Sashe 69
Inda Rai Da Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mamani baki har kunne take amsa sallaman nasu musamman da taga Abbah ya sami lafia sosai har ya iya fito.....
SameenaAleeyou 📚
*INDA RAI*
_................DA RABO_
56
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
NOT EDITED
Hawaye suka cigaba da gangarowa Mamani dake rik’eda hannayen Abbah....
Cikin muryar kuka take fad’in “Alk’ali da gaske kake da gaske Ma’aruf ya dawo garemu.....”
Abbah ya zaunarta saman kujera a hankali murmushi saman fuskarsa yake fad’in “K’warai Mamani, jikanki Ma’aruf ya dawo.... Ya dawo garemu.....”
Kukan Mamani ya k’aru, k’ok’arin mik’ewa take tana fad’in “ Alk’ali muje maza kaini na ganshi... Kaini naga jikana.... Shin ya girma koh...? Yayi kamanni dakai koh... Alk’ali ka kaini na gansa kafin wani abin ya kuma gifta tsakaninmu....
Sameer dake tsaye gefe kansa a k’asa hawaye suka zubo masa....
Cikin dabara Abbah ya kuma zaunar da Mamani kana yace “Kwantar da hankalinki Mamani, babu abinda zai kuma gifta tsakaninki da jikanki da yardar Allah...” Ya k’arashe yana mai duban Sameer fuska fal fari’a... Shima Sameer d’in su yake duba....
A hankali ya soma takowa.... Ba Mamani kurum da tai zaune tana duban ikon Allah ba harta Raihanah saida ta tsinci kanta cikin wane irin Shock ganin wannan likitan na k’ok’arin zamtowa Yayanta Ma’aruf da ya b’ace shekaru da dama tun kafin a haifesu....
Har gaban Mamani dake zuban hawaye Sameer ya k’arasa ya duk’a... Ya d’ago idanu suna duban juna, hawaye na zarya a fuskokinsu.... Murmushi saman fuskarsa ya sanya tafin hannunsa yana share fuskar tsohuwar da ta zamto Kakarshi a yanzu....
Mamani ta kasa furta komai sai hawaye dake kwaranyo mata, abubuwa da dama suka dinga dawo mata, ta jima tanajin babban al’amari gameda likitan nan ashe dai shid’in jikantane da yafi soyuwa a gareta, shid’in jininta ne, Ma’aruf d’inta ne.... Lokaci guda hannayenta na rawa ta d’agosu gaba d’aya tana shafa fuskar Sameer hawayen farin ciki na kuma wanke mata fuska.... Cikin rawar murya take furta “Ma’aruf.... Ma’aruf d’ina..,, Da gaske ka dawo garemu masoyina..., Shin da gaske kaine...”
Sameer na jinjina kai yana hawaye ya rik’e hannayenta duk biyu murmushi bai bar saman fuskarsa ba yake furta “Ni ne, ni ne Ma’aruf d’inki Kaka.... Na dawo na dawo cikin ahalina.....” Bai kai aya ba Mamani ta rungumeshi sosai sabon kuka na taso mata, tamkar wacce take tsoron kada a raba tsakaninsu haka ta rungumesa tana kuka take fad’in “Alhamdulillahi Allah mun gode maka, kaine abin godiya.... Allah mun gode maka da wannan babban baiwa daka mana... Ma’aruf...” Ta Kuma fad’i tana mai rungumarsa...
Sameer ya maida mata martanin rungumar a hankali yana mai jin k’aunar tsohuwar da tsananin tausayinta cikin zuciyarsa...
Abbah da Raihanah dake dubansu cikeda tausayawa suka goge k’wallan da ya zubo masu...
Ashe dai mutumin nan d’an uwantane, mutuminda kwatsam lokacin da duk ta fad’a cikin damuwa yake zuwa rescuing d’inta, Allah sarki Allah mai yanda yaso ashe dai sunada babban alak’a ta ‘yanuwantaka.... Ta sauk’e ajiyan zuciya sanda ta sinkayo muryar Mamani tana fad’in “Alk’ali ka fad’imin ya hakan ta kasance, ya akai tuntuni bansan jikana na kusa dani ba....?”
