Sashe 88
Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Eh mana, wai kina nufin baki sani ba duk da anan gidan ya samu Matar" kan Mom ne ya d'aure ba shiri ta yunk'ura ta tashi zaune jikinta sanye da kayan bacci, ce mata tayi ita bata san da wannan Maganar ba gaskiya amman wacece wadda zai auran, fad'i mata game da Fauzy ta shiga yi, sosae Mom taji mamakin Maganar har tama kasa magana saida ta nisa sannan tace,
"Amman dai abun da mamaki wllh ace Saleem da kanshi yace yana son Auren yarinyar" daga d'aya bangaren Hajiya zainab tace "Wllh, it was a real surprise, kinsan farko Dad d'in shi ya tunkara da Maganar wai ya samu wadda zai aura ya tambaye shi a ina nan yake ce mashi yar Funtua ce tana karatu a Katsina koda Dad d'in nashi ya tambaye shi d'iyar waye sai cewa yay shima bai san shi ba kawai dae yasan Dad d'inta is a retired man yanzu Farmer ne, sosae shi kan shi Dad d'in nashi yay mamakin jin yarinyar da yake so ya Auran daga baya ya tuntu6e ni da Maganar ya tambayi wai ko nasan ta nace bazan iya tuna ta ba koda na ganta da bikin, amman I never thought Sameer would fall in love with such a local girl wllh, nayi mamaki ba kad'an ba duba da irin matan da ake mashi tayin auren su, kinsan ko bayan bikin Son saida muka shirya mashi had'uwa da yarinyar sarkin zazzau wadda Mom d'in ta Friend d'ina ce baki gan yarinyar ba very beautiful girl wllh gashi Kusan complexion d'inta iri d'aya da Sameer d'in don Mom d'inta balarabiyar Sudan ce bata dad'e da dawowa daga Saudiyya karatu ba shine Mom d'in nata tayi man Maganar mu gwada had'a su don tana son Sameer sosae, wllh Sis in gaya maki nasa yarinyar tazo nan ta kwana biyu wai don in yi kokarin had'a su, ranar dana kira shi don su gaisa a parlor ko kallon direction d'in da take bai yi ba saida nayi introducing nata sannan ya d'an kalleta daga baya nace bari in basu wuri su san juna sosae, na d'an jima sannan na koma parlon kawai sai na ganta zaune ita d'aya da mamaki na tambayi ina yake tace man ai ina tashi shima ya bar wurin baki ji yadda naji ba kunyar yarinyar ya kamani....."
Murmushi Mom tayi ta d'an girgiza kai,
"........Lokacin na iske shi a d'aki nace mashi miyasa zai baro falo bayan na tashi da bud'ar bakin shi sai cewa yay dama ba gaisawa ne zasu ba kuma sun yi hakan, sototo nayi ina kallon shi don na tabbatar ya san mi hakan dana yi ke nufi don ba yau ne na farko ai da aka had'a shi su gaisa da mace ba an yi hakan sau da dama kama daga yaran k'awayena dana Abokan Dad d'inshi har fa akwae d'iyar shugaban wurin aikin shi baturiya da shima shugaban nasu yaso had'a su amman yak'i har nan Nigeria ta ta6a biyo shi itama kyakkyawa duk da ba musulma bace, koda na nuna mashi ina son ya auri ita Raudha d'in data zo sai ce man yay bata yi mashi ba yarinyar da ko kallon Arziki bai mata ba taya zai san tayi mashi, lokacin na nuna mashi 6acin rai na kan to har sai yaushe ne zai samu wadda zata mashi yay aure kawai sai ya yi man wannan shu'umin murmushin nashi yace wai in kwantar da hankali na ya samu Mata soon zai yi aure, wllh ni duk na d'auka ya fad'a ne kawai Saboda in bar zancen Rauda ashe da gaske ne yarinyar nan yake nufi",
nannauyar ajiyar zuciya Mom ta sauke ta furta "ina ruwan Son amman dai wllh it was a real surprise to hear that Sameer has chosen that girl to be his wife, duk da dai gaskiya yarinyar ba mummuna bace tana da kyaunta daidai gwargwado amman dai dole ai mamakin jin ita ya fitar a matsayin mata kinga kaman shi Habiby ba za'ai mamaki ba sosae da yarinyar da ya aura tunda ba itace ta farko ba",
