Sashe 153
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Daga Aunty B har Aunty Daula sun kula da yanda gaba d’aya hankalin Nabilah bai taredasu, mosti ba motsi ba sai ta lek’a k’ofa... Tinda tai wanka ta shirya cikin kayan baccinta mai taushi yalwatacce ta haye gado taredasu Ijlaal amma ga dikkan alamu ba baccin take ba...
Aunty B ta numfasa ta d’an tab’a Daula kad’an tace “Ban tsamman mijinta ya saka wani abu a cikinsa ya kamata ko d’an tea ne takai masa, she cant let him go to bed with an empty stomach, ga kuma halinda yake ciki...” Cikin sigan rad’a tai maganar...
Aunty Daula ta jinjina kai tace “Nima tinanin da nai kenan...”
A tare suka had’e murya suka kirawo sunanta, gabanta ya yanke ya fad’i....
Aunty B taci gaba da fad’in “Nabilah ya kamata Ki lek’a kiga halinda mijinki ke ciki... This is a serious situation for him, Kinga ko abinci baici ba,and you can’t let him go to bed like that....”
Aunty Daula ta jinjina kai tace “Haka ne... Khalid is going through difficult situation, he needs you... Ki tashi kije kitchen and prepare something for him koda tea ne..”
Jinjina kai kurum take a hankali tana mai sauraren Aunties d’in nata, lokaci guda ta mik’e ta sauk’o daga saman gadon a hankali kana ta isa ta bud’e suitcase d’inta ta ciro hijab ruwan madara ta d’aura saman yalwataccen riga da wandon baccin nata...
Aunty Daula tace ta sami Karima tai guiding nata yanda stuff d’in kitchen d’in suke aje... Babu musu ta jinjina mata kai kana ta fice...
Da taimakon Karima ta ida dafa masa ruwan shayin ta had’e saman tray kana ta nufi d’akin nasa dake nan down floor...
Sallama saman bakinta take knocking... Khalid da ida sallansa kenan ya taso yana k’ok’arin bud’ewa dan tuni ya d’ago muryar teddy bear d’insa dikda sanyi da muryar tata tai.... Ya sakar mata sassanyar murmushi na k’arfin hali.... Hanya ya bata kana yace “Come on in...” Ta rab’a a hankali ta shige k’irjinta sai bugu yake...
Haka nan ta zauna cikin d’akin a d’arare sai rarraba idanu take ga sanyin AC da yaima d’akin k’awanya had’ida dadd’an k’amshinsan nan... Jim kad’an ya fito daga closet sanye cikin white inner shirt da ash sweatpants, da alama ya canza jallabiyan data shigo ta tadda jikinsa ne wanda ko ba’ace ba sallah ya ida...
Daga gefenta ya d’an zauna yana mai karantarta... Lokaci guda ya sinkayo muryarta tana gaidashi.. Bai amsata ba sai kamo yatsun hannayenta da yai ya rik’e cikin nasa, lokaci guda ta d’ago tana dubansa.... Sai snn ya d’an amsata a tak’aice kana yai mata alama da ido kan tai serving d’insa tea d’in.... Sarai ta gane mai yake nufi da yai mata alama da idon kan tai serving d’insa amma saidai yak’i sakin hannunta....
Ganin ya kuma mata alama da ido yana duban tray d’in ya sanyata masa alama itama da idanun kan ya sakar mata hannunta, lokaci guda take furtawa a hankali “Can I have my hands back...?”
Murmushi ya sakar mata kad’an kana ya saki hannun nata.... Ta duk’a a hankali tana had’a masa, dik abinda zata zuba sai ta tambayesa, shiko dik wani motsinta ya kasa janye idanunsa daga gareta...
Bayan ta ida had’awa ta mik’a masa cikeda risinawa.... Ya amsa yana mai furta “Thank you teddy bear....!”
