Sashe 18
Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cigaba Fanan tayi "bari in baki Misalin abunda nike fad'a maki, Ya Haisam yana tare da Zarah for almost good five years ba abunda ke tsakanin su face kyautatawa kuma duk abunda yake masu yana yi ne Saboda Allah ba don wani abu ba, tun lokacin daya fara saninta we were engaged bai ta6a sama ran shi son yarinyar ba balle yay tunanin ya aureta har mukai Aure, yanzu bayan mun yi aure an tabbatar inada problem da yasa ban yi conceiving ba already kuma ya auri yarinyar without my knowledge da niyyar ya taimaka mata daga baya sai ya sake ta saidai kuma bai yi hakan ba har Allah yasa abu ya shiga tsakanin su sai gashi ita tayi conceiving, don't you think Allah dama yasan ni k'ilan bazan haihu bane yasa tun farko ya had'a shi da yarinyar? Yanzu idan nace in takura ya rabu da ita kuma dama already an k'addaro matar shi ce ita zata Haifa mashi yara kina ganin na isa in sa ya sake ta ne? Wannan nazarin nayi yasa na d'auki komai da Sauk'i Farha, Allah yasan abunda mu bamu sani ba sai mu k'i abu kuma Alkhairi ne a gare mu, ina fatan zaki fahimce ni my lovely sis, kiyi man fatan Alkhairi sannan ina rok'on ki ki cire komai a ranki tsakanin ki da Zarah naji labarin abunda ya faru tsakanin ku, ina son kiyi hak'uri ki manta da komai, nasan duk abunda kuke yi Saboda ni ne kar in shiga matsala I really appreciate it, amman ina son ku fahimce ni ku bani goyon baya akan hakan in sha Allahu zai zama Alkhairi a gare ni" k'arasa Maganar tay tana k'ara share hawayen dake zubo mata, jin Farhar bata ce komai ba kallon ta kawai take yasa ta d'an matsa hannunta tace tayi mata magana pls, d'an yamutsa fuska tay tace tunda hakan yayi mata Shikenan tana mata fatan Alkhairi, har saida Fanan d'in tay d'an murmushi don taji d'an sanyi a ranta, rok'on ta tayi suje ta tayata ba Momy hak'uri Farhar tace anya zata saurare su don tayi fushi sosae Fanan d'in tace su jaraba,
tare suka mik'e hannun su cikin na juna suka nufi Bedroom d'in Hajiya Maryam, lokacin da suka shiga a saman gado suka hango ta kwance ta d'aura kafa d'aya akan d'aya tana d'an Jujjuya su ta tada kanta da pillow tana kallon sama, sallama suka yi ta d'an kai idon ta kan su kafin ta janye ba tare da ta amsa masu sallamar ba, nufo gadon suka yi gaban Fanan na fad'uwa suka tsaya daga gaban gadon, sakin hannun juna suka yi Fanan d'in ta duk'a idanunta cike da k'walla ta kira sunan Hajiya Maryam d'in, banza tay mata sai ma cize baki da tayi ta rufe ido, kallon Farha Fanan d'in tayi tay mata alamar taci gaba da kai, maida idon tayi kan ta cikin rawar murya ta k'ara cewa "Mom do....." bata samu damar k'arasa abunda take son fad'a ba