Sashe 110
Taimiyyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita ko Zuhurah gaba
aya ba
in cikin irin mijin da TAIMIYYAH za ta aura , shi ne abinda yafi damunta da
aga hankalinta fiye da komi,sabida tunda wani course mate
inta ya yi mata bayani akan waye Maleek Ado, da irin tarin arzi
in da ya mallaka da mu
akamin da ya ke ri
e da shi a yanzu,shikenan ta ji duk duniya ta ji babu wanda ya dace da Maleek
in irinta.
Ta
aga ido ta dubi Basmah ta ce, "Basmah yanzu muna ji muna gani wannan gurguwar za ta shiga gidan daulan da ya zarce tunaninmu?
Wai anya ko Bokayen nan ba wasa da hankalin su Umma suke yi ba kawai,amma ta ya za a ce ba za a iya hana wannan auren ba?"
Basmah ta ja tsaki tana duban cikin idon Zuhurah ta ce, "Zuhurah don Allah mu aje maganar TAIMIYYAH a gefe,don ni ji na ke yi kamar zuciyata za ta kama da wuta,aikin gama ya gama tunda dukkanin Bokayen bakinsu ya zo
aya,sun ce aure dole sai an yi babu fashi,kuma an riga an kawo lefen da ya tabbatar mana da cewa da gaske ta riga ta yi mana zarrah,baki ji yadda Yasmeen ke ko
a irin tsaruwan gidan da za a kaita a GRA bane?
Zuhurah bamu da abin yi yanzu da ya wuce mu rungumi na mu mazajen ,tunda su ma ba baya bane suna da ku
insu daidai su.
Ita kuma kishiya ka
ai ta ishe ta, don ba za ta ha
a kanta da dakariyar matarsa ba don Ubanta.
Ba dai kwa
ayi ba to mu zuba musu ido shi ma guy
in kyawunta ne ya ru
esa kawai,da zaran ya kwanta da ita shikenan ya gama da ita,don haka ki aje batunta a gefe mu cigaba da shirya yadda za mu
awata yinin mu kawai,kinsan Anty Laurat zuwa nan da 4 days za ta iso,so nake kafin ta iso mun gama da komi don na san wajen waccar gurguwar za ta tare."
Zuhurah ta jinjina kai cike da gamsuwa da maganganun da Basmah ta yi ta ce, "Hakane kam,amma dai ba yadda rai yaso ba, a ce wai gurguwa ta zarce mu a samun miji na nunawa sa'a, wannan babbar fa
uwa ce a gare mu wallahi."
Basmah ta sake jan tsaki suka cigaba da tattaunawa akan auren nasu,da kuma shirin yadda za su fuskanci bikin wanda ya rage saura kwanaki goma kacal masu zuwa.
____________
"Babyn Maleek Ado har ya wuce da wuri haka?"
Yasmeen ta yi maganar idanunta akan TAIMIYYAH,wacce ta shigo cikin
akin tana me zare Hijab
in jikinta.
Ta
aga manyan idanunta ta sauke akan Yasmeen kafin ta ce, "Wallahi ya wuce Yasmeen,wai sauri ya ke yi zai ga wani mutum a can gidan Hajjah, a she tare suka iso da matarsa wai tana gidan Hajjah
in.
Ni fa wallahi haka kawai na ke jin tsoron ha
uwar mu da ita,don ban san da wani ido za ta kalle ni ba?
Ya sha fa
a min akwai ta da tsananin kishi akansa,ni kuma gashi gurguwace na san za ta tsaneni sosai domin a matsayinsu da irin ratar arzi
in da ke tsakaninmu,gani za ta yi tamkar zubewar aji ne a ha
a ta kishi da gurguwa kamata.
Wallahi Yasmeen duk sai in ji jikina ya yi sanyi idan ina tuna hakan,Allah ya sa dai ba gida
aya za mu rayu tare ba da bansan yadda zan yi da fargaba ba."
