Sashe 84
Mundo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko ke dan so kike tsayawa?
agowa tayi kallon da yake mata yasa take jin wani abu na ratsa ta shi kanshi ji yai kamar akwai wani abu a kwayar idanunta, ha
arta da ya rike ya saki, ya fara takawa, bayanshi tabi,
Yana shiga
aki yaga wayarsa na haske, yana
auka ya duba yaga text message ne kamar haka
Duk yanda kaso ka zauna da Mun
o a matsayin matar aure bazaka ta
a iyawa ba dan har yanzu bata daina bibiyar wanda take so ba.
Goge sakon yayi niyar yi amma shigowarta yasa ya manta, kallanta yai har ta shigo ta kwanta, shima ya kwanta cike da tunani kala-kala a ransa, wake turo masa sakonni kuma wa take so?
Ko mahaukacin nan? ranshi yaji ya fara
aci, ya kalli gefenta da take kwance yaga ta fara bacci, ko shine dalilin dayasa take ture shi bata son shi kusa da ita?
Kai ya girgiza da sauri yace
Tasan ba so kake mata ba sha
awa ce
Yacewa kansa yana tuna maganarta ta dazu, wata ajiyar zuciyar yayi yace
Idan kuma salon yaudararsu na mata ne tana son canza maka tunani kar ka dago ta fah?
Wani irin numfashi yaja, da wa
annan tunanin yai bacci.
***********
Farouq ya siyan ma Meenal ticket wanda yau ta sauka a garin Kano, ba tare da sanin kowa ba cikin ahalin ta, tana fitowa farfajiyar airport din ta saki murmushin mugunta tace
Hajiya Manda sai a koma inda ba gishiri dan ni nawa mijin zam yake.
Tayi kwafa tace
Kila fa ta riga ta bashi kanta ya riga ya
ana yanda akeji.
Tsaki taja a fili tace
Wannan kwailar har me ma take dashi da zai mora?
Sai dai yayi ya gaji ya tashi amma ba wani shauki da zaiji.
Wayar Bilal ta kira, yana zaune a gidan abokinsa dan tun jiya bai koma ba saboda Salame sai kiranshi take tana mai masifa akan ya kawo mata dubu
ayanta.
Yana ganin kira da number Nigeria yaki
auka, tana katsewa aka sake kira, yanzun ma kamar bazai
auka ba sai kuma ya
aga a kufule yace
Waye?
Au hutawa ma kake bayan masoyiyarka na hannun Araab?
Jin muryar ta yasa yai wani kundunbala ya diro yace
Haba ke bayan kinki miko komai sai neman a miki aiki bakya biya?
Cike da kulewa tace
Naga kaima kana son Mun
o ko ba duka muke san kwatosu ba?
Dariya ya sheke dashi yace
a dan Allah Malama tsaya, ina dai son na huce haushi amma ba so na kauna ba, kece kike wannan dan haka dole ki biya ko a hakura.
Jin da gaske yake yasa tace
Naji zan biya yanzu kanada mota?
Na dawo Nigeria ne bana son zuwa gida ne sai na fara maka wani aiki da zamuyi.
Ni ina naga wata mota sai dai ko na tsoho tunda ita nake ja.
Cike da jin dadi tace
Kazo mu ha
u airport.
Kuma man motar fa?
Ke zaki zuba?
A ranta tace wannan mayen ku
i ne, a fili tace
Naji zan zuba yi sauri ka taho dan da alama ya kusa tashi.
Nan Bilal ya fito yana sa rigar sa a saman vest
insa ya musu sallama da hannu ya fito.
Gida yaje a waje yawa Raheena waya, ta dawo daga makaranta kenan, batai niyyar dawowa da wuri ba amma dole ta gudu saboda shugaban makarantar nan ya fara takura mata, bukatarsa ta fara yi mata yawa, gashi in ya fara har sai ta fita hayyacinta yake dainawa.
Wayar ta
aga tace
Meye?
Ni kike cewa meye?
Dalla mikomin makulin mota inasan fita ne.
Sai ka shigo Umma bata gidan.
Ni kike fadawa haka?
Ko ce miki akai saboda ita naki shigowa?
Sai inzo nan in faffasa miki baki.
Wayar ta kashe ba tare da ya gama ba dan batasan masifar sa ta saka key dakin ta shiga toilet.
