Sashe 156
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A hanya Najah ta had’udasu Sameer, Raihanah ta rok’esa yai parking suyi sallama da Najah, hakan kaw akai... Suka rungume juna suna hawaye... Najah tace “Kin cancanci Farin ciki Raihanah... Ki yafe mana dik abubuwan da muka maki a baya ‘yaruwata....”
Raihanah ta kuma rungumeta tana hawaye lokaci guda take furta “Allah ya yafemu gaba d’aya Naja’atu... Wllhi ban tab’a rik’eku ba tuntuni....”
Najah ta jinjina kai tana matsan k’walla kana taci gaba da fad’in “Hajiya ta zama ‘yar kallo a gidanmu... Mahaifinmu ya koma baida ta cewa... Gidanmu ya koma matattaran ‘yandaudu da duk wasu mutanen banza... Amma, abinda suka shuka ne... Ko da hakkinki kawai Allah ya bar Hajiya bazataga da kyau ba, balle d’inbin mutanen da suka sha wahala dik a sabida son zuciya irin nata... Raiha ki yafewa mahaifiyata kuma kice Addah Zulfah ma ta yafe mata ko ta sami sassauci cikin lamuranta...”
Raihanah ta kuma sa yatsunta tana share ma Najah hawaye kana taci gaba da fad’in “Allah zai kawo sauk’i cikin lamuran iyayenmu in sha Allah... Ko Babu komai Hajiya uwa ce a gareni domin kaw dik irin rik’onda tamin ta zab’i ta rik’eni bata salwantar dani ba, kinga kaw ita d’in uwace a gareni.... I love you so much Sis...!!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya... Naja ta kuma rungumeta tana fad’in I love you too ‘yaruwata....” Cikin murya irinta mai kuka.... A haka suka rabu cikeda kewa da alhinin juna...
Isansu gida da kad’an Sameer ya fice ya d’aukosu Mummy yanda sukai sallama gaba d’aya suka d’auki hanya bayan su Abbah dasu Mamy sun kuma masu nasiha... Haka Raiha ta rabu dasu tana kuka musamman Marliya da yanzu sukai sabo sosai, gashi har suka tafi babu labarin Mamani....
****
ABUJA
Suna zaune Office d’in Dr d’in bayan ya ida sanar dasu condition d’in Daddy... Mik’ewa tsaye Khalid yai yana mai shafe fuskarsa da duk tafukan hannayensa cikin tsananin tashin hankali da dik k’ok’arin mai k’ok’ari bazai b’oyu ba.... Aunty Daula kaw kifa kanta kurum tai wasu irin hawaye na gangaro mata....
Khalid ya isa gaban Dr d’in lokaci guda cikin tsananin tashin hankali yake furta “No Dr.... There must be another way.... Can’t we take him abroad...?”
Dr ya girgiza kai a hankali kana yaci gaba da fad’in “I’m afraid you can’t... I’ll only advise you to continue praying for him... Chances d’in rayuwarsa.... Kad’an ne... I’m sorry I had to tell this...” Ya k’arashe yana mai girgiza kai a hankali had’ida zare glasses d’in dake mak’ale idanunsa....
Lokaci guda Khalid yake girgiza kai yayinda Aunty Daula ta k’unshe kukan da yazo bakinta gadan gadan jin kukan na zuwa mata da k’arfin gaske....
Khalid dake duban likitan da rikitattun idanunsa tamkar zai shak’osa haka ya rank’wafo daf fuskansa yana tsananin huci yake furta “How dare you say that... My father isn’t going die, you hear me...? So do everything, every possible thing you can to save my father...!”
Girgiza kai kad’an Dr yai kana yace “I’m sorry Khalid, but you’ve to accept the truth...!”
Khalid ya shak’o wuyarsa yana jijjigasa da iya k’arfinsa yake furta “Just do your damn job and save my father’s live, you incompetent...!!!” Cikin sauri Aunty Daula ta shiga janye Khalid tana hawaye take fad’in “Khalid ka nitsu ka ambato Allah cikin zuciyarka, kar ka bijirema rahamar Ubangijinka.... Allah shine mai warkarwa ba likita ba... Lets continue praying for him kaji....!”