K’ak’aro murmushi ta d’anyi ba tareda cewa komai ba, yana sha yana tsareta da idanu... Ya kuwa sha sosai dan baima San sanda tea d’in Ke shige masa ba sakamakon duban fuskarta da yake...
Bayan ya gama ne ta shiga had’a tray d’in tana fad’in bara Takai kitchen...
Kaman mai tsoron idan ta fice bazata dawo ba sai ji tai ya rungumota ta baya yana fad’in “Please stay... Please stay here with me kinji teddy bear....!” Ya k’arashe idanunsa a lumshe....
K’irjjnta yaci gaba da bugu, ta kasa tab’uka komai, tana jin sanda ya dawo dasu baya yai masu masauk’i saman kujeran... Gaba d’aya sai jinta wane iri take... Khalid yaci gaba da furta “I don’t know if I can do this Nabila... I don’t know... Ta ina zan soma sanar da Ammi abubuwan da suka faru... Da Wanne zan soma mata...? Accident d’in Daddy...? Introducing Aunty Daula da yaranta ko kuwa da batun aurena zan soma mata... Nabilah I’m lost..... I don’t where to start... I’m completely lost....!” Ya k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Tausayinsa ya cika mata zuciya take taji kuka na neman zuwa mata amma sai ta daure dan tasan shid’in na buk’atan juriyarta a halin yanzu.....
Cikin murya irinta lallashi take furta “We are all here for you... You are not alone... Together we can do this kaji... And Daddy zai sami lafiya in sha Allah... Mu ci gaba da masa addu’a kaji, abinda ya kamata muyi focusing yanzu akai kenan kaji.... I’m here... For you....!” Ta k’arashe cikin rawar murya dikda juriya da take k’ok’arin nunawa...
Khalid ya kuma kamo hannayenta yana mai furta “Thnak you teddy bear...!”
Ya k’arashe yana mai kuma janyota cikin jikinsa, saitin kunnenta yake maganar tamkar mai rad’a “Teddy bear... please sleep here beside me....!” Yai maganar yana mai k’ok’arin zame hijabin jikinta... Nabila da gaba d’aya ya gama daburcewa saurin d’agowa tai a d’an razane tana dubansa... Sai kuma ta sadda kanta....
Ya kuma sakale yatsun hannunta cikin nasa kana ya furta “Don’t you want... to sleep beside your bear.... “
Janye hannayenta ta soma a hankali, cikin d’an daburcewa take furta “Zan... zanje karsu fara nemata...”
Murmusawa yai a hankali kana yace “Babu wanda zai nemeki... Alright idan bazaki kwana a nan ba, do me a favor...”
Ya d’an dubesa a hankali.... Still yatsunta cikin nasa yake ci gaba da furta “Stay with me har nayi bacci, idan nai bacci sai ki tafi... I just want you beside me teddy bear that’s all... Please don’ say no... Kinji....” Ya k’arashe kaman wani mai shirin kuka...
Jinjina masa kai tai a hankali kana tace “Alright deal.... Idan kayi bacci zan tafi... You better go to sleep now..!” Ta k’arashe da sigan fad’a...
Khalid ya murmusa cikeda jin dad’i had’ida jinjina kai yace “Deal....! Come here ya k’arashe yana mai janyota jikinsa, yai masu masauk’i saman gadon, Zame jikinta tai had’ida jera pillows tsakaninsu tana mai satan dubansa take furta “Ina kallonka daga nan oya go to sleep...!”
Shidai dariya ta basa sosai hakan yasa yai mata k’uri daga yanda yake kwance, murmushi saman fuskarsa... Idan ta juyo taga yana dubanta saiko ta kuma duk’unk’unuwa cikin hijabinta tana fad’in idan bai juya ba ita zata tafi...
Khalid ya juya yana mai gimtse dsriyarsa had’ida furta “Allah huci ran Princess..”
Yana gani ta soma gyangyand’i ita a dole jiransa take yai bacci... Jim kad’an kaw bacci yai gaba da ita.... Khalid ya janye pillows d’in a hankali kana ya janyota kusanshi ya ja bargo ya rufa masu...Sosai ya lumshe idanunsa yana shak’an dadd’an k’amshinta, a haka shima bacci yai gaba dashi...