Bilal ya shigo cikin fushi yaga
akin a rufe, key ya
auka yaja motar yana cewa
Wannan kucakar motar gaba
aya ta isheni ni yanzu kunyar janta ma nake.
Waka yasa yana tafe yanayi yau fa akwai samun kudi, da haka ya isa.
Nemanta ya shiga yi bayan sun yi waya, can ya hangota tsaye da akwatinta da kuma jaka ta rataya, sanye take da riga da wando ta sa abaya coffe bu
iya a sama, batai kwalliya ba dan tanaso iyayenta suji tausayinta ne.
Parking yayi, kanta na gefe sai dataji horn ta juyo, kallon shi tayi sannan ta kalli motar, ta girmi ajin motar nan amma ba yanda zatai, jakarta ta nuna mai, ya kalleta tab lalai yarinyar nan, tace
Kasa a booth.
Kamar bazaiyi ba sai kuma ya fito dan gaskiya yana bukatar kudi to fa da alama dole yayi biyayya.
Baya ta shiga ta zauna, ranshi ya kara
aci ya dake ya shiga yace
Inane?
tace Hotoro GRA, suka fara tafiya kafin yace
Yanzu me nene plan
Murmushi tai tana danna waya tace
Kai dai kabi abinda na sakaka, kawai.
Harararta yayi ta madubi kamar wata yayarshi sai wani umarni take bashi, bari ya ja rabon shi sai ya nuna mata shi ba sa
anta bane.
Suna isa ta kalleshi tace
Ga 1k ka koma layinsu Araab a adaidaita zan maka waya sanda zaka fara aiwatar da plan
wani kallo ya mata yace
Kina nufin nida motata na shiga adaidaita?
Wannan motar ai ba mota bace, dan ko ganina akai a ciki kimata ta zube.
baki ya bu
e yana kallan 1k
in, tace
Indai kanaso na taimaka ma ka canza mota to kabi abinda nace.
Fizgar ku
in yai ya fito yana kunkuni tare da yin kwafa, yai lalai dole yaba yarinyar nan kashi shi take fa
awa magana kamar wani yaran ta?
Adaidaita ya shiga ita kuma ta cigaba da jiran Araab a mota.
*****
Araab a office bayan ya gama ayyukanshi samun kanshi yayi da duba past exams papers online, yana dubawa yana ganin inda akafi tambaya, can ya rufe laptop
in ya runtse ido, meke damunka Araab?
Ajiyar zuciya yai yace
Yanda na
auki su Ikram haka na
auketa, a kuma haka zan taimaka mata.
Yaushe ka ta
a duba exams saboda su Ikram?
Fuska ya murtuke kamar wani ne ya
atamai rai yace
Su tare suke tafiya da school
in ita fa?
Yake zancen tamkar da wani.
Ganin zuciyarshi na neman jawo masa tunanin abinda bayaso yasa ya mike ya ha
a takardunsa ya fito.
Zaune suke a cikin layin, sai data gama waya da alama tambaya tayi ko Araab ya fito, jin ya fito yasa ta fara duba agoggon hannunta, kowa yasan shi ba mai yawo bane daga gun aiki sai gida sai dai ko in yanada shopping da zaiyi, hakan yasa tasan plan
inta dole zaiyi aiki.
Bilal na zaune takaici duk ya ishe shi takamaimai plans
in ma bai sani ba, sai da suka share mintina sama da ashirin da biyar kafin tace
Kaje gate kasa mai gadi ya sanar da ita wani naku bashida lafiya ko kai ne ka fa
a yanda zata fito.
Wannan yar rainin wayance zata fito saboda ni?
Sai dai Kawunta wato Babana.
Wannan damuwar ka ce nidai kasan yanda zakai ta fito daga gidan nan ta sameka a waje, daga gefe.
Hannu ya dunkule yanajin kamar ya zabga mata mari, tana kallan yanayinsa tace
In baka son ku
in sai ka barshi.
Tafiya ya fara cike da kunar rai, wato shi talaka an gama rainashi kenan ko me?
Gate ya nufa ya samu mai gadi cikin
ar rawar murya yace
Malam banasan shiga gidan tunda kun hanani, sai dai yanzu matsala aka samu kacewa Mun
o tazo Kawunta babana yayi hatsari yanzu zamu wuce asibiti dashi, yanata kiran sunanta.