Jiki a sanyaye Khalid Ke furta “Aunty Daddy can’t die... He just can’t..!!” Ya k’arashe cikin tsananin rawar murya mai raunin gaske... Lokaci guda yasa kai ya fice daga office d’in cikin sauri... Nabila da Aunty B dake zaune reception nan sukaga fitowar Khalid ya gifta ya nufi waje cikin tsananin tashin hankali... A tare suka mik’e gabansu na tsnananta fad’uwa... Nan suka hango Daula ma ta fito tana matsan hawaye... Gaba d’aya suka nufeta... Aunty Daula ta rungume ‘yar uwarta Bara’atu tana fad’in “I don’t want to lose him... I love him with all my heart... I don’t want to lose my husband..!!” Ta k’arashe tana mai kifa kanta cikin jikin Aunty B... Ai a d’ari Nabilah tabi hanyar dataga Khalid yabi....
Wani Dr ne yazo ya shigesu ya nufi ofishin Dr Hameed babban likitan dake jagorantar team d’in likitocin da case d’in Daddy Ke hannunsa... Nan Dr Hameed yake sanar dashi halinda matarsa da d’ansa Khalid Ke ciki...
Likitan ya jinjina kai yana mamakin Wai dama Engr Mainasara yanada wata mata bayan mamar Siyama matar Sameer da sukai makaranta tare...? Abin ya tsaya masa a Rai... Da wannan tinanin ya ije report d’in dake hannunsa saman table d’in Dr Hameed kana yai ficewarsa....
Fitarsa da kad’an yaga wayan Sultan na shigo masa... Gaisawa sukai Dr Nazir na tambayarsa yau ya tina dashi ne...
Sultan yace daga d’aya b’angaren “Ai ni na fika mutunci Nazir tinda ni ina nemanka ko Abuja naje... What about you... Kana neman mutum ne...? If I haven’t forgotten the last time da muka had’u a auren Sameer ne...”
Nazir ya katsesa da fad’in “Hold on.. Speaking of Sameer.... Naga Father in-law d’insa a nan Abuja, yayi accident jiya, anyi rushing d’inshi wajenmu... Amma abin mamakin shine babu matar Sameer wajensa sannan babu mahaifiyarta saiko d’anta Khaleed da amaryar Baban nasu... Nasha mamaki sosai, dan ko idon Sameer ma ban gani ba....”
Sultan ya mik’e sosai yana furta “Wait, hold on..! Wai Ahmad Mainasara da nasani kake ce min yayi accident...? Ko dai wani daban kake nufi...?”
Nazir yace “How can I be mistaken bayan ina d’aya d’aga cikin Dr’s team da case d’insa Ke hannunsu.... Shisa nace maka nasha mamaki da naga babu Sameer babu matarsa babu kuma mahaifiyar matarsa dan to be honest with you jikin Engr Mainasara is getting worse.. I’m afraid he’s dying...”
Sultan da mamaki ya cikasa yace “And kace sai bak’in fuskoki kake gani wajensa...?”
Nazir yace “Of course yanda kaji....”
Sultan ya murmusa a hankali kana yace “Kaga kiranka da nai yayi amfani... Well, na gode da wannan information da ka bani.... Sai anjima Doc...!” Ya katse wayar yana shafa hab’arsa a hankali... Ko banza ya samu abinda zai amfani dashi ya sami yardar Siyama dana mahaifiyarta... Babu shiri ya shiga neman layin Laila yace tasan yanda za’ai ta kaisa wajen mahaifiyar Siyama yanada muhimmin abu da zai sanar da ita....
***
A can asibiti kaw jigum jigum sukai dan izuwa lokacin Aunty B tace ya zama dole a sanar da mahaifiyar Khalid halinda ake ciki, domin yin shirun ba komai zai haifar ba illa ya k’ara complicating abubuwa... Mai faruwa ya riga da ya faru, kuma ko mai za’ai hakan bazai canza baya ba, dan haka gwara kawai a sanar da ita....
Khalid ya numfasa a hankali kana yace “But Aunty how....? Ta yaya... I know my mother, idan taji batun nan komai ka iya faruwa regardless of my father’s condition... How am I going to do all of this Aunty... Just how...?!” Ya k’arashe yana fuzar da iska mai d’umin gaske....
Aunty B ta nunfasa kad’an kana tace “Maybe a samu wani wanda takejin maganan shi... Sisters, brothers... Or maybe friends...But we can’t wait any longer.... Magana ta gaskiya kenan...”
