Sashe 245
Cigaban Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete · about 8 min read
kuncinsa da wata irin karyayyar murya ya ce,"Ka fa a min kaima kana aya daga cikinsu?" Ya fahimci ba ya acikin hayyacinshi, tsigar jikinshi duk ta tashi hai am zuciya ta riga da ta tsinke. Tsananin tausayin shine ya kama shi, Cikin sanyin murya ya ce, "Bana aya daga cikin su Owais..." "Meyasa ka kasa kare kanka lokacin dana tambayeka?" Girgiza kanshi ya yi, "Saboda na daukarwa baba al awarin bazan fa a ma kowa ba..." Katse shi ya yi, "Wani al awari ne ka daukar masa?" "Shine ya kira ni a waya ya fa amin zaku je kai farmaki gurin matsafa masu ha arin gaske, ya gargade ni akan kada in kuskura in barka ka je, nace mashi ai yafi kusa da kai kafi jin ma maganarshi, me zai hana ya yi maka magana, sai ya ce min ba ya son bacin ranka ne yasan idan ya hana ka zuwa baza ka ji da i ba, shiyasa ya kasa amma yasan ni idan na yi maka magana bazaka ji komai ba, kawai in baka umarnin kada ka je, nace mashi baba ban ta6a hana Owais ya je kai farmaki ba, hasalima ni nake arfafa masa gwiwa akan aikinsa idan na hana sa wannan karan dole zai ji ba da i ne, sai ya fara min fa a yana fadin har shi zai bani umarni in i bi! Yana magana ina magana, da ni da owais din duka ba a ashin ikon shi muke ba? Na dinga bashi ha uri har saida na amince zan yi maka magana tukunna ya ha ura, Sannan ya ce zai turo da an sa o da maganin bacci in saka maka a cikin Coffee, saboda in kasa kafiya ka turje akan ba zaka bi umarnina ba, sai in baka kasha coffee din, kuma baya son kasan shi ya sakani, nayi masa alkawarin bazan bari ka sani ba, kaji dalilin da yasa lokacin da na kira ka a resting home dina ka i bani hadin kai ni kuma na baka coffeen dana zuba maganin baccin ka sha...." Gaba aya maganganun Sharafudden a cikin kunnuwansu sun ji komai, hankulansu sun ara tashi, cikin rawar murya Owais ya ce, "Kana nufin baba shine ya hanani kai farmaki, kuma shine ya sa ka bani maganin bacci, amma a daren ranar ina ka je saboda an fa a min ba a gan ka ba?" Ya fada a agare da son jin amsar shi.. "Owais ni ban je ko'ina ba, ina a villa, adakin mommynka na kwana zaka iya tambayarta ka ji, bayan haka sanin kowannanku ne Villa tana da tsaro, ba yadda za'a yi shugaban asa ya yi fitar sirri in the midst of the night batare da wani daga cikin security ya bi shi ba, Allah shine shaida ta..." Ya fada fuskarsa a yamutse. "Hakan na nufin Baba shine ya ulla maka makirci saboda ya aura maka laifin sa? Ko don ya shiga tsakanina da kai?" Jinjina kai Sharafudden ya yi,"Babu tantama Owais, baba shine Master planner in da ke shirya ma ashiya atsakaninmu, bansan meyasa ya yi hakan ba..." Cikin shesshekar kuka ya arashe maganar, wata irin juwa ce ta ibi Chief ya yi taga taga zai kife asa cikin zafin nama Sharafudeen ya janyoshi ya rungume abunsa akan kirjinshi, atare suka fashe da matsanancin kuka tamkar ransu zai fita. a baba Obie ya muzanta, kunyar duniya ta kama shi, ya shiga matsananciyar damuwa, bai ta6a zaton wannan ranar zata zo ba, Wani irin azababben unci da bakin ciki da takaici ne suka turnuke zuciyar shi, jin kanshi yake kamar ba mutun ba saboda tashin hankali. A zabure ya mi e kamar mahaukaci ya juya jikinsa na 6ari zai bar wurin sai dai kafin ya kai ga tafiya Owais ya hango shi, a zuciye ya 6an6are jikinsa daga na daddynsa ya nufi baba Obie cikin zafin nama ya dam i damtsen hannunsa ya juyo da shi suka fuskanci juna gaba da gaba, kunya ta hana baba Obie ya ha a ido da Owais saidai ya sadda kanshi asa. Cikin raunanniyar murya ya ce, "Baba kai ka ai ne zaka share min shakku na, Ina so na ji daga bakin ka, da gaske kaine Elder na gidan kurkukun addara? Kuma kaine mutumin da ya fitar da ni daga fagen ya i ya jefa ni a daki uhum??" Ya fa a cike da fargaban amsar da zai bashi, wlh ya yi fatan ace zai iya kare kansa sai dai ya kasa saboda asirinsa ya riga da ya tonu. Gaba aya idanunsu na a kan fuskarshi amsar shi kawai suke jira su ji, batare da ya ago da idanunshi ya dube shi ba ya jinjina mashi kai alamar Eh, a lokaci ji ya yi kamar ya ha asa ya binne kansa saboda ba in cikin da ya ziyarci zuciyarshi, ra in da suka ji yafi na unar wuta zafi..Ya Ilahi! Zuciya ce ta ibi Owais baisan sa'adda ya ci kwalar rigarshi ba, da hannu biyu ya dam e shi sosai jikinshi na 6ari. Hakan ba aramin karya zuciyar Obie ya yi ba, duk irin jarumtakar namiji hakan bai hana sun fashe da kuka ba kamar ananun yara, gaba aya sautin koke kokensu ya cika falon, wasu suka dafe