sakamakon d'agowa da Hajiya Maryam d'in tay a fusace cikin tsawa tace "Don't Mom Me Fanan! Don't....!!" ban son jin komai daga gare ki I heard enough pls, nace kije kiyi duk abunda kika ga ya fi maki don haka ki tashi ki ban wuri ko kuma ni zan bar maki d'akin" jujjuya kai Fanan ta shiga yi k'walla na zubo mata, fuska d'aure Hajiya Maryam ta saukko da k'afafunta Fanan na ganin haka ta gane barin d'akin zata yi da sauri har tana gocewa kaman zata fad'i ta matsa ta kama k'afafun nata cikin kuka ta ke fad'in "pls Mom don girman Allah ki fahimce ni kar ki fushi dani abun zai man yawa, nasan duk abunda kike Saboda farin ciki nane saboda k'aunar da kike man kuma wllh na yaba da hakan....." A fusace ta katse ta "K'arya kike Fanan baki yaba ba shiyasa kika za6i 6ata man rai duk da ni ina hango maki abunda kika kasa hango ma kan ki ne, ta ina kishiya take zamar ma mutum Alkhairi koda tana zama kafin a samu haka sau d'aya nawa ake samu da suke zama sharri, kina ji kina gani za'a raba ki da Mijin da kike tak'amar yana son ki zai maku Adalci kuma ya kasa tsinana maki komai a lokacin kuma ko kinyi k'ok'arin maido shi gare ki wllh bazaki iya ba don lokaci ya riga da ya k'ure maki" ta k'arasa tana huci, d'an shiru Fanan tayi kafin cikin kuka tace "Mom saida nayi nazari sosae sannan na Amince, in ka d'auki abu matsayin Alkhairi sai kiga ya zamar maka hakan koda bai zama ba hakan k'ilan jarabawar kace in kayi hak'uri kuma sai kiga kaci riba, idan baka yi cuta ba Mom ba wanda ya isa ya cutar da kai kuma ko na rantse bazan yi kaffara ba Zarah bazata ta6a cutar da ni ba balle har ta raba ni da miji na, haka shima Ya Haisam na yarda dashi bazai ta6a juya man baya ba don ya k'ara aure kema kin san waye shi Mom kin san halin shi, nayi dogon nazari Mom there is reason for everything dama can Allah ya k'addaro ita matar shi ce shiyasa ya had'a su idan kuma ba'a kaddara zasu rabu ba wllh ni ban isa in raba su ba duk abunda zanyi k'arshe zan wahalar da kai na ne a banza, Mom baki tunanin k'ilan ni Allah bai kaddaro zan haihu ba shiyasa ya had'a su itace zata Haifa mashi yara, nayi tunani in har na hana shi hakan ba soyayya bace tunda Allah ya bashi mafita kuma kema Mom Haisam d'an ki ne bazaki so ace ya rayu bai da ya'ya ba" tunda ta fara Maganar Hajiya Maryam d'in ta ta6e baki tana sauraren ta idon ta akan ta har ta dakata sannan ta d'an girgiza kai da murmushi wanda yafi kama da ace na takaici ta d'age gira tace "Good, sarkin iya yin dogon nazari da tsara zance, wato ni ban iya yin zurfin tunani ba ko sai ke shine harda yanke ma kan ki hukuncin bazaki haihu ba, sai ki fad'i man a ina aka ce bazaki haihu ba ko kuwa kin yi gadon rashin haihuwa ne?"