Mik’ewa tsaye yai yana mai fuzar da huci, lokaci guda yake zaga parlorn a hankali, shi kansa bai hasasho k’uran guguwa da tashin hankali dake tink’aroshi.... Toh waye ma zaije ya samu da wannan zance, waye Ammi ke sauraronsa... The only person da Ammi ke d’aukar magananta Aunt d’insa ce mahaifiyar Yesmin saiko dama dama Hajiya Fatahiyya momyn Sameer toh itama tinda ta soma yak’in raba Auren Sameer da Siyama suka daina shiri sosai, kuma ma ai Hajiya Fatahiyya bata nan... Last option d’in saidai fah yaje ya sami Mummyn Yesmin ne... Toh amma zuwa wajen Aunty Hanne Maman Yesmin yana nufin tada wani babban yak’in ne muddin taji cewa ya auri wata daban ba Yesmin d’inta dataci masa buri, kawai zai sake worsen situation d’in ne.....Dafe kansa yai kad’an yana ambaton Allah... Itadai Aunty Bara’atu da ta tatane da ita da kanta ta tari mahaifiyar Khalid da batun amma saidai wannan family issue ne bai kamata tai masu katsalandan ba, kuma idan har ta shiga batun toh fah saidai ta k’ara dagula abin ta kuma janyowa ‘yaruwarta Daula wani tashin hankalin wanda bata fatan hakan....
Gaba d’aya dai yinin ranan rasa abin yi sukai sai faman sak’e sak’e da warware ware Khalid yake....
***
A can Kano kaw neman Akram ake ruwa a jallo, lambar da yai amfani da itama da alama an gaza tracking layin, gaba d’aya hankalin Engr da na mahaifiyar Akram ya kai k’ololuwa wajen tashi, gashi a yammacin yau d’in ‘yansanda suka sami motar Akram d’in can wani gidan mai da aka jima da daina amfani dashi can hanyar fita gari....
Sanda suka kira Engr suka sanar dashi babu b’ata lokaci ya isa wajen, yai conforming cewa motar Akram ce, nan jami’an tsaro sukaci gaba da gudanar da bincikensu gameda abinda ya shafi motar had’ida baiwa Engr assurance d’in cewa bazasu huta ba har sai sun zak’ulo komai gameda b’acewar Akram, domin kaw tsintar motarsa da akai hakan na nufin Akram ba tafiya yai kaman yanda yace ba, dik yanda akai akwai wani abu a k’asa... Mai yuwa sacesa akai tinda ga motarsa an tsinta....
***
Raihanah ta kuma rungumeta tana hawaye lokaci guda take furta “Allah ya yafemu gaba d’aya Naja’atu... Wllhi ban tab’a rik’eku ba tuntuni....”
Najah ta jinjina kai tana matsan k’walla kana taci gaba da fad’in “Hajiya ta zama ‘yar kallo a gidanmu... Mahaifinmu ya koma baida ta cewa... Gidanmu ya koma matattaran ‘yandaudu da duk wasu mutanen banza... Amma, abinda suka shuka ne... Ko da hakkinki kawai Allah ya bar Hajiya bazataga da kyau ba, balle d’inbin mutanen da suka sha wahala dik a sabida son zuciya irin nata... Raiha ki yafewa mahaifiyata kuma kice Addah Zulfah ma ta yafe mata ko ta sami sassauci cikin lamuranta...”
Raihanah ta kuma sa yatsunta tana share ma Najah hawaye kana taci gaba da fad’in “Allah zai kawo sauk’i cikin lamuran iyayenmu in sha Allah... Ko Babu komai Hajiya uwa ce a gareni domin kaw dik irin rik’onda tamin ta zab’i ta rik’eni bata salwantar dani ba, kinga kaw ita d’in uwace a gareni.... I love you so much Sis...!!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya... Naja ta kuma rungumeta tana fad’in I love you too ‘yaruwata....” Cikin murya irinta mai kuka.... A haka suka rabu cikeda kewa da alhinin juna...
Isansu gida da kad’an Sameer ya fice ya d’aukosu Mummy yanda sukai sallama gaba d’aya suka d’auki hanya bayan su Abbah dasu Mamy sun kuma masu nasiha... Haka Raiha ta rabu dasu tana kuka musamman Marliya da yanzu sukai sabo sosai, gashi har suka tafi babu labarin Mamani....