Abbah ya d’an dubi Sameer shima Sameer d’in Abbah ke duba... D’an gyaran murya yayi ya kuma kamo hannayen Mamani kana yace “Mamani you need to rest, ya kamata ki huta sabida a shekaru irin naki ba’aso zuciyarki na d’aukan abubuwa da dama, mubi komai a hankali kinji Kakata, ina nan yanzu babu wani abinda zai kuma rabamu da yardar Allah....” Ya k’arashe murmushi kwance saman fuskarsa hannayensa rik’e cikin na Mamani...
Murmushin itama take tana kuma shafan fuskarsa kana tace “Nidai ina son sanin komai gameda b’acewarka sannan a ina ka girma, su waye suka saceka... Kawo girmanka da karatunka... Su waye suka rabani dakai.... Shin kanada iyalai... Idan kanadasu ina suke.... Inaso naga d’iyoyinka na rungumesu cikin hannayena.....” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Sameer ya mik’e daga tsugune ya zauna gefen Mamani ya kuma rik’o hannayenta cikin nasa kana yace “Da sannu zaki san komai Mamani, abinda nakeso yanzu shine ki huta anjima zan sanar dake komai da kaina...”
Mamani ta girgiza kai tace “A’a nidai ka sanar dani yanzu... Ina d’iyoyinka....?”
Sameer ya mata k’uri zuciyarsa na harbawa a hankali don sai yanzu ya tuna baiko sanar da iyayensa nada mata ba, ita kanta Siyamar sai yanzu ta fad’o cikin zuciyarsa....
Saida ya d’anyi gyaran murya ya d’ago ya dubi Abbah kana yace “Abbah I’m sorry I haven’t told you this part of the story....”
Ya maido da dubansaga Mamani kana yace “Inada iyali wacce aurenmu shekara guda kenan.... Amma tukuna Allah bai bamu haihuwa ba....”
Abbah ya dubeshi da kayu kana yace “Kanada mata Ma’aruf....?”
Sameer ya jinjina kai yace “Eh Abbah, inada mata Siyama amma a hanlin yanzu tana can Kaduna shiyasa ban kawo maku ita ba.... Kai hak’uri Abbah ban samu na sanar daku da wuri ba... Abubuwa da dama sun faru ko nace suna kan faruwa...”
Dafasa Abbah yayi kana yace “Babu damuwa Ma’aruf... A hankali zamusan iyalinka, itama a halin yanzu saika natsu ka sanar da ita abubuwan da suka faru... Kar ka damu kaji koh mubi komai a sannu....”
Sameer ya jinjina kai a hankali kana yace “Na gode Abbah....”
Mamani ta yab’e baki tace “Ya kamata dai a kawo mana ita, sashen dake gefena nan za’a gyare maka ka saka iyalin taka ciki...”
Sameer ya murmusa yace “Yanda kikeso Mamani hakan za’ayi....” Cikin zuciyarsa kuwa zullimin yanda Siyama zata amshi nasa family d’in yake balle ace zata zauna a family house d’insu...
A haka Awwab ya shigo daidai lokacin da Abbah ya isa jikin gadon Raihana suna gaisawa...
Awwab ya taddasu gaba d’aya suka gaisa nan yake sanar dasu cewa yau za’a sallami Raihanar ma....Mamani da Abbah sukai hamdala suna godiyawa Allah da fatan ci gaba da samun sauk’iga Raihanah....
Sai sannan Sameer ya d’ago ya dubeta, sukai idanu hud’u... Ta sadda nata idanun k’asa a hankali....
Hannun Awwab ya kama kafin suka fice domin tattaunawa.....
***
Zaune suke saman kujerun SUG da aka k’awata gefen azuzuwan nasu dashi, su Safwan dasu Yusrah na duba test questions d’in da suka fito sai jajanta applied questions d’in da Malamin ya masu suke masu tsananin rikitarwa...
Yusrah tace “Toh Safwan idan kunyi kuka mu kuma muyi mai, ku masu jan ajinma kenan... Gaskiya mutumin nan zaici ubanmu a exams...”