"Uhmm, ni kinga ma na kasa gane yarinyar yace man wai best friend d'in ita matar Son ce"
"Eh hakane, amman zaki iya tuna wata yarinya da aka kira ta bada biography na ita Amaryar a wurin dinner? Kaman itace mace ta farko data yi magana a wurin" shiru Hajiya Zainab tayi da alama tana k'ok'arin tunanowa ne can tay d'an tsoki tace bata jin zata tunata Mom tace bari ta duba cikin pictures d'in bikin tasan akwae hotunan ta sai ta turo mata ta gani tace Ok,
"To yanzu ya za'ai kenan? zaku amince mashi ya aure ta ne ko kuwa a'a" yar ajiyar zuciya Hajiya Zainab tayi tace "to, tunda yaji ya gani ita yake so ai Shikenan tunda bamu zamu zauna mashi da ita ba abu har ma an kira Mahaifin yarinyar kan Maganar, saidai bazan 6oye maki ba sam hakan bai kwanta man ba ba kuma don wani abu ba wai game da yarinyar kawai dai akwae wad'anda naso ya aura sosae kinga har Daughter Jahad nayi k'ok'arin had'a su saidai ban matsa mashi ba daya nuna bai so Saboda dama nayi tunanin ba lalle tayi mashi ba zai iya ganin tayi mashi k'arama to k'arshe gashi nan k'aramar ya samo zai aura" wata ajiyar zuciyar Mom ta k'ara yi cikin kwantar da murya tace "in dama Allah ya k'addaro ita ce matar tashi no matter what sai ya auretan don haka muyi mashi fatan Alkhairi kawai don kinsan in namiji na son Mace idon shi makancewa yake yanzu ga dai Son nan na fahimci ba K'aramin son Amaryar nan tashi yake ba" murmushi Hajiya Zainab tayi ta tambayi ya jikinta Mom d'in tace lafiya lou take ko laulayi bata yi tun kafin ma ta bar Abuja cikin har ya fito Hajiya Zainab d'in tace Allah sarki tayi fatan Allah ya sauketa lafiya Mom ta amsa da Amin,
"Jiya mun yi waya da Ummi da Abie" Hajiya Zainab ta fad'a Mom tace "eh haka suka ce man da na kira su da daddare, wai don Allah bazaki mana k'ok'ari ba su dawo nan kusa damu kamar yadda mukai magana kwanaki" dariya Hajiya Zainab tayi tace "ai tunda nayi ma Ya Othman magana kan hakan yace muma fidda rai bazasu ta6a dawowa Nigeria ba na hakura, kuma suma basu so" Mom na dariya tace "ban ga laifin su ba wa zai so ya baro k'asa irin Qatar ya dawo Nigeria dama dai a Ethiopia suke ne"
"Wllh, ai Al'amarin K'asar nan sai Addu'a kawae amman tak'i cigaba har yanzu baya muke sosae a abubuwan cigaba da dama" Mom tace "uhmm ai kune zaku taimaka mana ku farfad'o mana da ita" tana jiyo sautin dariyarta tace su a suwa suda suke k'ananu Mom tace to Allah ya dubesu ya kawo masu Shuwagabannin da zasu kawo cigaba ta amsa da Amin daga baya suka cigaba da Magana dangane da neman Auren Sameer,
Misalin k'arfe ukku Fatuu ta fito daga wanka tana zaune a gaban mirror tana shiryawa yayin da Haisam ke kwance a gado yana baccin rana, shirin zuwa gidan su Fauzy take kamar yadda ta yanke zuwa yau tayi masu bayanin da Haisam yayi mata game da Sameer, bayan ta gama yin shafa ta mik'e ta nufi Wardrobe, doguwar bak'ar riga roba ta fiddo ta saka rigar d'an guntun hannu gareta ta bi jikinta cikinta ya fito sosae bayan ta gama sakata ta kai hannu ta fiddo wani lifaya lace bak'i mai adon fulawowi ja da silver, musamman dama taje Hajiya ta koya mata nad'a lifaya kwanaki Saboda tana dasu a kayanta, gaba d'aya sark'a da yan kunne silver ta saka masu kyau sai Agogo shima silver, gaban mirror