Sashe 16
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin sauri Aunty Lami ta nufi sashen Abbah....
Ga tsananin mamakinta kishingid’e ta taddasa saman kujera a parlorn nasa, waje ta samu ta zauna daga gefensa tana tunanin anya lafiya....
***
Ammi ta kuma d’aga kwalin maganin dake gefen gadon Siyama, mummunar fad’uwan gaba ya sauk’ar mata, d’ago idanu tai ta kuma duban Siyama dake duk’unk’une cikin bargo tana bacci...
Ammi ta shiga girgiza kai tana furta “Oh no no no what have you done to yourself Siyama....”
Ta kuma bud’e drawer d’in tana d’add’aya da magungunan....
B’uruntun binciken da Ammi keyi ya d’aga Siyama daga bacci....
Cikin sauri ta shiga fuzge magungunanta hannun Ammi tana fad’in “Haba Ammi you know I hate it when people spy on me...”
Ammi ta girgiza kai tana dubanta kana tace “Siyama ki fad’a min gaskiya meye wannan, wato zancen da Kubura kemin tayi daidai... Siyama ciki kika cire...? Talk to me..!!!” Ta k’arashe cikin tsananin d’aga murya...
A hasale Siyama tace da ita “Yes Yes Ammi I had an abortion....Ammi I’m not ready to take responsibilities for God’s sake... And please do not pressure me...” Ta k’arashe tana kuma nitsewa cikin lallausan blanket d’inta....
Girgiza kai kurum Ammi tai kana tace “Siyama mai kika zama kenan, ki kashe d’anki da kanki... Anya kinada lafiya kuwa....?”
Mik’ewa Siyama ta kumayi tana dubanta kana tace “Ammi please enough..... Abinda ya riga ya faru ya faru a ra’ayina babu haihuwa nan kusa maybe a gaba in the future.....”
Ammi ta jinjina kai cikeda tsananin takaici kana tace “Kinyi adalciwa mijinki...?”
Dubanta Siyama ta kumayi kana ta d’an tab’e fuska tace “Mijina always supports me, so na tabbata shima yaji haka babu abunda zai damesa... Ammi please understand ba kowa bane keda ra’ayin haihuwa, koda d’an nan yazo duniya bazaiji dad’in rayuwa da iyayensa ba domin kuwa zai kasance ne like a mistake so please ki daina damuwa Ammi, idan grandchildren kikeso Khalid zai haifa miki kinji koh...”
Girgiza kai kurum Ammi take tana duban Siyama da tuni tayi tunanin ba cikin hankalinta take ba kana tace “Don’t say I did not warn you, wataran d’an da kika ciren nan zaki nema da kud’inki, too bad lokacin bazaki samu ba...”
“And I don’t care Ammi...” Ta fad’i tana duban mahaifiyar tata....
Shigowar Khalid ya katse tartaunawar sun....
K’arasowa yayi ya d’an rungume Ammi kad’an kana yace “Goodmorning beautiful...”
Ammi ta murmusa had’ida jan sumarsa kad’an tace “Morning Son... An fito...?”
Jinjina mata kai yai yana kurb’an shayinsa a hankali kana yace “Yes Mamy, Abbah yace yana son sak’on ya isa Kano a yau...”
Jin ya ambaci Kano yasa Siyama dubansa...
Ammi ta jinjina kai kana tace “Toh Allah tsare hanya, ka kula da kanka kaji koh....”
“Insha Allah Ammi...” Khalid ya fad’i yana duban Siyama da tamkar batta a wajen....
Saida ya matso dab da ita kana ya d’an rank’wafo yace “Karki damu I’ll drove by and say hi to your husband... Sai kuma na sanar dashi rashinsa ya saki ciwo....”
Pillow d’in dake gefenta ta d’auka ta jefawa Khalid yai saurin kaucewa yana dariya nan suka soma kasa hali Ammi na rabon fad’a....
***
“Alhaji lafiya dai ko...?”
Aunty Lami ta tambaya tana duban Abban....
Sauk’e nannauyan ajiyan zuciya yai kana yace “Lami shin idan mutum ya mutu yana dawowa...?”
Wani irin k’ugi da murd’a cikin Aunty Lami ya bada lokaci guda, gabanta yai mummunar fad’uwa...