Girgiza mata kai tayi "No Mom nima ba ina nufin wai bazan haihu ba ina fatan in samu lafiya kawae misali nike baki tunda hakan yana iya yuwa, kuma ko da ace na haihu ne in Allah ya k'addara zasu zama mata da miji wllh bazan iya hana hakan ba you know dat Mom, Koda ace nayi yadda nayi nayi nasarar raba su in zaman su bai k'are ba dole su k'ara kasancewa tare koda kuwa bayan RAI na ne" wani kallo Hajiya Maryam ke jefa mata taci gaba "it happened more than once Mom, sau da yawa iyaye zasu ce ya'yan su bazasu Auri wani ba sai dai bayan ran su kuma k'arshe su zo su Mutun ayi auran, Mom wllh hakan na iya faruwa dani in dai nace zan ja da ikon Allah, kuma indai na cutar da su don Farinciki na kinsan sai Allah ya saka masu, nasan a kullum fatan Alkhairi kike man a rayuwata don haka duk abunda ya faru dani ki d'auka Alkhairin ne Mom na kuma tabbatar zan ci ribar kar6ar kaddarata da nayi k'ilan silar hakan kiga Allah ya bani lafiya nima in ta haihuwa kuma ya d'aga daraja ta, koda ma ban haihu ba Mom wllh Zarah bazata ta6a man iyaka da yaranta ba tana so na sosae she has good intentions toward me, Mom ki bini da fatan Alkhairi Don girman Allah in kika juya man baya Saboda haka sai yafi ta6a man zuciya abubuwa zasu man yawa, don na Amince su zauna hakan ba yana nufin ban jin komai ba a rai na kawae ina daurewa ne nasan kuma hakan na d'an lokaci ne ba kamar in kika fahimce ni kikai man fatan Alkhairi" ta k'arasa Maganar tana share hawayen fuskarta, shiru Hajiya Maryam tay fuska a kwa6e a bad'ini jikinta yayi sanyi da Misalin da Fanan ta bata na Allah zai iya d'auketa don su zauna tare Saboda tabbas yana faruwa, Fanan d'in ce tace mata don Allah tayi magana, sauke nannauyar ajiyar zuciya tayi tace "Shikenan tashi kije ina maki fatan Alkhairi" ganin fuskarta ba a sake tayi Maganar ba yasa Fanan d'in cewa to ta daina yin fushi da ita, d'an guntun murmushi tayi had'i da d'an ta6e kawae, tunda suka shigo Farha na a tsaye sai lokacin ta matsa kusa da gadon Hajiya Maryam d'in ta d'aga ido ta kalleta Farhar ta d'an yamutsa fuska tace pls ta daina fushin, juyar da fuskar ta tay gefe duk suka bita da ido can ta k'ara sauke ajiyar zuciya ba tare da ta kalle su ba tace ta bari Allah yayi masu Albarka da sauri Fanan ta mik'e ta fad'a jikinta ta fashe da wani irin kuka mai ta6a zuciya Farha ma d'an murmushi tay ta duk'a ta manna mata kiss a kumatun ta, d'ago kai tayi tay mata wani kallo mai kaman harara kawae sai itama ta rungume ta ta baya, sun d'an d'auki lokaci a haka idanun Hajiya Maryam a rufe wani iri take ji Kukan da Fanan d'in ke yi can ta d'ago da ita ta fara share mata hawayen tana fad'in ya isa haka sai wani ciwon ya kamata, godiya Fanan d'in ta shiga yi mata da Addu'oi tana ruk'e da dukkan hannayenta, tana d'an murmushi take amsa mata, jin an fara kiran sallar Magrib yasa tace masu suje suyi salla suka amsa da Ok Fanan d'in ta mik'e ta kamo hannun Farha suka nufi hanyar fita idanun Hajiya Maryam a kan su har suka fita, girgiza kai ta shiga yi takai yatsa baki ta d'an cize, tasan bata da wata mafita da ya wuce ta zubar da makamanta dama abunda yafi damunta shine tunanin halin da Fanan d'in zata shiga sai gashi ta bata mamaki sannan kuma ga furucin da Hajiya tayi mata, dangane da yadda take ji game da Fatuu kuma bazata iya fad'a ba.