ta dawo tayi d'aurin kallabi Zarah buhari da wani bakin kallabi, sosae shigar tayi mata kyau sai faman sakin murmushi take, takalma Flat ta d'aukko silver sai yar purse, gado ta nufa bayan ta gama ta zauna ta bangaren da Haisam yake tana kallon yadda yake baccin hankalin shi kwance, murmushi ta shiga saki ta matsa saitin fuskar shi ta rankwafa tay pecking kumatun shi, tana d'agowa ya bud'e idanun shi slowly suka shiga cikin nata, bin ta da kallo yay kafin a hankali taji ya furta "kin yi kyau sosae" murmura mashi ido tay tace ta gode,
"Na gama shiryawa zan tafi" kai ya jinjina yace Ok bari ya kaita, da sauri tasa duka hannuwan ta akan shi alamar kada ya tashi tace ita zata je da kan ta, d'an waro ido yay cikin murya ta wanda ya tashi daga bacci yace "hannun ki fa bai fad'a sosae ba...." Da sauri ta katse shi "Wllh kau lafiya lou yanzu na iya driving d'in sosae rannan ma ba ni na kai mu School ni da Mino ba, wani kallo yay mata "amman ai ina Motan ko" tura mashi baki tay ta fara shagwa6a tana fad'in Allah lafiya lou zata je ai tana fita ita kad'ai taje gidan gwaggo ko, shiru yay kawai yana kallonta tace to bari taje sai yazo ya dawo da ita, kaman bazai ce komai ba sai kuma taga ya lumshe mata ido ta washe baki ya furta "You should be very careful pls" da sauri ta jinjina mashi kai, saida ta k'ara pecking lips d'inshi sannan ta mik'e yace bari yazo yaga fitar ta tace a'a don Allah yayi baccin shi, girgiza mata kai yay ya yunk'ura ya tashi zaune, yana ruk'e da hannunta suka fito daga cikin d'akin tace bari ta d'aukko abu a kitchen, bada Jimawa ba ta fito ruk'e da madaidaicin basket mai kyau acikin shi luxury Warmers ne guda biyu Abincin rana da tayi ne dama ta zuba zata kai ma su Fauzy,
"Amman dai abun da mamaki wllh ace Saleem da kanshi yace yana son Auren yarinyar" daga d'aya bangaren Hajiya zainab tace "Wllh, it was a real surprise, kinsan farko Dad d'in shi ya tunkara da Maganar wai ya samu wadda zai aura ya tambaye shi a ina nan yake ce mashi yar Funtua ce tana karatu a Katsina koda Dad d'in nashi ya tambaye shi d'iyar waye sai cewa yay shima bai san shi ba kawai dae yasan Dad d'inta is a retired man yanzu Farmer ne, sosae shi kan shi Dad d'in nashi yay mamakin jin yarinyar da yake so ya Auran daga baya ya tuntu6e ni da Maganar ya tambayi wai ko nasan ta nace bazan iya tuna ta ba koda na ganta da bikin, amman I never thought Sameer would fall in love with such a local girl wllh, nayi mamaki ba kad'an ba duba da irin matan da ake mashi tayin auren su, kinsan ko bayan bikin Son saida muka shirya mashi had'uwa da yarinyar sarkin zazzau wadda Mom d'in ta Friend d'ina ce baki gan yarinyar ba very beautiful girl wllh gashi Kusan complexion d'inta iri d'aya da Sameer d'in don Mom d'inta balarabiyar Sudan ce bata dad'e da dawowa daga Saudiyya karatu ba shine Mom d'in nata tayi man Maganar mu gwada had'a su don tana son Sameer sosae, wllh Sis in gaya maki nasa yarinyar tazo nan ta kwana biyu wai don in yi kokarin had'a su, ranar dana kira shi don su gaisa a parlor ko kallon direction d'in da take bai yi ba saida nayi introducing nata sannan ya d'an kalleta daga baya nace bari in basu wuri su san juna sosae, na d'an jima sannan na koma parlon kawai sai na ganta zaune ita d'aya da mamaki na tambayi ina yake tace man ai ina tashi shima ya bar wurin baki ji yadda naji ba kunyar yarinyar ya kamani....."