Mai gadi ganin yanayin da Bilal yai magana yasa ya yarda kuma sabanin idan shirmen sa yazo yi,
Nan ya tashi ya ciki dan sanar da Mun
Bata dade dayin wanka ba tana sanye da riga da skirt na English wears, maroon colour, rigar mai dogon hannunce sai dai ta kamata ka
an daga sama.
Abinci takeyi fuska ta
aure tace
Me kike anan?
Sai tai murmushi a rayuwa batasan meyasa ba tana san ta kwaikwayi Araab, kashe gas
in tayi ta
auko flask zata zuba taji ana knocking,
ba dai harya dawo ba?
Ta tambayi kanta tare da karasawa ta bu
e, ganin mai gadi yasa ta
an tura kofar tace
Ina zuwa.
Hijab ta zura ta dawo ta bu
e, bayan sun gaisa yace
Wannan
an uwan naki yace in fa
a miki mahaifinshi yayi hatsarin mota, zasu kaishi asibiti.
Gabanta ne yayi mugun fa
uwa, Bilal ya iya neman magana amma bai ta
a mata karyar abu haka ba, jikinta ne ya fara rawa nan danan hawaye suka fara zirya tace
Yana ina?
Yana waje
Ai bata tsaya jiranshi ba ta fito da gudu, ko takalmi babu a kafarta, ganin Bilal yasa ta karasa tana share kwalla, tsayawa yai ya kalleta, ya akai ta sake kyau yarinyar nan?
Muryarta ce ta katseshi da cewa
Ya Bilal meya samu Kawu?
Marairaicewa yai yace
Yanzu aka mana waya akan yayi hatsari kema Mun
o dan kawai kin auri mai ku
i sai ki manta da hallaci?
Maimakon ki nemi mijinki ya taimaka mana sai ku barshi yanata aikin karfi?
Ance acan mota ta bigeshi shikenan mu kin ja mana masifa.
Tsugunawa tayi kawai tana kuka, Meenal ya kalla wacce tamai alamu daya cigaba dan ta hango motar Araab.
Tsugunawa kusa da ita yayi yana neman riko kafa
arta ta mike tana share hawaye tace
Ina ne?
Wani asibitin ne?
Daga nesa yake binsu da kallo dan tabbas shashashan can ne, me yazoyi gidanshi?
agowa tayi kallon da yake mata yasa take jin wani abu na ratsa ta shi kanshi ji yai kamar akwai wani abu a kwayar idanunta, ha
arta da ya rike ya saki, ya fara takawa, bayanshi tabi,
Yana shiga
aki yaga wayarsa na haske, yana
auka ya duba yaga text message ne kamar haka
Duk yanda kaso ka zauna da Mun
o a matsayin matar aure bazaka ta
a iyawa ba dan har yanzu bata daina bibiyar wanda take so ba.
Goge sakon yayi niyar yi amma shigowarta yasa ya manta, kallanta yai har ta shigo ta kwanta, shima ya kwanta cike da tunani kala-kala a ransa, wake turo masa sakonni kuma wa take so?
Ko mahaukacin nan? ranshi yaji ya fara
aci, ya kalli gefenta da take kwance yaga ta fara bacci, ko shine dalilin dayasa take ture shi bata son shi kusa da ita?
Kai ya girgiza da sauri yace
Tasan ba so kake mata ba sha
awa ce
Yacewa kansa yana tuna maganarta ta dazu, wata ajiyar zuciyar yayi yace
Idan kuma salon yaudararsu na mata ne tana son canza maka tunani kar ka dago ta fah?
Wani irin numfashi yaja, da wa
annan tunanin yai bacci.
***********
Farouq ya siyan ma Meenal ticket wanda yau ta sauka a garin Kano, ba tare da sanin kowa ba cikin ahalin ta, tana fitowa farfajiyar airport din ta saki murmushin mugunta tace
Hajiya Manda sai a koma inda ba gishiri dan ni nawa mijin zam yake.
Tayi kwafa tace
Kila fa ta riga ta bashi kanta ya riga ya
ana yanda akeji.
Tsaki taja a fili tace
Wannan kwailar har me ma take dashi da zai mora?
Sai dai yayi ya gaji ya tashi amma ba wani shauki da zaiji.
Wayar Bilal ta kira, yana zaune a gidan abokinsa dan tun jiya bai koma ba saboda Salame sai kiranshi take tana mai masifa akan ya kawo mata dubu
ayanta.