Safwan yace “Karku damu In sha Allah haka zai barmu mu wuce duk iyawarsa... Ni barin k’arasa na amshi folder na a cafe d’in Mouses naga yau k’awar taki ko iya magana batayi Dr KB ya bata tsaraba...” Ya k’arashe teasingly yana mai kallon Nabilah da har lokacin shiru take tamkar wacce ruwa ya shanye....
Yusrah ta maido da dubantaga Nabilah tace “Ke wai lafiyarki...? Na kula kwana biyun nan kaman wani abu na damunki, ko har yanzu jimamin rashin Kausar kike ne....?”
D’an jifanta da gajeren harara tai kana tace “Muje da Allah....”
Rik’e hannunta Yusrah tai kana tace “Nabilah we are not leaving this place har sai kin fad’a min abinda ke damunki... Nasan akwai wani abindake damunki, I know you so well... Na sani idan kina b’oyemin wani abin.... So just tell me please... Kinji k’awata...”
Harara Nabilah ta kuma jifarta dashi kana tace “Stop being silly already... Muje da Allah, nace maki babu komai... Ba komai....”
Yusrah ta kuma rik’o hannunta suna duban juna....
Gajeren tsaki Nabilah tai kana tace “Its pointless, banga amfanin fad’a miki ba, mu tafi dan Allah....”
Yusrah ta kuma rik’e hannunta wannan karon with a serious face tace “Is it about Khalid....?”
Kafin Nabilah ta sami zarafin bata amsa wayarta ta d’auki ruri....
Saurin lalub’ar wayar ta shigayi daga cikin jakarta, ta k’urama wayar idanu ganin bak’uwar lamba ce mai kira....
Kaman bazata d’auka ba har saida ta kusan katsewa kafin ta d’aga cikin sanyin jiki.....
Daga d’aya b’angaren Baffah yai mata sallama kana ya k’arada “Allah sa ina maganane da Nabilah Mailafiya....?”
Kaman wacce batason amsawa tace “Wake magana.....?”
Baffah yace “Sunana Baffah abokin Khalid...”
Gaban Nabilah ya yanke ya fad’i don rabonta da Khalid kusan sati guda kenan... She can’t deny the fact she really wants to hear from him, at least to know about his well being.... Muryar Baffah ya katseta sanda yaci gaba da fad’in “Idan bazaki damu ba magana akan Khalid...”
Cikin tsananin tashin hankali take fad’in “What what happened to him... Mai ya sameshi....” Yanda tai maganar zai tabbatar maka da tsananin damuwa da tashin hankali da take ciki....
Baffah ya sami k’warin gwiwar mata magana... Bai b’oye mata komai ba gameda halinda Khalid ke ciki... Hankalin Nabila idan yayi dubu ya tashi... She couldn’t help but to feel guilty, gani take laifinta ne Khalid ya shiga halinda yake ciki a yanzu... Bazataso fushin iyaye yayi tasiri akan Khalid ba don tasan tabbas fushin iyaye na tareda na Ubangiji...
Idanu rau rau take duban Yusrah kana tace “Yusrah I need to talk to his parents, bai kama suyi fushi dashi har haka ba... I need to convince them cewa bamu tareda Khalid....”
Dafata Yusrah tai kana tace “Ban gane baku tare ba...”
Nabilah ta jinjina kai a hankali tace “Is the truth Yusrah.... Dama tun can ba soyayya muke ba, so I see no reason da zaisa su sallami d’ansu a sabida ni...”
Yusrah tai shiru na d’an lokaci kana tace “Toh what’s your plan now?..”
Nabilah ta fuzar da iska kana tace “Of course I’ll confront his parents and apologize on his behalf tinda shi baisan abinda yake daidai a rayuwarsa ba, ni bazan tab’a rabuwa da nawa family d’in a sabida shi ba don haka shima bazanso ya rabu da nasa a sabida ni ba... Na sani fushin iyaye ka iya tasiri a rayuwarsa....”
Yusrah ta sauk’e ajiyan zuciya kana tace “But this is none of your fault, it’s his decision... Ba ke kikace ya bar gida ba so banga dalilin zuwanki gidansu ba....”
K’uri taiwa Yusrah kana tace “Idan har zuwana zai canza zuciyar iyayen then zanjeni.... I don’t want him to go astray....”