TAIMIYYAH ta kai
arshen maganar cikin sanyin murya da raunin xuciya,hakan yasa Yasmeen dubanta da fuskar tausayi ta ce, "Ki kwantar da hankalinki TAIMIYYAH babu komi,babu abinda zai kasance tunda ba tare za ku zauna ba,sannan wannan raina kan naki da ki ke yi bana
aunarsa ko ka
an,don haka kada ki sake ki nunawa kishiya kasawarki ko gazawarki akan mijinku.
Sabida kawai kina da wata lalura da Ubangiji ne yaso ganinki a hakan,idan ta gane rauninki ta nan
angaren xa ta ya
e ki ta dinga miki gori.
So kada ma ki sake ki dinga nuna cewa nakasanki na damunki tunda dai mijinki na
aunarki a hakan, yana kuma
okinki da son kasancewa da ke miye matsalarki da kishiya?
Ki cire ta aranki ki fuskanci abinda zai
aga darajarki a zuciyar Maleek ne.
Sannan ki tabbatar masa da cewa nasaka ba kasawa ba ce, wajen bashi dukkanin soyayyah da kulawar da zai dinga mantar da shi cewa ke
in me lalurace.
Kada ki bari wannan son da yake miki ya tafi a banza, ba tare da ke ma kin yi ho
asa wajen mantar da shi kowa a zuciyarsa idan kuna tare da juna ba."
Yasmeen ta
are maganar tana kashewa TAIMIYYAH idanu,hakan yasa TAIMIYYAH sakin murmushi ta ce, "Yasmeen baki da dama fa,ni idan kina wa
annan kalaman kunya ki ke bani ba ka
an ba.
Amma fa gaskiya Maleek yana son a nuna masa so a zahiri,shi irin mazan nan ne masu daraja soyayya da son a nuna musu ko agaban waye.Wallahi idan yana wasu maganganun yanzu har ji na ke yi kamar na narke sabida kunya,amma shi ko a jikinsa zaro kalamansa ya ke yi kai tsaye ba tare da jin wata kunya ba."
TAIMIYYAH ta yi maganar cike da zallar shagwa
a,zuciyarta na sake hasaso mata wasu tarin kalamai masu nauyi da Maleek
in ke fa
i idan suna vid call.
Yasmeen ta saki murmushi me fa
i tana cewa, "Hmm!
Ai akwai show wallahi a gaba,don ni har na
osa in ga yadda zai maida ke wata tantiriya a fagen iya luv,dama ke ma
in munafuka ce irin ku ba
aramin iya nunawa miji luv ku ka iya ba.
Don wannan shagwa
ar ka
ai ta isa ma ta dinga narkar da shi, bare kuma ki bu
e shafukan litattafan da kika adana don gwada masa madarar
auna a zahiri,don na san duk wannan shagwa
ar ta munafurci ce, waya sani ma ko duk kin
osa a
aura ki fara bashi pepe."
Yadda Yasmeen ta kai
arshen maganar cike da tsokana da sha
iyanci ne yasa TAIMIYYAH sake shagwa
e fuska,kafin ta bu
e baki cike da shagwa
a ta ce, "Allah ya isa da wannan sharrin da ki ke Yasmeen.
Wallahi ni babu ruwana ban tanadi wasu littafan da zan bu
e shafukansu akan ko wani namiji ba,ko kin manta ni
in ustaziyaciyace ku ma alarammiya,wacce bata san komi ba sai karatunta,don haka ni ki daina min sharri in ba haka ba zan sanar masa kina min sharri."
Yasmeen ta kwashe da dariya tana duban TAIMIYYAH cikin ido ta ce, "Allahu Akbar!
Ustaza Alarammiya Zainab Maleek Ado,dama ai Ustazai kun fi kowa iya tsula tsiya.
Kina san masa kira'a ne kina narkar da shi a duniyar da bai ta
a tunanin zai je ba.
Za dai mu yi kallo idan an
aura, kafin zuwa nan da wata tara mu dawo
aukar
an Alarammiya TAIMIYYAH da Sheikh Maleek Ado ko?"