Yana ganin kira da number Nigeria yaki
auka, tana katsewa aka sake kira, yanzun ma kamar bazai
auka ba sai kuma ya
aga a kufule yace
Waye?
Au hutawa ma kake bayan masoyiyarka na hannun Araab?
Jin muryar ta yasa yai wani kundunbala ya diro yace
Haba ke bayan kinki miko komai sai neman a miki aiki bakya biya?
Cike da kulewa tace
Naga kaima kana son Mun
o ko ba duka muke san kwatosu ba?
Dariya ya sheke dashi yace
a dan Allah Malama tsaya, ina dai son na huce haushi amma ba so na kauna ba, kece kike wannan dan haka dole ki biya ko a hakura.
Jin da gaske yake yasa tace
Naji zan biya yanzu kanada mota?
Na dawo Nigeria ne bana son zuwa gida ne sai na fara maka wani aiki da zamuyi.
Ni ina naga wata mota sai dai ko na tsoho tunda ita nake ja.
Cike da jin dadi tace
Kazo mu ha
u airport.
Kuma man motar fa?
Ke zaki zuba?
A ranta tace wannan mayen ku
i ne, a fili tace
Naji zan zuba yi sauri ka taho dan da alama ya kusa tashi.
Nan Bilal ya fito yana sa rigar sa a saman vest
insa ya musu sallama da hannu ya fito.
Gida yaje a waje yawa Raheena waya, ta dawo daga makaranta kenan, batai niyyar dawowa da wuri ba amma dole ta gudu saboda shugaban makarantar nan ya fara takura mata, bukatarsa ta fara yi mata yawa, gashi in ya fara har sai ta fita hayyacinta yake dainawa.
Wayar ta
aga tace
Meye?
Ni kike cewa meye?
Dalla mikomin makulin mota inasan fita ne.
Sai ka shigo Umma bata gidan.
Ni kike fadawa haka?
Ko ce miki akai saboda ita naki shigowa?
Sai inzo nan in faffasa miki baki.
Wayar ta kashe ba tare da ya gama ba dan batasan masifar sa ta saka key dakin ta shiga toilet.
Bilal ya shigo cikin fushi yaga
akin a rufe, key ya
auka yaja motar yana cewa
Wannan kucakar motar gaba
aya ta isheni ni yanzu kunyar janta ma nake.
Waka yasa yana tafe yanayi yau fa akwai samun kudi, da haka ya isa.
Nemanta ya shiga yi bayan sun yi waya, can ya hangota tsaye da akwatinta da kuma jaka ta rataya, sanye take da riga da wando ta sa abaya coffe bu
iya a sama, batai kwalliya ba dan tanaso iyayenta suji tausayinta ne.
Parking yayi, kanta na gefe sai dataji horn ta juyo, kallon shi tayi sannan ta kalli motar, ta girmi ajin motar nan amma ba yanda zatai, jakarta ta nuna mai, ya kalleta tab lalai yarinyar nan, tace
Kasa a booth.
Kamar bazaiyi ba sai kuma ya fito dan gaskiya yana bukatar kudi to fa da alama dole yayi biyayya.
Baya ta shiga ta zauna, ranshi ya kara
aci ya dake ya shiga yace
Inane?
tace Hotoro GRA, suka fara tafiya kafin yace
Yanzu me nene plan
Murmushi tai tana danna waya tace
Kai dai kabi abinda na sakaka, kawai.
Harararta yayi ta madubi kamar wata yayarshi sai wani umarni take bashi, bari ya ja rabon shi sai ya nuna mata shi ba sa
anta bane.
Suna isa ta kalleshi tace
Ga 1k ka koma layinsu Araab a adaidaita zan maka waya sanda zaka fara aiwatar da plan
wani kallo ya mata yace
Kina nufin nida motata na shiga adaidaita?
Wannan motar ai ba mota bace, dan ko ganina akai a ciki kimata ta zube.
baki ya bu
e yana kallan 1k
in, tace
Indai kanaso na taimaka ma ka canza mota to kabi abinda nace.
Fizgar ku
in yai ya fito yana kunkuni tare da yin kwafa, yai lalai dole yaba yarinyar nan kashi shi take fa
awa magana kamar wani yaran ta?
Adaidaita ya shiga ita kuma ta cigaba da jiran Araab a mota.