Murmushi Mom tayi ta d'an girgiza kai,
"........Lokacin na iske shi a d'aki nace mashi miyasa zai baro falo bayan na tashi da bud'ar bakin shi sai cewa yay dama ba gaisawa ne zasu ba kuma sun yi hakan, sototo nayi ina kallon shi don na tabbatar ya san mi hakan dana yi ke nufi don ba yau ne na farko ai da aka had'a shi su gaisa da mace ba an yi hakan sau da dama kama daga yaran k'awayena dana Abokan Dad d'inshi har fa akwae d'iyar shugaban wurin aikin shi baturiya da shima shugaban nasu yaso had'a su amman yak'i har nan Nigeria ta ta6a biyo shi itama kyakkyawa duk da ba musulma bace, koda na nuna mashi ina son ya auri ita Raudha d'in data zo sai ce man yay bata yi mashi ba yarinyar da ko kallon Arziki bai mata ba taya zai san tayi mashi, lokacin na nuna mashi 6acin rai na kan to har sai yaushe ne zai samu wadda zata mashi yay aure kawai sai ya yi man wannan shu'umin murmushin nashi yace wai in kwantar da hankali na ya samu Mata soon zai yi aure, wllh ni duk na d'auka ya fad'a ne kawai Saboda in bar zancen Rauda ashe da gaske ne yarinyar nan yake nufi",
nannauyar ajiyar zuciya Mom ta sauke ta furta "ina ruwan Son amman dai wllh it was a real surprise to hear that Sameer has chosen that girl to be his wife, duk da dai gaskiya yarinyar ba mummuna bace tana da kyaunta daidai gwargwado amman dai dole ai mamakin jin ita ya fitar a matsayin mata kinga kaman shi Habiby ba za'ai mamaki ba sosae da yarinyar da ya aura tunda ba itace ta farko ba",
"Uhmm, ni kinga ma na kasa gane yarinyar yace man wai best friend d'in ita matar Son ce"
"Eh hakane, amman zaki iya tuna wata yarinya da aka kira ta bada biography na ita Amaryar a wurin dinner? Kaman itace mace ta farko data yi magana a wurin" shiru Hajiya Zainab tayi da alama tana k'ok'arin tunanowa ne can tay d'an tsoki tace bata jin zata tunata Mom tace bari ta duba cikin pictures d'in bikin tasan akwae hotunan ta sai ta turo mata ta gani tace Ok,
"To yanzu ya za'ai kenan? zaku amince mashi ya aure ta ne ko kuwa a'a" yar ajiyar zuciya Hajiya Zainab tayi tace "to, tunda yaji ya gani ita yake so ai Shikenan tunda bamu zamu zauna mashi da ita ba abu har ma an kira Mahaifin yarinyar kan Maganar, saidai bazan 6oye maki ba sam hakan bai kwanta man ba ba kuma don wani abu ba wai game da yarinyar kawai dai akwae wad'anda naso ya aura sosae kinga har Daughter Jahad nayi k'ok'arin had'a su saidai ban matsa mashi ba daya nuna bai so Saboda dama nayi tunanin ba lalle tayi mashi ba zai iya ganin tayi mashi k'arama to k'arshe gashi nan k'aramar ya samo zai aura" wata ajiyar zuciyar Mom ta k'ara yi cikin kwantar da murya tace "in dama Allah ya k'addaro ita ce matar tashi no matter what sai ya auretan don haka muyi mashi fatan Alkhairi kawai don kinsan in namiji na son Mace idon shi makancewa yake yanzu ga dai Son nan na fahimci ba K'aramin son Amaryar nan tashi yake ba" murmushi Hajiya Zainab tayi ta tambayi ya jikinta Mom d'in tace lafiya lou take ko laulayi bata yi tun kafin ma ta bar Abuja cikin har ya fito Hajiya Zainab d'in tace Allah sarki tayi fatan Allah ya sauketa lafiya Mom ta amsa da Amin,