Yasmeen ta jefawa TAIMIYYAH tambayar cike da tsokana,hakan yasa TAIMIYYAH yin dariyar da bata shirya ba ta ce, "Kin fi
arfina Yasmeen,sai dai in miki fatan shiriya wallahi."
Suka saki dariya a tare daidai kuma lokacin Iyah ta shigo
akin, tana sauke manyan idanunta akan TAIMIYYAH ta ce, "Zainabu idon ki kenan?
Ba cewa na yi yana tafiya idan kin shigo ki sameni a
aki ba,shine ki ka zo nan kuna ta dararraku da wannan lukutar Yarinyar ko?"
TAIMIYYAH ta dubi Iyah tana shagwa
e fuska ta ce, "Iyah yanzu fa na shigo ban wani jima ba."
Iyah ta ta
e baki ta ce, "To na ji maza mu je ki shanye ki bani kofi na.
Yarinya ana miki gata kina botsara ki shiga hankalinki da ni wallahi kin ji na gaya miki,kuma Hajjah ta bugo waya ta ce me gyaran da za ta turo,za ta fara zuwa ne ana saura kwana bakwai biki,so na ke yi kafin ta zo kin gama shanye magungunan sanyin nan dana ha
a miki,da kuma tsumin da Hajiya Rabi ta aiko,mu je ki sha yanzu a kan idona."
Iyah ta
are maganar tana yin gaba TAIMIYYAH na biye da bayanta,Yasmeen ta raka su da ido tana dariyar yadda TAIMIYYAH ke ta faman zun
ure baki.
____________
Ana saura kwana bakwai biki aka tafi Bauchi yin jeren Zuhurah.
A kuma ranar ne me gyaran jikin da Hajjah ta
akko takanas daga Maidugury ta iso don cigaba da gyare Amarya TAIMIYYAH,wacce ta sake wani irin fresh da kyau na ban mamaki,sabida gyaran da ta amsa daga wajen Iyah da aminiyarta Hajiya Rabi.
angaren Ummie aka sauke Yakurah mai gyaran jikin, mace me fara'a da sanin darajar mutane.
Sosai ta fara aikinta na gyare TAIMIYYAH ciki da wajenta,kamar yadda Hajjah ta bu
ata,ta kuma biya uban ku
i domin kwalliya ta biya ku
in sabulu.
Babu irin gulma da surutun da su Umma ba su yi ba,lokacin da suka ji cewa wai uwar Angon ce da kanta ta turo mai gyaran.
Yasmeen da Anty Laurat tare da su Maryam Sunusi, sune kan gaba akan komi na shirye-shiryen yadda yini da Bridal shower
in da suka shirya zai kasance.
Ba
aramin ku
i suke fatali da shi wajen gudanar da shirye-shiryensu ba, wanda zuwa lokacin da ya rage one week sun kammala komi tsaf!
Ranar Wednesday ne Anty Mardiyyah da wasu daga cikin dangin Mamar TAIMIYYAH suka iso Zaria.
Sun samu kyakykyawar tarba daga Iyah,aka sauke su a sasan Ummie wacce ta kammala duk wani shirinta na ganin ta tarbi ba
i yadda ya kamata.
A kuma ranar ne aka gudanar da Bridal shower
in TAIMIYYAH, wanda aka gudanar bayan isha'i .
Sun cakare sun cake Amarya kuma ta sha kyau na ban mamaki,sabida duk yadda ta zamewa abin ta kuma nuna bata so ko kwalliya ai mata hakan bai samu ba,don
wararriyar me kwalliyace tayi mata make-up
in.
TAIMIYYAH ta yi kyau fiye da yadda al
alamina zai misaltawa me karatu,duk in da ta gitta sai an kashe mata ruwan flash,su Yasmeen
irazan biki su ma sun sha kyau har sun gaji.