*****
Araab a office bayan ya gama ayyukanshi samun kanshi yayi da duba past exams papers online, yana dubawa yana ganin inda akafi tambaya, can ya rufe laptop
in ya runtse ido, meke damunka Araab?
Ajiyar zuciya yai yace
Yanda na
auki su Ikram haka na
auketa, a kuma haka zan taimaka mata.
Yaushe ka ta
a duba exams saboda su Ikram?
Fuska ya murtuke kamar wani ne ya
atamai rai yace
Su tare suke tafiya da school
in ita fa?
Yake zancen tamkar da wani.
Ganin zuciyarshi na neman jawo masa tunanin abinda bayaso yasa ya mike ya ha
a takardunsa ya fito.
Zaune suke a cikin layin, sai data gama waya da alama tambaya tayi ko Araab ya fito, jin ya fito yasa ta fara duba agoggon hannunta, kowa yasan shi ba mai yawo bane daga gun aiki sai gida sai dai ko in yanada shopping da zaiyi, hakan yasa tasan plan
inta dole zaiyi aiki.
Bilal na zaune takaici duk ya ishe shi takamaimai plans
in ma bai sani ba, sai da suka share mintina sama da ashirin da biyar kafin tace
Kaje gate kasa mai gadi ya sanar da ita wani naku bashida lafiya ko kai ne ka fa
a yanda zata fito.
Wannan yar rainin wayance zata fito saboda ni?
Sai dai Kawunta wato Babana.
Wannan damuwar ka ce nidai kasan yanda zakai ta fito daga gidan nan ta sameka a waje, daga gefe.
Hannu ya dunkule yanajin kamar ya zabga mata mari, tana kallan yanayinsa tace
In baka son ku
in sai ka barshi.
Tafiya ya fara cike da kunar rai, wato shi talaka an gama rainashi kenan ko me?
Gate ya nufa ya samu mai gadi cikin
ar rawar murya yace
Malam banasan shiga gidan tunda kun hanani, sai dai yanzu matsala aka samu kacewa Mun
o tazo Kawunta babana yayi hatsari yanzu zamu wuce asibiti dashi, yanata kiran sunanta.
Mai gadi ganin yanayin da Bilal yai magana yasa ya yarda kuma sabanin idan shirmen sa yazo yi,
Nan ya tashi ya ciki dan sanar da Mun
Bata dade dayin wanka ba tana sanye da riga da skirt na English wears, maroon colour, rigar mai dogon hannunce sai dai ta kamata ka
an daga sama.
Abinci takeyi fuska ta
aure tace
Me kike anan?
Sai tai murmushi a rayuwa batasan meyasa ba tana san ta kwaikwayi Araab, kashe gas
in tayi ta
auko flask zata zuba taji ana knocking,
ba dai harya dawo ba?
Ta tambayi kanta tare da karasawa ta bu
e, ganin mai gadi yasa ta
an tura kofar tace
Ina zuwa.
Hijab ta zura ta dawo ta bu
e, bayan sun gaisa yace
Wannan
an uwan naki yace in fa
a miki mahaifinshi yayi hatsarin mota, zasu kaishi asibiti.
Gabanta ne yayi mugun fa
uwa, Bilal ya iya neman magana amma bai ta
a mata karyar abu haka ba, jikinta ne ya fara rawa nan danan hawaye suka fara zirya tace
Yana ina?
Yana waje
Ai bata tsaya jiranshi ba ta fito da gudu, ko takalmi babu a kafarta, ganin Bilal yasa ta karasa tana share kwalla, tsayawa yai ya kalleta, ya akai ta sake kyau yarinyar nan?
Muryarta ce ta katseshi da cewa
Ya Bilal meya samu Kawu?
Marairaicewa yai yace
Yanzu aka mana waya akan yayi hatsari kema Mun
o dan kawai kin auri mai ku
i sai ki manta da hallaci?
Maimakon ki nemi mijinki ya taimaka mana sai ku barshi yanata aikin karfi?
Ance acan mota ta bigeshi shikenan mu kin ja mana masifa.
Tsugunawa tayi kawai tana kuka, Meenal ya kalla wacce tamai alamu daya cigaba dan ta hango motar Araab.
Tsugunawa kusa da ita yayi yana neman riko kafa
arta ta mike tana share hawaye tace
Ina ne?
Wani asibitin ne?
Daga nesa yake binsu da kallo dan tabbas shashashan can ne, me yazoyi gidanshi?