kawunansu da tafukan hannayensu saboda azabar radadin da zuciyarsu ke yi musu, wlh sun yi danasanin zuwansu duniya a lokacin, sun ji aci a ransu, ranar ta zame masu mafi muni a rayuwarsu. Gaba daya suka kewaye shi suna tambayar shi don me zai yi musu haka? Meyasa ya ci amanarsu ya ha'ince su? Wannan wani irin neman duniya ne? Me yasa ya aikata musu hakan? Wlh Hankalinsu ya tashi matu a, duk sun fita hayyacin su, kuka kawai suke yi kamar ransu zai fita.. Hakan ba aramin karya zuciyar Obie ya yi ba, bai ta6a danasanin irin rayuwar da ya daukarwa kansa ba irin yau, saboda Allah ya jarabce shi da masifar son ya'yan shi, Koda ya ke sadaukar da jikokin shi bai ta6a sadaukar da ya'yan shi ba. yar ya iya ha iye ba in cikin shi, da wata irin karyayyar murya ya furta, "INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN!!! Na shiga Uku! wlh na da e ina fargaban zuwan wannan ranar, dama nasan duk mun daran da ewa asirina zai tonu ne sai dai ban ta6a zaton zai tonu ta wannan hanyar ba! Ranar da nake jin zullumi da fargaban zuwanta, ranar da nake jiye ma kaina tsoron zuwanta, ya zan yi da rayuwana? ya zan yi da rayuwarku? Nasan na cutar da rayuwarku cuta mafi muni, na zalunce ku, na kuma zalunci kaina, Amma koma dai menene bakin al alami ya riga da ya bushe, na riga dana tabka babban kuskure, ban kuma san da wasu kalmomi zan ro e ku gafara ba, banma cancanci in nemi yafiya agurinku ba, wlh na muzanta, na tozarta, na ji kunyar ha a idanuna da ku, kaicona!...." Bai arasa maganar ba ya fashe da kuka, hawaye suka wanke fuskar shi, mutumin da sun manta when last suka ga hawaye ya zuba daga cikin idanunsa saboda jarumtakarsa ashe tsantsagwaran matsafine, Yana kuka suna kuka an rasa me lallashin wani, da yar yake kallon fuskokinsu cike da jin nauyin abun kunyar da ya aikata musu. "Nasan na biyewa son zuciya, amma wallahi ba laifina bane, Nima gado na yi, tun kakanninmu da iyayenmu na taso acikin matsafa, shine hanyar samunmu, na yaudare ku da musulunci amma ni ba musulmi bane, arne ne ni kamar yadda ta fa a muku, tun da na taso rayuwata bansan mai kyau da mara kyau ba haka iyayena suka tarbiyantar da ni, duk abubuwan da suka faru son zuciya ne da son aukaka, buri na in tara dukiya, in aukaka in zama shahararre a duniya, ana ma su aukaka a idon duniya, wannan dalilinne yasa gaba aya kuka aukaka kowannanku na nema masa duniya kuma ya same ta..." Bai are maganar ba HATEEM ya katse shi ta hanyar cakumar shi cikin tsananin tashin hankali ya furta, "Baba! Baba!! baba!!!...." Idanuwansu cikin na juna a marairaice yake kallon shi.. "Meyasa ka za6i ka ciyar da mu haram? Baba duk irin aunar da muke yi maka, kullum burinmu mu kare maka mutuncinka sai gashi kai ka zubar mana da namu mutuncin, aukakar daka sama mana ta tashi a banza wlh! Saboda da zarar mutane sun ji abunda kake aikatawa wlh mun zama abun gudu, za'a juya mana baya ne a tsangwamemu zamu zama abun yama, makiya zasu samu damar cuzguna mana, Baba ka bar mana mummunan tabon da mutane zasu dinga cin zarafin mu da shi! Haba baba! Wlh ka bamu mamaki baba, wai mahaifinmu ne yake aikata munanan zunubban nan?" Ya fa a yana ha iyar yawu mai tsananin aci cikin mutuwar jiki ya sake shi.. Sharafudeen ya aura da cewa, "Baba yanzu ina amfanin irin wannan? Wace riba ka samu baba? Ina hankalinka yake? Tayaya ka bari shaidan da zuciya suka rinjaye ka? Kamanta da wata rana zaka mutu ka koma ga Allah, baba Idan ka nema mana duniya lahirarmu fa? Ya kake so mu yi baba? Muna alfahari da kai, kaine abun tun ahon mu, kaine silar aukakarmu ashe mun yaudari kanmu baba, A yau mutuncinka ya zube acikin idanunmu baka da sauran daraja baba, wlh da wannan bakin cikin daka unsa mana da kashe mu ka yi kamar yadda ka saba kashe ya'yan mutane...!" Kuka ne ya ci arfinsa har ya kasa karasa maganar.. Baba Obie sai kuka yake yi babu autawa.. Senate Lateef ya ce, "Baba wace shafewar basira ce ta same ka? Ni abun da ya dauremin kai yadda har ka iya kashe mutun ka sha jinin shi, ka kuma lalata rayuwar yaran da basu ji ba basu gani ba, baba wa ya koya maka zaluncin nan? Har yanzu na gaza yarda kaine kake aikata hakan Baba, Tsawon shekara nawa kana aikata fasadi a doron asa! Wallah baba da ace ka yi hakuri tun fil azal ka yi rayuwarka cikin talaucinka da sai ya fiye mana kwanciyar hankali, shi arziki da daukaka na Allah ne, sai wanda ya so yake bawa, watakil ma kana aya daga cikin wadanda Allah ya tsaga da rabonsu kaine baka sani ba, ka biyewa son zuciyar ka baba, gayanan ka jefa