Cikin inda inda take furta “Haba dai Alhaji ya kake irin wannan tunanin... Ina ka tab’a jin wanda ya mutu ya dawo...?”
Abbah ya jinjina kai kana yace “Haka ne...”
Daga haka bai kuma ceda ita komai ba sai mik’ewa da yayi ya fad’a uwar d’akinsa k’afafunsa na masa nauyi....
Wani irin kallo mai cikeda firgici da fargaba Aunty Lami ta rakasa dashi, dukda d’an sanyi dake kad’awa a garin bata daina jin gumi na tsartsafo mata ba... Tambayar kanta ta dingayi maiyasa Abbah zai mata irin wannan tambayar....
***
Zulfah ta kuma duban Nabila a karo na biyu tsananin mamaki kwance saman fuskarta... Anya Hafiz ne har zai mata wani halacci a rayuwarta... Kai kodai wani tuggun yake k’ulla mata...?
Muryar Nabila ya kuma katse mata tunaninta....
“Addah bansan maiyasa ya b’oyewasu Abbah ba amma dai ni a ganina ki sanar dasu kar yazo a gaba ya k’ulla miki wani sharrin...”
Duban Nabila tai sanda take maganar kana ta girgiza kai a hankali tace “Nabila idan har shi bai sanar dasu ba nima bazan sanar dasu ba sabida bashi Abbah zai la’anta ba ni zai tsinema ya kuma cireni cikin ‘ya’yansa, na tabbata bazakiso kiga rana makamancin wannan ba a matsayina na ‘yar uwarki...”
A hankali Nabila ta sauk’e ajiyan zuciya kana tace “Toh baki tunanin Aunty ta fad’awa Mamy...?”
Girgiza kai Zulfah tai kana tace “Mun riga mun gama magana da Aunty B, zan zauna a nan tareda ita har lokacin da naji na sanar da mahaifana hasalima ni yin shirun da Ya Hafiz yayi yafimin... Idan na ida bautar k’asana har aiki Aunty tai alk’awarin samar min, sanin lafiyar Kausar ne kawai damuwata...” Ta k’arashe damuwa kwance saman fuskarta....
Hannayenta Nabila ta kamo kana tace “Kar ki damu Addah idan don wannan ne ni zanke dubo miki ita In sha Allah koda Hajiya dasu Sahariyya zasu hanani...”
Zulfah ta jinjina kai tana mai k’ak’aro murmushi had’ida rungume ‘yar uwar tata tace “Na gode Nabila...”
“Babu godiya tsakaninmu nidake abu guda ne..” Nabilah ta fad’i tana maida mata martanin murmushin nata...
A haka Aunty B ta shigo ta taddasu tausayinsu ya rufeta nan ta umarcesu su fito suje kitchen baki d’aya tasan hakan ka iya d’ebe masu kewa...
Yini zubur Nabila tai saida ta tuna Mamy ta haneta da yin dare kafin ta soma shirin tafiya...
***
Misalin k’arfe biyar na yamma bayan ya gama huta gajjiyan hanyarsa a hotel d’in Tahir guest in da ya sauk’a nan ya kira Sameer ya sanar dashi location d’in da zai samesa....
Tsaf Khalid ya shirya cikin k’anan kaya royal blue shirt ta amani da kuma bak’ar jeans sai watsa k’amshi yake as usual ya nufi motarsa ya d’auki hanyar da Sameer ya sanar dashi map na directing nasa daga cikin wayarsa...
Daga can mai adaidaita ya ijiyeta sai buga sauri take don tasan by this time Abbah ya dawo daga Kasuwa...
Bata ankaraba saiji tai ruwan tab’o ya wanketa har fuskarta....
SameenaAleeyou 📚
[10/01, 19:22] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_..............DA RABO_
*15*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Tsananin mamaki ya kama Nabilah da Mamy ganin Hafiz harda duk’awa yana gaida Mamyn abinda bai tab’a koda kwatantawa ba gaba d’aya rayuwarsa....
Yawa mutunin arziki haka ya sadda kai yana tambayan Mamy ko Abbah ya fice Kasuwa ne...
Mamy kaw cikeda jin dad’i tace dashi “A’a bai fice ba Yana nan tukuna....”
