iya cewa basu tab’a ganinsa ciki ba....
Muhibbah dake murmusawa cikin zuciyarta a fili kaw k’arasowa ga mijin nata tai had’ida d’an dafasa kad’an tace “Excellency na... Wai meke faruwa ne...? What’s going on... What’s all this, dan Allah ka sanar dani...”
Baice da ita komai ba saima sa kai da yai ya nufi cikin gida, yanayin tafiyarsa kad’ai zaisa ka fahimci tsananin b’acin ran da yake ciki....
Muhibbah tabi bayansa da kallo kana ta tintsire da dariya tana mai furta “Akram kaid’in na daban ne... Ka cancanci duk wani kyauta daga gareni... Lallai ka iya buga game... Wasan tana buguwa yanda nake so...” Ta kuma tintsirewa da dariya kana tabi bayan mijinta tana fad’in “Excellency na please wait... Talk to me please....”
A parlorn k’asa ta taddashi ya had’e hannayensa biyu ya d’aura hab’arsa bisa hannayen alamun yai nisa cikin tunani... A hankali ta isa ta zauna gefensa, dafasa kad’an tai tana mai tattaro natsuwarta waje guda “Excellency na... Dan Allah ka sanar dani mai Akram yai maka haka da taanani... Ban tab’a ganinka cikin irin wannan yanayi ba...”
Fuzar da iska yai a hankali kana yace “It’s so painful ace mutumin da ka aminta dashi ya yaudareka...”
Ta sauk’e gajeriyar ajiyan zuciya had’ida kamo yatsun hannunsa “This world is full of fake people Excellency na.... Mutane suna taking advantage d’inka kasancewarka mai tausayi da tausasawa, idan ka janyo mutum inuwa shi sai ya turaka rana... But I’m here for you Excellency na... Ko menene ke damunka nai maka alk’awari together we’d overcome it.... I promise you...”
D’ago rinannun idanunsa yai yana dubanta kana yace “Ya sanar dani zai nema min aurenta, ya sanar dani zaimin yak’in... Only to get this in return.... I trusted him my whole life... He’s practically brother to me, daidai da dak’ik’a guda ban tab’a tsammanin haka daga gareshi ba....”
Sauk’e ajiyan zuciya Muhibbah ya kumayi tana mai kuma janyo hannayensa alamun rarrashi “Excellency na... Kar kaga laifin Akram... What if ku biyu d’in Kun aukawa soyayyarta lokaci guda ne...?”
Cikin sauri ya dubeta kana yace “Then he should’ve at least told me, ba wai ya k’yaleni kaman wani soko ba... A yanda nakejin Akram ni mai sadaukar masa da soyayyatace... But I was wrong about him...!” Cikin karaji yake maganar....
Muhibbah ta kuma gyara zama kana tace “What If Akram was been loyal to you... What if ita yarinyar ita ta tsara haka.. Maybe in the process na yana nemawa Uban gidansa aure kwatsam ita matar ta kamu da sonsa... Kasan mata akan abinda suke so, kawai ce masa zatai suyi aurensu don ita shi take so bakai ba...Maybe Akram yaso ya sanar da ita yin haka like cin amanane amma tak’i yarda ta yaudareshi da kalamai na soyayya har hakan ta kasance... Baka tunanin duk wannan na iya faruwa Excellency na...? Bawai kishi nake ba, no I’m telling you this because ni d’in kai nakeso kuma na damu dakai, bana kuma so na ganka cikin damuwa...”
D’agowa yai yana dubanta lokaci guda kalamanta na Yawo a kwanyarsa... Ganin tarkonta kaman ya d’anu ya sanyata mik’ewa tana mai furta “Kai tinanin dik abinda na fad’a maka... Kaida Akram kun had’u da sharrin mace ne... Amma na tabbata Akram bazai tab’a aikata hakan a gareka ba, domin kaw da ace zai aikata hakan da tuntuni tsawon shekarun nan da yayi, amma koda wasa baka tab’a samunsa da shaidar cin amanarka ba... Wannan ba sharrin kowa bane illa ita matar....Bara naje na kawo maka something to calm you down....”
Bai iya cewa komai ba har Muhibbah ya fice daga parlorn... Maiyasa yake ji a k’asan zuciyarsa Zulfa’u bazata tab’a yin abu makamancin abinda Muhibbah Ke fad’i ba... Maiyasa yake jin ya yarda da ita koda ace bai tab’a kasancewa da ita ba....? A hankali ya mik’e tsaye yana mai zarya a parlorn had’ida tinanin yanda zai shawo kan lamarin...
Koda Yusuf ya dawo babu wani haske, da alama Umman Akram ita kanta batasan da tafiyar Akram ba, sannan a cewarta basuda wani k’auyen tik’is bayan garinsu Rano, kuma anyi waya Rano baije can ba....Ita kanta Umma abin ya soma damunta gashi gobe ake shirin auren Akram d’in...
Engr yace ta kwantar da hankalinta In sha Allah zasu samu Akram za kuma suji dalilinsa na yin abinda yayi....
***
RANAR D’AURIN AURE, RANAR DA ZATA KASANCE MAFARIN FARIN CIKIN WASU HAKAN A B’ANGAREN WASU TA ZAMTO AKASIN FARIN CIKI,RANAR DA WASU SIRRIKA ZASU BUD’E KAWUNANSU DA KANSU...
ABUJA.
Sam Khalid baisan Daddy ya iso garin a daren jiya ba, sai a masallaci sallan asubahi suka had’u... Gaisawa sukai suka nufo gida tare, sam Khalid bai mamakin ganin Daddyn ba tinda gidansa ne zai iya zuwa ko k’arfe nawa ne....Suna tafe Daddy yace “Fitar sassafe zamuyi Khalid, nasan Auntyn taka bata sanar dakai ba koh...?”