****
ABUJA
Suna zaune Office d’in Dr d’in bayan ya ida sanar dasu condition d’in Daddy... Mik’ewa tsaye Khalid yai yana mai shafe fuskarsa da duk tafukan hannayensa cikin tsananin tashin hankali da dik k’ok’arin mai k’ok’ari bazai b’oyu ba.... Aunty Daula kaw kifa kanta kurum tai wasu irin hawaye na gangaro mata....
Khalid ya isa gaban Dr d’in lokaci guda cikin tsananin tashin hankali yake furta “No Dr.... There must be another way.... Can’t we take him abroad...?”
Dr ya girgiza kai a hankali kana yaci gaba da fad’in “I’m afraid you can’t... I’ll only advise you to continue praying for him... Chances d’in rayuwarsa.... Kad’an ne... I’m sorry I had to tell this...” Ya k’arashe yana mai girgiza kai a hankali had’ida zare glasses d’in dake mak’ale idanunsa....
Lokaci guda Khalid yake girgiza kai yayinda Aunty Daula ta k’unshe kukan da yazo bakinta gadan gadan jin kukan na zuwa mata da k’arfin gaske....
Khalid dake duban likitan da rikitattun idanunsa tamkar zai shak’osa haka ya rank’wafo daf fuskansa yana tsananin huci yake furta “How dare you say that... My father isn’t going die, you hear me...? So do everything, every possible thing you can to save my father...!”
Girgiza kai kad’an Dr yai kana yace “I’m sorry Khalid, but you’ve to accept the truth...!”
Khalid ya shak’o wuyarsa yana jijjigasa da iya k’arfinsa yake furta “Just do your damn job and save my father’s live, you incompetent...!!!” Cikin sauri Aunty Daula ta shiga janye Khalid tana hawaye take fad’in “Khalid ka nitsu ka ambato Allah cikin zuciyarka, kar ka bijirema rahamar Ubangijinka.... Allah shine mai warkarwa ba likita ba... Lets continue praying for him kaji....!”
Jiki a sanyaye Khalid Ke furta “Aunty Daddy can’t die... He just can’t..!!” Ya k’arashe cikin tsananin rawar murya mai raunin gaske... Lokaci guda yasa kai ya fice daga office d’in cikin sauri... Nabila da Aunty B dake zaune reception nan sukaga fitowar Khalid ya gifta ya nufi waje cikin tsananin tashin hankali... A tare suka mik’e gabansu na tsnananta fad’uwa... Nan suka hango Daula ma ta fito tana matsan hawaye... Gaba d’aya suka nufeta... Aunty Daula ta rungume ‘yar uwarta Bara’atu tana fad’in “I don’t want to lose him... I love him with all my heart... I don’t want to lose my husband..!!” Ta k’arashe tana mai kifa kanta cikin jikin Aunty B... Ai a d’ari Nabilah tabi hanyar dataga Khalid yabi....
Wani Dr ne yazo ya shigesu ya nufi ofishin Dr Hameed babban likitan dake jagorantar team d’in likitocin da case d’in Daddy Ke hannunsa... Nan Dr Hameed yake sanar dashi halinda matarsa da d’ansa Khalid Ke ciki...
Likitan ya jinjina kai yana mamakin Wai dama Engr Mainasara yanada wata mata bayan mamar Siyama matar Sameer da sukai makaranta tare...? Abin ya tsaya masa a Rai... Da wannan tinanin ya ije report d’in dake hannunsa saman table d’in Dr Hameed kana yai ficewarsa....
Fitarsa da kad’an yaga wayan Sultan na shigo masa... Gaisawa sukai Dr Nazir na tambayarsa yau ya tina dashi ne...
Sultan yace daga d’aya b’angaren “Ai ni na fika mutunci Nazir tinda ni ina nemanka ko Abuja naje... What about you... Kana neman mutum ne...? If I haven’t forgotten the last time da muka had’u a auren Sameer ne...”
Nazir ya katsesa da fad’in “Hold on.. Speaking of Sameer.... Naga Father in-law d’insa a nan Abuja, yayi accident jiya, anyi rushing d’inshi wajenmu... Amma abin mamakin shine babu matar Sameer wajensa sannan babu mahaifiyarta saiko d’anta Khaleed da amaryar Baban nasu... Nasha mamaki sosai, dan ko idon Sameer ma ban gani ba....”
Sultan ya mik’e sosai yana furta “Wait, hold on..! Wai Ahmad Mainasara da nasani kake ce min yayi accident...? Ko dai wani daban kake nufi...?”