Hafiz ya jinjina kai yana d’an murusawa kana ya dubi b’angaren Nabilah da tayi sakare tana dubansa yace “Nabilah ya hutu ko har kun koma ne...?”
Badon Mamy na wajenba kuma bataso ta fahimci komai ba tareda ta gane nufin Ya Hafiz ba da ta k’wand’ara masa zagi ta ruga a guje....
Da k’yar ta furta “Umm bamu koma ba...”
Mamy tace “Ya Hajiyar taka...?”
Nan ma fuska a sake yace “Hajiya na nan lafiya, amma ban shiga ba ma dama sai na fice a nan ne...”
Mamy ta jinjina kai cikeda jin dad’i kafin Hafiz ya kuma duban Nabilah yace “Ya kamata kizo ma Addar taki d’an hutu ai kafin ki koma sch.....”
Da tsananin mamaki Nabilah ke was dubansa tama rasa abin fad’i, batakaiga bada amsa ba Abbah ya fito cikin shiri....
Gaba d’aya suka soma gaidashi, shi kanshi Abban ganin Hafiz da farar safiya ya sanyasa yin tunanin ko akwai matsala ne...
Koda suka gaisa da Abbah tambayar Hafiz d’in Abbah yayi ko lafiya ko akwai wata matsala ce...
Hafiz yace “A’a Abbah lafiya lau babu wata matsala....”
Abbah ya jinjina kana ya kuma fad’in “Yaya iyalin naka, da fatan dai lafiya kuke zaune...?”
Nan ma Hafiz jinjina kai yai yace “Lafiya lou muke zaune Abbah babu wata matsala...” Ya k’arashe suna mai had’a idanu da Nabilah...
Shi kanshi ya fahimci tsananin mamakin dake kwance saman fuskar Nabilah kuma ya fahimci Zulfah ba gida ta taho ba hasalima bata sanar da iyayenta komai ba, wannan shine kawai gatan da zaiwa Zulfah bayan zaman hak’urin data kwashe a gidanshi bazai tab’a bari iyayensu susan cewa aurensu ya k’are ba.....
Mamy ce ta umarci Nabilah da ta d’auko wa Hafiz plate da cup ya karya kumallo...
Nabilah ta fice jiki a sanyaye tana tunanin wannan kuma wane kalan tuggu Ya Hafiz ya k’ulla....
A daidai hanyar ficewa daga sashen Abbah Hafiz d’in ya cimmata, kiran sunanta da yayine ya sanyata tsayawa cak tana masa duba irinta bak’in munafuki....
“Ina Zulfah...?”
Tambayar da ya mata kenan....
“Ai kai zan tambaya mai kake shirin k’ullawa Ya Hafiz, maiyasa baka sanar dasu Abbah gaskiya ba....?”
Murmushi yayi kana yace “Nabilah kenan, ki tsammanin sanar dasu bazai raba tsakaninsu da Zulfa’u bane musamman Abbah....?”
Cikin huci Nabila tace “Toh meye manufar b’oyewarka, shin wannan bashine abinda kullum kake fata da burin ya sami ‘yar uwata ba yanzu da burinka ya cika mai zai hanaka jin dad’i kardai kacemin son Addah Zulfah kake...?” Ta k’arashe tana murmusawa....
Gajeren murmushi yayi kana yace “Idan kina tunanin zan tab’a son Zulfah kinyi kuskure... Iyakacin abinda zan mata kenan bayan hak’urin zama a gidana da tai shine na rufa mata asiri kada Abbah ya tsine mata bayan cutar farin k’afa da take fama dashi.... Amma kuma idan kuka bari akaji there’s nothing I can do, ki sanar da ‘yar uwarki ko a ina take, she decides for her life....”
Daga haka tab’e baki ya d’anyi had’ida d’aga kafad’a kad’an kafin ya koma parlorn Abbah hula a karkace....
Shiru tai tana dubansa ba wai don zuciyarta ya kwanta da abinda yake fad’i ba, itakam sam bata yarda da Ya Hafiz ba ta tabbata he’s up to something, mai zatai yanzu, tai shiru ne ko ta sanarda Mamy ne.... Toh ko dai ta soma kiran Addah Zulfah ne ta sanar da ita....?”
Jiki a sanyaye ta wuce kitchen...