“Toh waye zai kaiki gidansu sannan ta ya zaki fara fad’i a gida....?”
SameenaAleeyou 📚
*INDA RAI*
_................DA RABO_
56
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
NOT EDITED
Hawaye suka cigaba da gangarowa Mamani dake rik’eda hannayen Abbah....
Cikin muryar kuka take fad’in “Alk’ali da gaske kake da gaske Ma’aruf ya dawo garemu.....”
Abbah ya zaunarta saman kujera a hankali murmushi saman fuskarsa yake fad’in “K’warai Mamani, jikanki Ma’aruf ya dawo.... Ya dawo garemu.....”
Kukan Mamani ya k’aru, k’ok’arin mik’ewa take tana fad’in “ Alk’ali muje maza kaini na ganshi... Kaini naga jikana.... Shin ya girma koh...? Yayi kamanni dakai koh... Alk’ali ka kaini na gansa kafin wani abin ya kuma gifta tsakaninmu....
Sameer dake tsaye gefe kansa a k’asa hawaye suka zubo masa....
Cikin dabara Abbah ya kuma zaunar da Mamani kana yace “Kwantar da hankalinki Mamani, babu abinda zai kuma gifta tsakaninki da jikanki da yardar Allah...” Ya k’arashe yana mai duban Sameer fuska fal fari’a... Shima Sameer d’in su yake duba....
A hankali ya soma takowa.... Ba Mamani kurum da tai zaune tana duban ikon Allah ba harta Raihanah saida ta tsinci kanta cikin wane irin Shock ganin wannan likitan na k’ok’arin zamtowa Yayanta Ma’aruf da ya b’ace shekaru da dama tun kafin a haifesu....
Har gaban Mamani dake zuban hawaye Sameer ya k’arasa ya duk’a... Ya d’ago idanu suna duban juna, hawaye na zarya a fuskokinsu.... Murmushi saman fuskarsa ya sanya tafin hannunsa yana share fuskar tsohuwar da ta zamto Kakarshi a yanzu....
Mamani ta kasa furta komai sai hawaye dake kwaranyo mata, abubuwa da dama suka dinga dawo mata, ta jima tanajin babban al’amari gameda likitan nan ashe dai shid’in jikantane da yafi soyuwa a gareta, shid’in jininta ne, Ma’aruf d’inta ne.... Lokaci guda hannayenta na rawa ta d’agosu gaba d’aya tana shafa fuskar Sameer hawayen farin ciki na kuma wanke mata fuska.... Cikin rawar murya take furta “Ma’aruf.... Ma’aruf d’ina..,, Da gaske ka dawo garemu masoyina..., Shin da gaske kaine...”
Sameer na jinjina kai yana hawaye ya rik’e hannayenta duk biyu murmushi bai bar saman fuskarsa ba yake furta “Ni ne, ni ne Ma’aruf d’inki Kaka.... Na dawo na dawo cikin ahalina.....” Bai kai aya ba Mamani ta rungumeshi sosai sabon kuka na taso mata, tamkar wacce take tsoron kada a raba tsakaninsu haka ta rungumesa tana kuka take fad’in “Alhamdulillahi Allah mun gode maka, kaine abin godiya.... Allah mun gode maka da wannan babban baiwa daka mana... Ma’aruf...” Ta Kuma fad’i tana mai rungumarsa...
Sameer ya maida mata martanin rungumar a hankali yana mai jin k’aunar tsohuwar da tsananin tausayinta cikin zuciyarsa...
Abbah da Raihanah dake dubansu cikeda tausayawa suka goge k’wallan da ya zubo masu...
Ashe dai mutumin nan d’an uwantane, mutuminda kwatsam lokacin da duk ta fad’a cikin damuwa yake zuwa rescuing d’inta, Allah sarki Allah mai yanda yaso ashe dai sunada babban alak’a ta ‘yanuwantaka.... Ta sauk’e ajiyan zuciya sanda ta sinkayo muryar Mamani tana fad’in “Alk’ali ka fad’imin ya hakan ta kasance, ya akai tuntuni bansan jikana na kusa dani ba....?”
