← Book details Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 104 OF 211

Sashe 104

Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Alhamdulillah sun sauka garin Abuja lafiya har anje an d'aukko su sai faman murnar zuwan Fatun ake karma dai Jidderh dasu twins su ji, dole Jidderh ta matsa ta sauka a d'akin ta itama Fatun hakan yayi mata dad'i, washe gari Aunty ta tafi da ita Asibitin su aka yi mata awo don samun record d'in ta. Bayan dawowar ta Abuja Kusan doubling kulawar da take samu a Katsina akai mata, sosae ake ta haba haba da ita koda yaushe cikin tambayar abunda take so ake haka safe da dare cikin zuwa dubata ake duk wanda zai fita sai yazo ya dubata harda Dad da safe kafin ya fita sai yazo ya dubata haka in ya dawo ma da daddare sauran yaran gidan ma da safe kafin su tafi school duk sai sun zo sun dubata haka da sun dawo nan suke fara sauka bayan sun dubata sannan suje suyi wanka in aka shirya ma nan za'a dawo wurinta aci Abinci kullum Jidderh cikin fad'an an 6ata mata d'aki take gashi bata isa ta hana yaran gidan zuwa d'akin ba don ta kora su Mom da kanta ta maido su tace bata isa ta hana wani zuwa ba tunda ta rik'e Fatuu in kuma tana son a daina zuwan to saidai ta bari Fatuu ta bar d'akin ta kafe tace ba inda zata anan zata zauna har ta haihu tana fatan ma Allah ya kawo haihuwar da Sauk'i suna bacci kawai suga ta haihu har saida ta ba Mom da Aunty dariya suka ce to Allah ya sa ta haihu hakan dama Aunty tana d'akin Mom ta zo maido su Yasmeen da twins da aka kora daga d'akin, duk dare su Jidderh da Yasmeen dasu twins ke rakata strolling su zagaye gidan in ta gaji ta d'an rankwafa sai suma suyi hakan kaman sun yi sahun salla in ta mik'e sai su mik'e sosae suke bata nishad'i cike da shiririta ake yin tafiyar har a zagayo, haka in tana kwance ko zaune kan gado sai su zagaye ta suna mata hira ana mata tausa in wannan suka yi suka gaji sai su ba wannan, wani lokacin in tana kwance maida cikin nata suke kaman Tv suna kallon yadda yake motsi suyi ta faman kyalkyatar dariya suna fad'in wrestling ake tsakanin Hassan da hossein ko kuma Hassana da hosaina, gaba d'aya d'akin Jidderh ya koma dining area tun tana fad'a har ma ta gaji ta daina. Satin Fatuu biyu a Abujar lokacin cikin na gab da shiga wata tara Haisam yazo, lokacin da yay arba da Fatuu wani irin tausayin ta ne ya kama shi ganin yadda Baby d'in shi ta koma, bata yi wani muni ba saidai komai nata ya k'ara girma ga cikin ma Tubarkallah yayi girma sosae, a ranar ya maidata part d'in shi aikuwa washe gari Mom ta iske shi tace ba yadda za'ai ta zauna nan gaskiya shi bai ga halin da take ciki bane ya zata rink'a hawa bene, shima saida yay wannan tunanin don a jiyan yaga da k'yar ta hau saida ma ya taimaka mata gashi shi kuma gaskiya a wurin shi yake son ta zauna, k'arshe yanke dawowa k'asa yay daga k'asan part d'in Dad dama akwae wani ciki da parlon wanda wani lokacin Dad d'in ne ke amfani dashi ba kamar in yayi bak'i, a ranar aka sa masu aiki suka gyara part d'in fes suka tare, kulawa ta musamman Haisam ke bata tun bayan da ya dawo gashi kwata kwata bai nuna mata yana son wani abu ya shiga tsakanin su sosae yake d'aga mata k'afa to dama itama bata jin abun a kanta hakan ne ma yasa tun tana gidan Hajiya daya nuna zai zo sai tace yay zaman shi kada aga yana wasa da aiki hakan yasa ya d'auki lokaci bai zo ba, duk da haka sosae yake mata abunda yasan zata ji dad'i, a kwana a tashi har cikin Fatun ya shiga wata na tara, tun ranar da ya shiga aka fara saka ran haihuwar ta dama tuni Iya ta fara bata su maganin zak'i da sauran su haka akwae wanda gwaggo ta had'a mata ta taho dasu, shiru shiru ba haihuwa kaman tasan jiranta ake ko ciwon kai Fatun bata yi a haka har Edd d'inta ya wuce hakan ya fara tada masu hankali Aunty ta shiga nuna masu hakan ba matsala bane ai dama 2 weeks before ne ko after a d'an k'ara jira a gani in ya wuce haka kawai ayi mata Cs, itama Fatun da yake tasan hakan ba matsala bane bata wani damu ba, bayan sati guda da wucewar Edd d'in ta ranar ta kama lahadi ne gaba d'aya bata wuni a part d'in nasu ba sai dare ta dawo, Haisam ne ya taimaka mata kaman ko yaushe tashiga wanka bayan sun fito yana k'ok'arin taimaka mata ta shirya tace ya bari ta shirya yaje shima yay wankan, saida ya tambayi ta tabbatar zata iya lafiya lou tana murmushi tace mashi eh, bin shi da ido tay lokacin daya nufi toilet d'in wani irin tausayi yake bata tasan ba don bai buk'atar ta ba yake k'yale ta kawai Saboda tausayinta da yake ne, hakanan taji yau tana son wani abu ya shiga tsakanin su, lokacin daya fito har ta kwanta tana kallon shi da murmushi yake shiryawa shima yana yi yana kallon ta, bayan ya gama komai yay switching wutar dakin off ya nufi gadon, saida ya kunna lamp guda d'aya sannan ya hau gadon, zama yay daga gefen k'afafunta ya fara matsa mata su dama kullum haka yake mata har tayi bacci, yana cikin yi mata tausar yaga ta fara mashi wani salo lokacin daya fahimci mi hakan ke nufi ce mata yay ba komai kada ta damu amman ta nuna mashi lafiya lou ba komai, to daman dai a buk'ace yake da ita hakan yasa ya bata goyon baya, sosae suka faranta ran junansu duk da Fatuu tana yin wani abun ne kawai don ta faranta mashi shi kuma cike da taka tsantsan yake bi da ita, bayan tayi bacci ya tashi ya nufi toilet lokacin daya dawo shiryawa yay cikin jallabiya ya kabbara sallar Nafila don rok'on Allah ya Sauketa lafiya dama Kusan duk dare yana hakan, raka'a biyu yayi bayan ya gama Addu'oi ya koma gadon, rungumota yay ta baya dama a haka suke kwanciya ya lullube su...........

Around 2:00am
Chapter 104 · 0% Book details