tare suka mik'e hannun su cikin na juna suka nufi Bedroom d'in Hajiya Maryam, lokacin da suka shiga a saman gado suka hango ta kwance ta d'aura kafa d'aya akan d'aya tana d'an Jujjuya su ta tada kanta da pillow tana kallon sama, sallama suka yi ta d'an kai idon ta kan su kafin ta janye ba tare da ta amsa masu sallamar ba, nufo gadon suka yi gaban Fanan na fad'uwa suka tsaya daga gaban gadon, sakin hannun juna suka yi Fanan d'in ta duk'a idanunta cike da k'walla ta kira sunan Hajiya Maryam d'in, banza tay mata sai ma cize baki da tayi ta rufe ido, kallon Farha Fanan d'in tayi tay mata alamar taci gaba da kai, maida idon tayi kan ta cikin rawar murya ta k'ara cewa "Mom do....." bata samu damar k'arasa abunda take son fad'a ba sakamakon d'agowa da Hajiya Maryam d'in tay a fusace cikin tsawa tace "Don't Mom Me Fanan! Don't....!!" ban son jin komai daga gare ki I heard enough pls, nace kije kiyi duk abunda kika ga ya fi maki don haka ki tashi ki ban wuri ko kuma ni zan bar maki d'akin" jujjuya kai Fanan ta shiga yi k'walla na zubo mata, fuska d'aure Hajiya Maryam ta saukko da k'afafunta Fanan na ganin haka ta gane barin d'akin zata yi da sauri har tana gocewa kaman zata fad'i ta matsa ta kama k'afafun nata cikin kuka ta ke fad'in "pls Mom don girman Allah ki fahimce ni kar ki fushi dani abun zai man yawa, nasan duk abunda kike Saboda farin ciki nane saboda k'aunar da kike man kuma wllh na yaba da hakan....." A fusace ta katse ta "K'arya kike Fanan baki yaba ba shiyasa kika za6i 6ata man rai duk da ni ina hango maki abunda kika kasa hango ma kan ki ne, ta ina kishiya take zamar ma mutum Alkhairi koda tana zama kafin a samu haka sau d'aya nawa ake samu da suke zama sharri, kina ji kina gani za'a raba ki da Mijin da kike tak'amar yana son ki zai maku Adalci kuma ya kasa tsinana maki komai a lokacin kuma ko kinyi k'ok'arin maido shi gare ki wllh bazaki iya ba don lokaci ya riga da ya k'ure maki" ta k'arasa tana huci, d'an shiru Fanan tayi kafin cikin kuka tace "Mom saida nayi nazari sosae sannan na Amince, in ka d'auki abu matsayin Alkhairi sai kiga ya zamar maka hakan koda bai zama ba hakan k'ilan jarabawar kace in kayi hak'uri kuma sai kiga kaci riba, idan baka yi cuta ba Mom ba wanda ya isa ya cutar da kai kuma ko na rantse bazan yi kaffara ba Zarah bazata ta6a cutar da ni ba balle har ta raba ni da miji na, haka shima Ya Haisam na yarda dashi bazai ta6a juya man baya ba don ya k'ara aure kema kin san waye shi Mom kin san halin shi, nayi dogon nazari Mom there is reason for everything dama can Allah ya k'addaro ita matar shi ce shiyasa ya had'a su idan kuma ba'a kaddara zasu rabu ba wllh ni ban isa in raba su ba duk abunda zanyi k'arshe zan wahalar da kai na ne a banza, Mom baki tunanin k'ilan ni Allah bai kaddaro zan haihu ba shiyasa ya had'a su itace zata Haifa mashi yara, nayi tunani in har na hana shi hakan ba soyayya bace tunda Allah ya bashi mafita kuma kema Mom Haisam d'an ki ne bazaki so ace ya rayu bai da ya'ya ba" tunda ta fara Maganar Hajiya Maryam d'in ta ta6e baki tana sauraren ta idon ta akan ta har ta dakata sannan ta d'an girgiza kai da murmushi wanda yafi kama da ace na takaici ta d'age gira tace "Good, sarkin iya yin dogon nazari da tsara zance, wato ni ban iya yin zurfin tunani ba ko sai ke shine harda yanke ma kan ki hukuncin bazaki haihu ba, sai ki fad'i man a ina aka ce bazaki haihu ba ko kuwa kin yi gadon rashin haihuwa ne?"