Nazir yace “How can I be mistaken bayan ina d’aya d’aga cikin Dr’s team da case d’insa Ke hannunsu.... Shisa nace maka nasha mamaki da naga babu Sameer babu matarsa babu kuma mahaifiyar matarsa dan to be honest with you jikin Engr Mainasara is getting worse.. I’m afraid he’s dying...”
Sultan da mamaki ya cikasa yace “And kace sai bak’in fuskoki kake gani wajensa...?”
Nazir yace “Of course yanda kaji....”
Sultan ya murmusa a hankali kana yace “Kaga kiranka da nai yayi amfani... Well, na gode da wannan information da ka bani.... Sai anjima Doc...!” Ya katse wayar yana shafa hab’arsa a hankali... Ko banza ya samu abinda zai amfani dashi ya sami yardar Siyama dana mahaifiyarta... Babu shiri ya shiga neman layin Laila yace tasan yanda za’ai ta kaisa wajen mahaifiyar Siyama yanada muhimmin abu da zai sanar da ita....
***
A can asibiti kaw jigum jigum sukai dan izuwa lokacin Aunty B tace ya zama dole a sanar da mahaifiyar Khalid halinda ake ciki, domin yin shirun ba komai zai haifar ba illa ya k’ara complicating abubuwa... Mai faruwa ya riga da ya faru, kuma ko mai za’ai hakan bazai canza baya ba, dan haka gwara kawai a sanar da ita....
Khalid ya numfasa a hankali kana yace “But Aunty how....? Ta yaya... I know my mother, idan taji batun nan komai ka iya faruwa regardless of my father’s condition... How am I going to do all of this Aunty... Just how...?!” Ya k’arashe yana fuzar da iska mai d’umin gaske....
Aunty B ta nunfasa kad’an kana tace “Maybe a samu wani wanda takejin maganan shi... Sisters, brothers... Or maybe friends...But we can’t wait any longer.... Magana ta gaskiya kenan...”
Mik’ewa tsaye yai yana mai fuzar da huci, lokaci guda yake zaga parlorn a hankali, shi kansa bai hasasho k’uran guguwa da tashin hankali dake tink’aroshi.... Toh waye ma zaije ya samu da wannan zance, waye Ammi ke sauraronsa... The only person da Ammi ke d’aukar magananta Aunt d’insa ce mahaifiyar Yesmin saiko dama dama Hajiya Fatahiyya momyn Sameer toh itama tinda ta soma yak’in raba Auren Sameer da Siyama suka daina shiri sosai, kuma ma ai Hajiya Fatahiyya bata nan... Last option d’in saidai fah yaje ya sami Mummyn Yesmin ne... Toh amma zuwa wajen Aunty Hanne Maman Yesmin yana nufin tada wani babban yak’in ne muddin taji cewa ya auri wata daban ba Yesmin d’inta dataci masa buri, kawai zai sake worsen situation d’in ne.....Dafe kansa yai kad’an yana ambaton Allah... Itadai Aunty Bara’atu da ta tatane da ita da kanta ta tari mahaifiyar Khalid da batun amma saidai wannan family issue ne bai kamata tai masu katsalandan ba, kuma idan har ta shiga batun toh fah saidai ta k’ara dagula abin ta kuma janyowa ‘yaruwarta Daula wani tashin hankalin wanda bata fatan hakan....
Gaba d’aya dai yinin ranan rasa abin yi sukai sai faman sak’e sak’e da warware ware Khalid yake....
***
A can Kano kaw neman Akram ake ruwa a jallo, lambar da yai amfani da itama da alama an gaza tracking layin, gaba d’aya hankalin Engr da na mahaifiyar Akram ya kai k’ololuwa wajen tashi, gashi a yammacin yau d’in ‘yansanda suka sami motar Akram d’in can wani gidan mai da aka jima da daina amfani dashi can hanyar fita gari....
Sanda suka kira Engr suka sanar dashi babu b’ata lokaci ya isa wajen, yai conforming cewa motar Akram ce, nan jami’an tsaro sukaci gaba da gudanar da bincikensu gameda abinda ya shafi motar had’ida baiwa Engr assurance d’in cewa bazasu huta ba har sai sun zak’ulo komai gameda b’acewar Akram, domin kaw tsintar motarsa da akai hakan na nufin Akram ba tafiya yai kaman yanda yace ba, dik yanda akai akwai wani abu a k’asa... Mai yuwa sacesa akai tinda ga motarsa an tsinta....
***