***
KANO
Aunty B ta numfasa ta d’an tab’a Daula kad’an tace “Ban tsamman mijinta ya saka wani abu a cikinsa ya kamata ko d’an tea ne takai masa, she cant let him go to bed with an empty stomach, ga kuma halinda yake ciki...” Cikin sigan rad’a tai maganar...
Aunty Daula ta jinjina kai tace “Nima tinanin da nai kenan...”
A tare suka had’e murya suka kirawo sunanta, gabanta ya yanke ya fad’i....
Aunty B taci gaba da fad’in “Nabilah ya kamata Ki lek’a kiga halinda mijinki ke ciki... This is a serious situation for him, Kinga ko abinci baici ba,and you can’t let him go to bed like that....”
Aunty Daula ta jinjina kai tace “Haka ne... Khalid is going through difficult situation, he needs you... Ki tashi kije kitchen and prepare something for him koda tea ne..”
Jinjina kai kurum take a hankali tana mai sauraren Aunties d’in nata, lokaci guda ta mik’e ta sauk’o daga saman gadon a hankali kana ta isa ta bud’e suitcase d’inta ta ciro hijab ruwan madara ta d’aura saman yalwataccen riga da wandon baccin nata...
Aunty Daula tace ta sami Karima tai guiding nata yanda stuff d’in kitchen d’in suke aje... Babu musu ta jinjina mata kai kana ta fice...
Da taimakon Karima ta ida dafa masa ruwan shayin ta had’e saman tray kana ta nufi d’akin nasa dake nan down floor...
Sallama saman bakinta take knocking... Khalid da ida sallansa kenan ya taso yana k’ok’arin bud’ewa dan tuni ya d’ago muryar teddy bear d’insa dikda sanyi da muryar tata tai.... Ya sakar mata sassanyar murmushi na k’arfin hali.... Hanya ya bata kana yace “Come on in...” Ta rab’a a hankali ta shige k’irjinta sai bugu yake...
Haka nan ta zauna cikin d’akin a d’arare sai rarraba idanu take ga sanyin AC da yaima d’akin k’awanya had’ida dadd’an k’amshinsan nan... Jim kad’an ya fito daga closet sanye cikin white inner shirt da ash sweatpants, da alama ya canza jallabiyan data shigo ta tadda jikinsa ne wanda ko ba’ace ba sallah ya ida...
Daga gefenta ya d’an zauna yana mai karantarta... Lokaci guda ya sinkayo muryarta tana gaidashi.. Bai amsata ba sai kamo yatsun hannayenta da yai ya rik’e cikin nasa, lokaci guda ta d’ago tana dubansa.... Sai snn ya d’an amsata a tak’aice kana yai mata alama da ido kan tai serving d’insa tea d’in.... Sarai ta gane mai yake nufi da yai mata alama da idon kan tai serving d’insa amma saidai yak’i sakin hannunta....
Ganin ya kuma mata alama da ido yana duban tray d’in ya sanyata masa alama itama da idanun kan ya sakar mata hannunta, lokaci guda take furtawa a hankali “Can I have my hands back...?”
Murmushi ya sakar mata kad’an kana ya saki hannun nata.... Ta duk’a a hankali tana had’a masa, dik abinda zata zuba sai ta tambayesa, shiko dik wani motsinta ya kasa janye idanunsa daga gareta...
Bayan ta ida had’awa ta mik’a masa cikeda risinawa.... Ya amsa yana mai furta “Thank you teddy bear....!”
K’ak’aro murmushi ta d’anyi ba tareda cewa komai ba, yana sha yana tsareta da idanu... Ya kuwa sha sosai dan baima San sanda tea d’in Ke shige masa ba sakamakon duban fuskarta da yake...
Bayan ya gama ne ta shiga had’a tray d’in tana fad’in bara Takai kitchen...