Girgiza mata kai tayi "No Mom nima ba ina nufin wai bazan haihu ba ina fatan in samu lafiya kawae misali nike baki tunda hakan yana iya yuwa, kuma ko da ace na haihu ne in Allah ya k'addara zasu zama mata da miji wllh bazan iya hana hakan ba you know dat Mom, Koda ace nayi yadda nayi nayi nasarar raba su in zaman su bai k'are ba dole su k'ara kasancewa tare koda kuwa bayan RAI na ne" wani kallo Hajiya Maryam ke jefa mata taci gaba "it happened more than once Mom, sau da yawa iyaye zasu ce ya'yan su bazasu Auri wani ba sai dai bayan ran su kuma k'arshe su zo su Mutun ayi auran, Mom wllh hakan na iya faruwa dani in dai nace zan ja da ikon Allah, kuma indai na cutar da su don Farinciki na kinsan sai Allah ya saka masu, nasan a kullum fatan Alkhairi kike man a rayuwata don haka duk abunda ya faru dani ki d'auka Alkhairin ne Mom na kuma tabbatar zan ci ribar kar6ar kaddarata da nayi k'ilan silar hakan kiga Allah ya bani lafiya nima in ta haihuwa kuma ya d'aga daraja ta, koda ma ban haihu ba Mom wllh Zarah bazata ta6a man iyaka da yaranta ba tana so na sosae she has good intentions toward me, Mom ki bini da fatan Alkhairi Don girman Allah in kika juya man baya Saboda haka sai yafi ta6a man zuciya abubuwa zasu man yawa, don na Amince su zauna hakan ba yana nufin ban jin komai ba a rai na kawae ina daurewa ne nasan kuma hakan na d'an lokaci ne ba kamar in kika fahimce ni kikai man fatan Alkhairi" ta k'arasa Maganar tana share hawayen fuskarta, shiru Hajiya Maryam tay fuska a kwa6e a bad'ini jikinta yayi sanyi da Misalin da Fanan ta bata na Allah zai iya d'auketa don su zauna tare Saboda tabbas yana faruwa, Fanan d'in ce tace mata don Allah tayi magana, sauke nannauyar ajiyar zuciya tayi tace "Shikenan tashi kije ina maki fatan Alkhairi" ganin fuskarta ba a sake tayi Maganar ba yasa Fanan d'in cewa to ta daina yin fushi da ita, d'an guntun murmushi tayi had'i da d'an ta6e kawae, tunda suka shigo Farha na a tsaye sai lokacin ta matsa kusa da gadon Hajiya Maryam d'in ta d'aga ido ta kalleta Farhar ta d'an yamutsa fuska tace pls ta daina fushin, juyar da fuskar ta tay gefe duk suka bita da ido can ta k'ara sauke ajiyar zuciya ba tare da ta kalle su ba tace ta bari Allah yayi masu Albarka da sauri Fanan ta mik'e ta fad'a jikinta ta fashe da wani irin kuka mai ta6a zuciya Farha ma d'an murmushi tay ta duk'a ta manna mata kiss a kumatun ta, d'ago kai tayi tay mata wani kallo mai kaman harara kawae sai itama ta rungume ta ta baya, sun d'an d'auki lokaci a haka idanun Hajiya Maryam a rufe wani iri take ji Kukan da Fanan d'in ke yi can ta d'ago da ita ta fara share mata hawayen tana fad'in ya isa haka sai wani ciwon ya kamata, godiya Fanan d'in ta shiga yi mata da Addu'oi tana ruk'e da dukkan hannayenta, tana d'an murmushi take amsa mata, jin an fara kiran sallar Magrib yasa tace masu suje suyi salla suka amsa da Ok Fanan d'in ta mik'e ta kamo hannun Farha suka nufi hanyar fita idanun Hajiya Maryam a kan su har suka fita, girgiza kai ta shiga yi takai yatsa baki ta d'an cize, tasan bata da wata mafita da ya wuce ta zubar da makamanta dama abunda yafi damunta shine tunanin halin da Fanan d'in zata shiga sai gashi ta bata mamaki sannan kuma ga furucin da Hajiya tayi mata, dangane da yadda take ji game da Fatuu kuma bazata iya fad'a ba.