Ga tsananin mamakinta kishingid’e ta taddasa saman kujera a parlorn nasa, waje ta samu ta zauna daga gefensa tana tunanin anya lafiya....
***
Ammi ta kuma d’aga kwalin maganin dake gefen gadon Siyama, mummunar fad’uwan gaba ya sauk’ar mata, d’ago idanu tai ta kuma duban Siyama dake duk’unk’une cikin bargo tana bacci...
Ammi ta shiga girgiza kai tana furta “Oh no no no what have you done to yourself Siyama....”
Ta kuma bud’e drawer d’in tana d’add’aya da magungunan....
B’uruntun binciken da Ammi keyi ya d’aga Siyama daga bacci....
Cikin sauri ta shiga fuzge magungunanta hannun Ammi tana fad’in “Haba Ammi you know I hate it when people spy on me...”
Ammi ta girgiza kai tana dubanta kana tace “Siyama ki fad’a min gaskiya meye wannan, wato zancen da Kubura kemin tayi daidai... Siyama ciki kika cire...? Talk to me..!!!” Ta k’arashe cikin tsananin d’aga murya...
A hasale Siyama tace da ita “Yes Yes Ammi I had an abortion....Ammi I’m not ready to take responsibilities for God’s sake... And please do not pressure me...” Ta k’arashe tana kuma nitsewa cikin lallausan blanket d’inta....
Girgiza kai kurum Ammi tai kana tace “Siyama mai kika zama kenan, ki kashe d’anki da kanki... Anya kinada lafiya kuwa....?”
Mik’ewa Siyama ta kumayi tana dubanta kana tace “Ammi please enough..... Abinda ya riga ya faru ya faru a ra’ayina babu haihuwa nan kusa maybe a gaba in the future.....”
Ammi ta jinjina kai cikeda tsananin takaici kana tace “Kinyi adalciwa mijinki...?”
Dubanta Siyama ta kumayi kana ta d’an tab’e fuska tace “Mijina always supports me, so na tabbata shima yaji haka babu abunda zai damesa... Ammi please understand ba kowa bane keda ra’ayin haihuwa, koda d’an nan yazo duniya bazaiji dad’in rayuwa da iyayensa ba domin kuwa zai kasance ne like a mistake so please ki daina damuwa Ammi, idan grandchildren kikeso Khalid zai haifa miki kinji koh...”
Girgiza kai kurum Ammi take tana duban Siyama da tuni tayi tunanin ba cikin hankalinta take ba kana tace “Don’t say I did not warn you, wataran d’an da kika ciren nan zaki nema da kud’inki, too bad lokacin bazaki samu ba...”
“And I don’t care Ammi...” Ta fad’i tana duban mahaifiyar tata....
Shigowar Khalid ya katse tartaunawar sun....
K’arasowa yayi ya d’an rungume Ammi kad’an kana yace “Goodmorning beautiful...”
Ammi ta murmusa had’ida jan sumarsa kad’an tace “Morning Son... An fito...?”
Jinjina mata kai yai yana kurb’an shayinsa a hankali kana yace “Yes Mamy, Abbah yace yana son sak’on ya isa Kano a yau...”
Jin ya ambaci Kano yasa Siyama dubansa...
Ammi ta jinjina kai kana tace “Toh Allah tsare hanya, ka kula da kanka kaji koh....”
“Insha Allah Ammi...” Khalid ya fad’i yana duban Siyama da tamkar batta a wajen....
Saida ya matso dab da ita kana ya d’an rank’wafo yace “Karki damu I’ll drove by and say hi to your husband... Sai kuma na sanar dashi rashinsa ya saki ciwo....”
Pillow d’in dake gefenta ta d’auka ta jefawa Khalid yai saurin kaucewa yana dariya nan suka soma kasa hali Ammi na rabon fad’a....
***
“Alhaji lafiya dai ko...?”
Aunty Lami ta tambaya tana duban Abban....
Sauk’e nannauyan ajiyan zuciya yai kana yace “Lami shin idan mutum ya mutu yana dawowa...?”
Wani irin k’ugi da murd’a cikin Aunty Lami ya bada lokaci guda, gabanta yai mummunar fad’uwa...