Kaman mai tsoron idan ta fice bazata dawo ba sai ji tai ya rungumota ta baya yana fad’in “Please stay... Please stay here with me kinji teddy bear....!” Ya k’arashe idanunsa a lumshe....
K’irjjnta yaci gaba da bugu, ta kasa tab’uka komai, tana jin sanda ya dawo dasu baya yai masu masauk’i saman kujeran... Gaba d’aya sai jinta wane iri take... Khalid yaci gaba da furta “I don’t know if I can do this Nabila... I don’t know... Ta ina zan soma sanar da Ammi abubuwan da suka faru... Da Wanne zan soma mata...? Accident d’in Daddy...? Introducing Aunty Daula da yaranta ko kuwa da batun aurena zan soma mata... Nabilah I’m lost..... I don’t where to start... I’m completely lost....!” Ya k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Tausayinsa ya cika mata zuciya take taji kuka na neman zuwa mata amma sai ta daure dan tasan shid’in na buk’atan juriyarta a halin yanzu.....
Cikin murya irinta lallashi take furta “We are all here for you... You are not alone... Together we can do this kaji... And Daddy zai sami lafiya in sha Allah... Mu ci gaba da masa addu’a kaji, abinda ya kamata muyi focusing yanzu akai kenan kaji.... I’m here... For you....!” Ta k’arashe cikin rawar murya dikda juriya da take k’ok’arin nunawa...
Khalid ya kuma kamo hannayenta yana mai furta “Thnak you teddy bear...!”
Ya k’arashe yana mai kuma janyota cikin jikinsa, saitin kunnenta yake maganar tamkar mai rad’a “Teddy bear... please sleep here beside me....!” Yai maganar yana mai k’ok’arin zame hijabin jikinta... Nabila da gaba d’aya ya gama daburcewa saurin d’agowa tai a d’an razane tana dubansa... Sai kuma ta sadda kanta....
Ya kuma sakale yatsun hannunta cikin nasa kana ya furta “Don’t you want... to sleep beside your bear.... “
Janye hannayenta ta soma a hankali, cikin d’an daburcewa take furta “Zan... zanje karsu fara nemata...”
Murmusawa yai a hankali kana yace “Babu wanda zai nemeki... Alright idan bazaki kwana a nan ba, do me a favor...”
Ya d’an dubesa a hankali.... Still yatsunta cikin nasa yake ci gaba da furta “Stay with me har nayi bacci, idan nai bacci sai ki tafi... I just want you beside me teddy bear that’s all... Please don’ say no... Kinji....” Ya k’arashe kaman wani mai shirin kuka...
Jinjina masa kai tai a hankali kana tace “Alright deal.... Idan kayi bacci zan tafi... You better go to sleep now..!” Ta k’arashe da sigan fad’a...
Khalid ya murmusa cikeda jin dad’i had’ida jinjina kai yace “Deal....! Come here ya k’arashe yana mai janyota jikinsa, yai masu masauk’i saman gadon, Zame jikinta tai had’ida jera pillows tsakaninsu tana mai satan dubansa take furta “Ina kallonka daga nan oya go to sleep...!”
Shidai dariya ta basa sosai hakan yasa yai mata k’uri daga yanda yake kwance, murmushi saman fuskarsa... Idan ta juyo taga yana dubanta saiko ta kuma duk’unk’unuwa cikin hijabinta tana fad’in idan bai juya ba ita zata tafi...
Khalid ya juya yana mai gimtse dsriyarsa had’ida furta “Allah huci ran Princess..”
Yana gani ta soma gyangyand’i ita a dole jiransa take yai bacci... Jim kad’an kaw bacci yai gaba da ita.... Khalid ya janye pillows d’in a hankali kana ya janyota kusanshi ya ja bargo ya rufa masu...Sosai ya lumshe idanunsa yana shak’an dadd’an k’amshinta, a haka shima bacci yai gaba dashi...
***
KANO