Sun yi bidirin su iya son ransu ita dai Amarya na daga gefe a kame a zaune waje
aya inda aka
awata da decoration.
aya ba
in cikin irin mijin da TAIMIYYAH za ta aura , shi ne abinda yafi damunta da
aga hankalinta fiye da komi,sabida tunda wani course mate
inta ya yi mata bayani akan waye Maleek Ado, da irin tarin arzi
in da ya mallaka da mu
akamin da ya ke ri
e da shi a yanzu,shikenan ta ji duk duniya ta ji babu wanda ya dace da Maleek
in irinta.
Ta
aga ido ta dubi Basmah ta ce, "Basmah yanzu muna ji muna gani wannan gurguwar za ta shiga gidan daulan da ya zarce tunaninmu?
Wai anya ko Bokayen nan ba wasa da hankalin su Umma suke yi ba kawai,amma ta ya za a ce ba za a iya hana wannan auren ba?"
Basmah ta ja tsaki tana duban cikin idon Zuhurah ta ce, "Zuhurah don Allah mu aje maganar TAIMIYYAH a gefe,don ni ji na ke yi kamar zuciyata za ta kama da wuta,aikin gama ya gama tunda dukkanin Bokayen bakinsu ya zo
aya,sun ce aure dole sai an yi babu fashi,kuma an riga an kawo lefen da ya tabbatar mana da cewa da gaske ta riga ta yi mana zarrah,baki ji yadda Yasmeen ke ko
a irin tsaruwan gidan da za a kaita a GRA bane?
Zuhurah bamu da abin yi yanzu da ya wuce mu rungumi na mu mazajen ,tunda su ma ba baya bane suna da ku
insu daidai su.
Ita kuma kishiya ka
ai ta ishe ta, don ba za ta ha
a kanta da dakariyar matarsa ba don Ubanta.
Ba dai kwa
ayi ba to mu zuba musu ido shi ma guy
in kyawunta ne ya ru
esa kawai,da zaran ya kwanta da ita shikenan ya gama da ita,don haka ki aje batunta a gefe mu cigaba da shirya yadda za mu
awata yinin mu kawai,kinsan Anty Laurat zuwa nan da 4 days za ta iso,so nake kafin ta iso mun gama da komi don na san wajen waccar gurguwar za ta tare."
Zuhurah ta jinjina kai cike da gamsuwa da maganganun da Basmah ta yi ta ce, "Hakane kam,amma dai ba yadda rai yaso ba, a ce wai gurguwa ta zarce mu a samun miji na nunawa sa'a, wannan babbar fa
uwa ce a gare mu wallahi."
Basmah ta sake jan tsaki suka cigaba da tattaunawa akan auren nasu,da kuma shirin yadda za su fuskanci bikin wanda ya rage saura kwanaki goma kacal masu zuwa.
____________
"Babyn Maleek Ado har ya wuce da wuri haka?"
Yasmeen ta yi maganar idanunta akan TAIMIYYAH,wacce ta shigo cikin
akin tana me zare Hijab
in jikinta.
Ta
aga manyan idanunta ta sauke akan Yasmeen kafin ta ce, "Wallahi ya wuce Yasmeen,wai sauri ya ke yi zai ga wani mutum a can gidan Hajjah, a she tare suka iso da matarsa wai tana gidan Hajjah
in.
Ni fa wallahi haka kawai na ke jin tsoron ha
uwar mu da ita,don ban san da wani ido za ta kalle ni ba?
Ya sha fa
a min akwai ta da tsananin kishi akansa,ni kuma gashi gurguwace na san za ta tsaneni sosai domin a matsayinsu da irin ratar arzi
in da ke tsakaninmu,gani za ta yi tamkar zubewar aji ne a ha
a ta kishi da gurguwa kamata.
Wallahi Yasmeen duk sai in ji jikina ya yi sanyi idan ina tuna hakan,Allah ya sa dai ba gida
aya za mu rayu tare ba da bansan yadda zan yi da fargaba ba."