Cikin inda inda take furta “Haba dai Alhaji ya kake irin wannan tunanin... Ina ka tab’a jin wanda ya mutu ya dawo...?”
Abbah ya jinjina kai kana yace “Haka ne...”
Daga haka bai kuma ceda ita komai ba sai mik’ewa da yayi ya fad’a uwar d’akinsa k’afafunsa na masa nauyi....
Wani irin kallo mai cikeda firgici da fargaba Aunty Lami ta rakasa dashi, dukda d’an sanyi dake kad’awa a garin bata daina jin gumi na tsartsafo mata ba... Tambayar kanta ta dingayi maiyasa Abbah zai mata irin wannan tambayar....
***
Zulfah ta kuma duban Nabila a karo na biyu tsananin mamaki kwance saman fuskarta... Anya Hafiz ne har zai mata wani halacci a rayuwarta... Kai kodai wani tuggun yake k’ulla mata...?
Muryar Nabila ya kuma katse mata tunaninta....
“Addah bansan maiyasa ya b’oyewasu Abbah ba amma dai ni a ganina ki sanar dasu kar yazo a gaba ya k’ulla miki wani sharrin...”
Duban Nabila tai sanda take maganar kana ta girgiza kai a hankali tace “Nabila idan har shi bai sanar dasu ba nima bazan sanar dasu ba sabida bashi Abbah zai la’anta ba ni zai tsinema ya kuma cireni cikin ‘ya’yansa, na tabbata bazakiso kiga rana makamancin wannan ba a matsayina na ‘yar uwarki...”
A hankali Nabila ta sauk’e ajiyan zuciya kana tace “Toh baki tunanin Aunty ta fad’awa Mamy...?”
Girgiza kai Zulfah tai kana tace “Mun riga mun gama magana da Aunty B, zan zauna a nan tareda ita har lokacin da naji na sanar da mahaifana hasalima ni yin shirun da Ya Hafiz yayi yafimin... Idan na ida bautar k’asana har aiki Aunty tai alk’awarin samar min, sanin lafiyar Kausar ne kawai damuwata...” Ta k’arashe damuwa kwance saman fuskarta....
Hannayenta Nabila ta kamo kana tace “Kar ki damu Addah idan don wannan ne ni zanke dubo miki ita In sha Allah koda Hajiya dasu Sahariyya zasu hanani...”
Zulfah ta jinjina kai tana mai k’ak’aro murmushi had’ida rungume ‘yar uwar tata tace “Na gode Nabila...”
“Babu godiya tsakaninmu nidake abu guda ne..” Nabilah ta fad’i tana maida mata martanin murmushin nata...
A haka Aunty B ta shigo ta taddasu tausayinsu ya rufeta nan ta umarcesu su fito suje kitchen baki d’aya tasan hakan ka iya d’ebe masu kewa...
Yini zubur Nabila tai saida ta tuna Mamy ta haneta da yin dare kafin ta soma shirin tafiya...
***
Misalin k’arfe biyar na yamma bayan ya gama huta gajjiyan hanyarsa a hotel d’in Tahir guest in da ya sauk’a nan ya kira Sameer ya sanar dashi location d’in da zai samesa....
Tsaf Khalid ya shirya cikin k’anan kaya royal blue shirt ta amani da kuma bak’ar jeans sai watsa k’amshi yake as usual ya nufi motarsa ya d’auki hanyar da Sameer ya sanar dashi map na directing nasa daga cikin wayarsa...
Daga can mai adaidaita ya ijiyeta sai buga sauri take don tasan by this time Abbah ya dawo daga Kasuwa...
Bata ankaraba saiji tai ruwan tab’o ya wanketa har fuskarta....
SameenaAleeyou 📚
[10/01, 19:22] +234 703 745 3539: *INDA RAI*
_..............DA RABO_
*15*
*©Sameena Aleeyou...✍🏽*
Tsananin mamaki ya kama Nabilah da Mamy ganin Hafiz harda duk’awa yana gaida Mamyn abinda bai tab’a koda kwatantawa ba gaba d’aya rayuwarsa....
Yawa mutunin arziki haka ya sadda kai yana tambayan Mamy ko Abbah ya fice Kasuwa ne...
Mamy kaw cikeda jin dad’i tace dashi “A’a bai fice ba Yana nan tukuna....”