"Jiya mun yi waya da Ummi da Abie" Hajiya Zainab ta fad'a Mom tace "eh haka suka ce man da na kira su da daddare, wai don Allah bazaki mana k'ok'ari ba su dawo nan kusa damu kamar yadda mukai magana kwanaki" dariya Hajiya Zainab tayi tace "ai tunda nayi ma Ya Othman magana kan hakan yace muma fidda rai bazasu ta6a dawowa Nigeria ba na hakura, kuma suma basu so" Mom na dariya tace "ban ga laifin su ba wa zai so ya baro k'asa irin Qatar ya dawo Nigeria dama dai a Ethiopia suke ne"
"Wllh, ai Al'amarin K'asar nan sai Addu'a kawae amman tak'i cigaba har yanzu baya muke sosae a abubuwan cigaba da dama" Mom tace "uhmm ai kune zaku taimaka mana ku farfad'o mana da ita" tana jiyo sautin dariyarta tace su a suwa suda suke k'ananu Mom tace to Allah ya dubesu ya kawo masu Shuwagabannin da zasu kawo cigaba ta amsa da Amin daga baya suka cigaba da Magana dangane da neman Auren Sameer,
Misalin k'arfe ukku Fatuu ta fito daga wanka tana zaune a gaban mirror tana shiryawa yayin da Haisam ke kwance a gado yana baccin rana, shirin zuwa gidan su Fauzy take kamar yadda ta yanke zuwa yau tayi masu bayanin da Haisam yayi mata game da Sameer, bayan ta gama yin shafa ta mik'e ta nufi Wardrobe, doguwar bak'ar riga roba ta fiddo ta saka rigar d'an guntun hannu gareta ta bi jikinta cikinta ya fito sosae bayan ta gama sakata ta kai hannu ta fiddo wani lifaya lace bak'i mai adon fulawowi ja da silver, musamman dama taje Hajiya ta koya mata nad'a lifaya kwanaki Saboda tana dasu a kayanta, gaba d'aya sark'a da yan kunne silver ta saka masu kyau sai Agogo shima silver, gaban mirror ta dawo tayi d'aurin kallabi Zarah buhari da wani bakin kallabi, sosae shigar tayi mata kyau sai faman sakin murmushi take, takalma Flat ta d'aukko silver sai yar purse, gado ta nufa bayan ta gama ta zauna ta bangaren da Haisam yake tana kallon yadda yake baccin hankalin shi kwance, murmushi ta shiga saki ta matsa saitin fuskar shi ta rankwafa tay pecking kumatun shi, tana d'agowa ya bud'e idanun shi slowly suka shiga cikin nata, bin ta da kallo yay kafin a hankali taji ya furta "kin yi kyau sosae" murmura mashi ido tay tace ta gode,
"Na gama shiryawa zan tafi" kai ya jinjina yace Ok bari ya kaita, da sauri tasa duka hannuwan ta akan shi alamar kada ya tashi tace ita zata je da kan ta, d'an waro ido yay cikin murya ta wanda ya tashi daga bacci yace "hannun ki fa bai fad'a sosae ba...." Da sauri ta katse shi "Wllh kau lafiya lou yanzu na iya driving d'in sosae rannan ma ba ni na kai mu School ni da Mino ba, wani kallo yay mata "amman ai ina Motan ko" tura mashi baki tay ta fara shagwa6a tana fad'in Allah lafiya lou zata je ai tana fita ita kad'ai taje gidan gwaggo ko, shiru yay kawai yana kallonta tace to bari taje sai yazo ya dawo da ita, kaman bazai ce komai ba sai kuma taga ya lumshe mata ido ta washe baki ya furta "You should be very careful pls" da sauri ta jinjina mashi kai, saida ta k'ara pecking lips d'inshi sannan ta mik'e yace bari yazo yaga fitar ta tace a'a don Allah yayi baccin shi, girgiza mata kai yay ya yunk'ura ya tashi zaune, yana ruk'e da hannunta suka fito daga cikin d'akin tace bari ta d'aukko abu a kitchen, bada Jimawa ba ta fito ruk'e da madaidaicin basket mai kyau acikin shi luxury Warmers ne guda biyu Abincin rana da tayi ne dama ta zuba zata kai ma su Fauzy,