TAIMIYYAH ta kai
arshen maganar cikin sanyin murya da raunin xuciya,hakan yasa Yasmeen dubanta da fuskar tausayi ta ce, "Ki kwantar da hankalinki TAIMIYYAH babu komi,babu abinda zai kasance tunda ba tare za ku zauna ba,sannan wannan raina kan naki da ki ke yi bana
aunarsa ko ka
an,don haka kada ki sake ki nunawa kishiya kasawarki ko gazawarki akan mijinku.
Sabida kawai kina da wata lalura da Ubangiji ne yaso ganinki a hakan,idan ta gane rauninki ta nan
angaren xa ta ya
e ki ta dinga miki gori.
So kada ma ki sake ki dinga nuna cewa nakasanki na damunki tunda dai mijinki na
aunarki a hakan, yana kuma
okinki da son kasancewa da ke miye matsalarki da kishiya?
Ki cire ta aranki ki fuskanci abinda zai
aga darajarki a zuciyar Maleek ne.
Sannan ki tabbatar masa da cewa nasaka ba kasawa ba ce, wajen bashi dukkanin soyayyah da kulawar da zai dinga mantar da shi cewa ke
in me lalurace.
Kada ki bari wannan son da yake miki ya tafi a banza, ba tare da ke ma kin yi ho
asa wajen mantar da shi kowa a zuciyarsa idan kuna tare da juna ba."
Yasmeen ta
are maganar tana kashewa TAIMIYYAH idanu,hakan yasa TAIMIYYAH sakin murmushi ta ce, "Yasmeen baki da dama fa,ni idan kina wa
annan kalaman kunya ki ke bani ba ka
an ba.
Amma fa gaskiya Maleek yana son a nuna masa so a zahiri,shi irin mazan nan ne masu daraja soyayya da son a nuna musu ko agaban waye.Wallahi idan yana wasu maganganun yanzu har ji na ke yi kamar na narke sabida kunya,amma shi ko a jikinsa zaro kalamansa ya ke yi kai tsaye ba tare da jin wata kunya ba."
TAIMIYYAH ta yi maganar cike da zallar shagwa
a,zuciyarta na sake hasaso mata wasu tarin kalamai masu nauyi da Maleek
in ke fa
i idan suna vid call.
Yasmeen ta saki murmushi me fa
i tana cewa, "Hmm!
Ai akwai show wallahi a gaba,don ni har na
osa in ga yadda zai maida ke wata tantiriya a fagen iya luv,dama ke ma
in munafuka ce irin ku ba
aramin iya nunawa miji luv ku ka iya ba.
Don wannan shagwa
ar ka
ai ta isa ma ta dinga narkar da shi, bare kuma ki bu
e shafukan litattafan da kika adana don gwada masa madarar
auna a zahiri,don na san duk wannan shagwa
ar ta munafurci ce, waya sani ma ko duk kin
osa a
aura ki fara bashi pepe."
Yadda Yasmeen ta kai
arshen maganar cike da tsokana da sha
iyanci ne yasa TAIMIYYAH sake shagwa
e fuska,kafin ta bu
e baki cike da shagwa
a ta ce, "Allah ya isa da wannan sharrin da ki ke Yasmeen.
Wallahi ni babu ruwana ban tanadi wasu littafan da zan bu
e shafukansu akan ko wani namiji ba,ko kin manta ni
in ustaziyaciyace ku ma alarammiya,wacce bata san komi ba sai karatunta,don haka ni ki daina min sharri in ba haka ba zan sanar masa kina min sharri."
Yasmeen ta kwashe da dariya tana duban TAIMIYYAH cikin ido ta ce, "Allahu Akbar!
Ustaza Alarammiya Zainab Maleek Ado,dama ai Ustazai kun fi kowa iya tsula tsiya.
Kina san masa kira'a ne kina narkar da shi a duniyar da bai ta
a tunanin zai je ba.
Za dai mu yi kallo idan an
aura, kafin zuwa nan da wata tara mu dawo
aukar
an Alarammiya TAIMIYYAH da Sheikh Maleek Ado ko?"