Hafiz ya jinjina kai yana d’an murusawa kana ya dubi b’angaren Nabilah da tayi sakare tana dubansa yace “Nabilah ya hutu ko har kun koma ne...?”
Badon Mamy na wajenba kuma bataso ta fahimci komai ba tareda ta gane nufin Ya Hafiz ba da ta k’wand’ara masa zagi ta ruga a guje....
Da k’yar ta furta “Umm bamu koma ba...”
Mamy tace “Ya Hajiyar taka...?”
Nan ma fuska a sake yace “Hajiya na nan lafiya, amma ban shiga ba ma dama sai na fice a nan ne...”
Mamy ta jinjina kai cikeda jin dad’i kafin Hafiz ya kuma duban Nabilah yace “Ya kamata kizo ma Addar taki d’an hutu ai kafin ki koma sch.....”
Da tsananin mamaki Nabilah ke was dubansa tama rasa abin fad’i, batakaiga bada amsa ba Abbah ya fito cikin shiri....
Gaba d’aya suka soma gaidashi, shi kanshi Abban ganin Hafiz da farar safiya ya sanyasa yin tunanin ko akwai matsala ne...
Koda suka gaisa da Abbah tambayar Hafiz d’in Abbah yayi ko lafiya ko akwai wata matsala ce...
Hafiz yace “A’a Abbah lafiya lau babu wata matsala....”
Abbah ya jinjina kana ya kuma fad’in “Yaya iyalin naka, da fatan dai lafiya kuke zaune...?”
Nan ma Hafiz jinjina kai yai yace “Lafiya lou muke zaune Abbah babu wata matsala...” Ya k’arashe suna mai had’a idanu da Nabilah...
Shi kanshi ya fahimci tsananin mamakin dake kwance saman fuskar Nabilah kuma ya fahimci Zulfah ba gida ta taho ba hasalima bata sanar da iyayenta komai ba, wannan shine kawai gatan da zaiwa Zulfah bayan zaman hak’urin data kwashe a gidanshi bazai tab’a bari iyayensu susan cewa aurensu ya k’are ba.....
Mamy ce ta umarci Nabilah da ta d’auko wa Hafiz plate da cup ya karya kumallo...
Nabilah ta fice jiki a sanyaye tana tunanin wannan kuma wane kalan tuggu Ya Hafiz ya k’ulla....
A daidai hanyar ficewa daga sashen Abbah Hafiz d’in ya cimmata, kiran sunanta da yayine ya sanyata tsayawa cak tana masa duba irinta bak’in munafuki....
“Ina Zulfah...?”
Tambayar da ya mata kenan....
“Ai kai zan tambaya mai kake shirin k’ullawa Ya Hafiz, maiyasa baka sanar dasu Abbah gaskiya ba....?”
Murmushi yayi kana yace “Nabilah kenan, ki tsammanin sanar dasu bazai raba tsakaninsu da Zulfa’u bane musamman Abbah....?”
Cikin huci Nabila tace “Toh meye manufar b’oyewarka, shin wannan bashine abinda kullum kake fata da burin ya sami ‘yar uwata ba yanzu da burinka ya cika mai zai hanaka jin dad’i kardai kacemin son Addah Zulfah kake...?” Ta k’arashe tana murmusawa....
Gajeren murmushi yayi kana yace “Idan kina tunanin zan tab’a son Zulfah kinyi kuskure... Iyakacin abinda zan mata kenan bayan hak’urin zama a gidana da tai shine na rufa mata asiri kada Abbah ya tsine mata bayan cutar farin k’afa da take fama dashi.... Amma kuma idan kuka bari akaji there’s nothing I can do, ki sanar da ‘yar uwarki ko a ina take, she decides for her life....”
Daga haka tab’e baki ya d’anyi had’ida d’aga kafad’a kad’an kafin ya koma parlorn Abbah hula a karkace....
Shiru tai tana dubansa ba wai don zuciyarta ya kwanta da abinda yake fad’i ba, itakam sam bata yarda da Ya Hafiz ba ta tabbata he’s up to something, mai zatai yanzu, tai shiru ne ko ta sanarda Mamy ne.... Toh ko dai ta soma kiran Addah Zulfah ne ta sanar da ita....?”
Jiki a sanyaye ta wuce kitchen...