Abbah ya d’an dubi Sameer shima Sameer d’in Abbah ke duba... D’an gyaran murya yayi ya kuma kamo hannayen Mamani kana yace “Mamani you need to rest, ya kamata ki huta sabida a shekaru irin naki ba’aso zuciyarki na d’aukan abubuwa da dama, mubi komai a hankali kinji Kakata, ina nan yanzu babu wani abinda zai kuma rabamu da yardar Allah....” Ya k’arashe murmushi kwance saman fuskarsa hannayensa rik’e cikin na Mamani...
Murmushin itama take tana kuma shafan fuskarsa kana tace “Nidai ina son sanin komai gameda b’acewarka sannan a ina ka girma, su waye suka saceka... Kawo girmanka da karatunka... Su waye suka rabani dakai.... Shin kanada iyalai... Idan kanadasu ina suke.... Inaso naga d’iyoyinka na rungumesu cikin hannayena.....” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Sameer ya mik’e daga tsugune ya zauna gefen Mamani ya kuma rik’o hannayenta cikin nasa kana yace “Da sannu zaki san komai Mamani, abinda nakeso yanzu shine ki huta anjima zan sanar dake komai da kaina...”
Mamani ta girgiza kai tace “A’a nidai ka sanar dani yanzu... Ina d’iyoyinka....?”
Sameer ya mata k’uri zuciyarsa na harbawa a hankali don sai yanzu ya tuna baiko sanar da iyayensa nada mata ba, ita kanta Siyamar sai yanzu ta fad’o cikin zuciyarsa....
Saida ya d’anyi gyaran murya ya d’ago ya dubi Abbah kana yace “Abbah I’m sorry I haven’t told you this part of the story....”
Ya maido da dubansaga Mamani kana yace “Inada iyali wacce aurenmu shekara guda kenan.... Amma tukuna Allah bai bamu haihuwa ba....”
Abbah ya dubeshi da kayu kana yace “Kanada mata Ma’aruf....?”
Sameer ya jinjina kai yace “Eh Abbah, inada mata Siyama amma a hanlin yanzu tana can Kaduna shiyasa ban kawo maku ita ba.... Kai hak’uri Abbah ban samu na sanar daku da wuri ba... Abubuwa da dama sun faru ko nace suna kan faruwa...”
Dafasa Abbah yayi kana yace “Babu damuwa Ma’aruf... A hankali zamusan iyalinka, itama a halin yanzu saika natsu ka sanar da ita abubuwan da suka faru... Kar ka damu kaji koh mubi komai a sannu....”
Sameer ya jinjina kai a hankali kana yace “Na gode Abbah....”
Mamani ta yab’e baki tace “Ya kamata dai a kawo mana ita, sashen dake gefena nan za’a gyare maka ka saka iyalin taka ciki...”
Sameer ya murmusa yace “Yanda kikeso Mamani hakan za’ayi....” Cikin zuciyarsa kuwa zullimin yanda Siyama zata amshi nasa family d’in yake balle ace zata zauna a family house d’insu...
A haka Awwab ya shigo daidai lokacin da Abbah ya isa jikin gadon Raihana suna gaisawa...
Awwab ya taddasu gaba d’aya suka gaisa nan yake sanar dasu cewa yau za’a sallami Raihanar ma....Mamani da Abbah sukai hamdala suna godiyawa Allah da fatan ci gaba da samun sauk’iga Raihanah....
Sai sannan Sameer ya d’ago ya dubeta, sukai idanu hud’u... Ta sadda nata idanun k’asa a hankali....
Hannun Awwab ya kama kafin suka fice domin tattaunawa.....
***
Zaune suke saman kujerun SUG da aka k’awata gefen azuzuwan nasu dashi, su Safwan dasu Yusrah na duba test questions d’in da suka fito sai jajanta applied questions d’in da Malamin ya masu suke masu tsananin rikitarwa...
Yusrah tace “Toh Safwan idan kunyi kuka mu kuma muyi mai, ku masu jan ajinma kenan... Gaskiya mutumin nan zaici ubanmu a exams...”
Safwan yace “Karku damu In sha Allah haka zai barmu mu wuce duk iyawarsa... Ni barin k’arasa na amshi folder na a cafe d’in Mouses naga yau k’awar taki ko iya magana batayi Dr KB ya bata tsaraba...” Ya k’arashe teasingly yana mai kallon Nabilah da har lokacin shiru take tamkar wacce ruwa ya shanye....