Yasmeen ta jefawa TAIMIYYAH tambayar cike da tsokana,hakan yasa TAIMIYYAH yin dariyar da bata shirya ba ta ce, "Kin fi
arfina Yasmeen,sai dai in miki fatan shiriya wallahi."
Suka saki dariya a tare daidai kuma lokacin Iyah ta shigo
akin, tana sauke manyan idanunta akan TAIMIYYAH ta ce, "Zainabu idon ki kenan?
Ba cewa na yi yana tafiya idan kin shigo ki sameni a
aki ba,shine ki ka zo nan kuna ta dararraku da wannan lukutar Yarinyar ko?"
TAIMIYYAH ta dubi Iyah tana shagwa
e fuska ta ce, "Iyah yanzu fa na shigo ban wani jima ba."
Iyah ta ta
e baki ta ce, "To na ji maza mu je ki shanye ki bani kofi na.
Yarinya ana miki gata kina botsara ki shiga hankalinki da ni wallahi kin ji na gaya miki,kuma Hajjah ta bugo waya ta ce me gyaran da za ta turo,za ta fara zuwa ne ana saura kwana bakwai biki,so na ke yi kafin ta zo kin gama shanye magungunan sanyin nan dana ha
a miki,da kuma tsumin da Hajiya Rabi ta aiko,mu je ki sha yanzu a kan idona."
Iyah ta
are maganar tana yin gaba TAIMIYYAH na biye da bayanta,Yasmeen ta raka su da ido tana dariyar yadda TAIMIYYAH ke ta faman zun
ure baki.
____________
Ana saura kwana bakwai biki aka tafi Bauchi yin jeren Zuhurah.
A kuma ranar ne me gyaran jikin da Hajjah ta
akko takanas daga Maidugury ta iso don cigaba da gyare Amarya TAIMIYYAH,wacce ta sake wani irin fresh da kyau na ban mamaki,sabida gyaran da ta amsa daga wajen Iyah da aminiyarta Hajiya Rabi.
angaren Ummie aka sauke Yakurah mai gyaran jikin, mace me fara'a da sanin darajar mutane.
Sosai ta fara aikinta na gyare TAIMIYYAH ciki da wajenta,kamar yadda Hajjah ta bu
ata,ta kuma biya uban ku
i domin kwalliya ta biya ku
in sabulu.
Babu irin gulma da surutun da su Umma ba su yi ba,lokacin da suka ji cewa wai uwar Angon ce da kanta ta turo mai gyaran.
Yasmeen da Anty Laurat tare da su Maryam Sunusi, sune kan gaba akan komi na shirye-shiryen yadda yini da Bridal shower
in da suka shirya zai kasance.
Ba
aramin ku
i suke fatali da shi wajen gudanar da shirye-shiryensu ba, wanda zuwa lokacin da ya rage one week sun kammala komi tsaf!
Ranar Wednesday ne Anty Mardiyyah da wasu daga cikin dangin Mamar TAIMIYYAH suka iso Zaria.
Sun samu kyakykyawar tarba daga Iyah,aka sauke su a sasan Ummie wacce ta kammala duk wani shirinta na ganin ta tarbi ba
i yadda ya kamata.
A kuma ranar ne aka gudanar da Bridal shower
in TAIMIYYAH, wanda aka gudanar bayan isha'i .
Sun cakare sun cake Amarya kuma ta sha kyau na ban mamaki,sabida duk yadda ta zamewa abin ta kuma nuna bata so ko kwalliya ai mata hakan bai samu ba,don
wararriyar me kwalliyace tayi mata make-up
in.
TAIMIYYAH ta yi kyau fiye da yadda al
alamina zai misaltawa me karatu,duk in da ta gitta sai an kashe mata ruwan flash,su Yasmeen
irazan biki su ma sun sha kyau har sun gaji.
Sun yi bidirin su iya son ransu ita dai Amarya na daga gefe a kame a zaune waje
aya inda aka
awata da decoration.