Yusrah ta maido da dubantaga Nabilah tace “Ke wai lafiyarki...? Na kula kwana biyun nan kaman wani abu na damunki, ko har yanzu jimamin rashin Kausar kike ne....?”
D’an jifanta da gajeren harara tai kana tace “Muje da Allah....”
Rik’e hannunta Yusrah tai kana tace “Nabilah we are not leaving this place har sai kin fad’a min abinda ke damunki... Nasan akwai wani abindake damunki, I know you so well... Na sani idan kina b’oyemin wani abin.... So just tell me please... Kinji k’awata...”
Harara Nabilah ta kuma jifarta dashi kana tace “Stop being silly already... Muje da Allah, nace maki babu komai... Ba komai....”
Yusrah ta kuma rik’o hannunta suna duban juna....
Gajeren tsaki Nabilah tai kana tace “Its pointless, banga amfanin fad’a miki ba, mu tafi dan Allah....”
Yusrah ta kuma rik’e hannunta wannan karon with a serious face tace “Is it about Khalid....?”
Kafin Nabilah ta sami zarafin bata amsa wayarta ta d’auki ruri....
Saurin lalub’ar wayar ta shigayi daga cikin jakarta, ta k’urama wayar idanu ganin bak’uwar lamba ce mai kira....
Kaman bazata d’auka ba har saida ta kusan katsewa kafin ta d’aga cikin sanyin jiki.....
Daga d’aya b’angaren Baffah yai mata sallama kana ya k’arada “Allah sa ina maganane da Nabilah Mailafiya....?”
Kaman wacce batason amsawa tace “Wake magana.....?”
Baffah yace “Sunana Baffah abokin Khalid...”
Gaban Nabilah ya yanke ya fad’i don rabonta da Khalid kusan sati guda kenan... She can’t deny the fact she really wants to hear from him, at least to know about his well being.... Muryar Baffah ya katseta sanda yaci gaba da fad’in “Idan bazaki damu ba magana akan Khalid...”
Cikin tsananin tashin hankali take fad’in “What what happened to him... Mai ya sameshi....” Yanda tai maganar zai tabbatar maka da tsananin damuwa da tashin hankali da take ciki....
Baffah ya sami k’warin gwiwar mata magana... Bai b’oye mata komai ba gameda halinda Khalid ke ciki... Hankalin Nabila idan yayi dubu ya tashi... She couldn’t help but to feel guilty, gani take laifinta ne Khalid ya shiga halinda yake ciki a yanzu... Bazataso fushin iyaye yayi tasiri akan Khalid ba don tasan tabbas fushin iyaye na tareda na Ubangiji...
Idanu rau rau take duban Yusrah kana tace “Yusrah I need to talk to his parents, bai kama suyi fushi dashi har haka ba... I need to convince them cewa bamu tareda Khalid....”
Dafata Yusrah tai kana tace “Ban gane baku tare ba...”
Nabilah ta jinjina kai a hankali tace “Is the truth Yusrah.... Dama tun can ba soyayya muke ba, so I see no reason da zaisa su sallami d’ansu a sabida ni...”
Yusrah tai shiru na d’an lokaci kana tace “Toh what’s your plan now?..”
Nabilah ta fuzar da iska kana tace “Of course I’ll confront his parents and apologize on his behalf tinda shi baisan abinda yake daidai a rayuwarsa ba, ni bazan tab’a rabuwa da nawa family d’in a sabida shi ba don haka shima bazanso ya rabu da nasa a sabida ni ba... Na sani fushin iyaye ka iya tasiri a rayuwarsa....”
Yusrah ta sauk’e ajiyan zuciya kana tace “But this is none of your fault, it’s his decision... Ba ke kikace ya bar gida ba so banga dalilin zuwanki gidansu ba....”
K’uri taiwa Yusrah kana tace “Idan har zuwana zai canza zuciyar iyayen then zanjeni.... I don’t want him to go astray....”
“Toh waye zai kaiki gidansu sannan ta ya zaki fara fad’i a gida....?”