Sashe 57
Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan ya fito part d'in Hajiya ya nufa don kai mata Furar ta, dama in dai tana Abuja duk dare sai ya siyo mata in yana nan in kuma bai garin sai ya sa a siyo mata, a parlor ya isketa ya gaisa da Mutanen ciki kafin suka gaisa da Hajiyar ya bata ledar, mik'ewa tay tace mashi tana son magana da shi suka nufi Bedroom, bayan sun shiga a bakin gado ta zauna shi kuma ya zauna akan carpet tana ya zauna a bakin gadon shima mana yace lafiya lou nan ma, zancen da Nameer yazo mata da shi tay mashi, farko d'an jimm yay kafin ya kalleta yace to ya take gani tunda tasan yarinyar, ce mashi tay gaskiya ita a saninta bata da wata matsala ya sake cewa to tana ganin lafiya lau a barshi ya auretan tana murmushi tace tunda yace yana so kawai ai mashi fatan Alkhairi, jinjina kai yay yace to Allah ya tabbatar da Alkhairi ta amsa da Amin, shiru suka d'an yi kafin tace mashi Kakar ita Fateema d'in ta fad'i mata gobe zasu tafi don haka sai ayi masu magana da wuri yace in sha Allah, yar hira suka d'an ta6a daga baya ya mik'e sukai sallama ya tafi. Bayan ya koma part d'in shi toilet ya nufa don yayi wanka, after some minutes ya fito jikin shi sanye da bathrobe ya hau shiryawa cikin kayan bacci riga da wando, bayan ya gama parlon shi ya fito ya zauna ya kai hannu kan table d'in dake a gefen kujerar ya d'aukko jarida ya fara dubawa, bai dad'e da zama ba Mom ta shigo itama ta shirya cikin kayan bacci masu santsi bak'ak'e da layi layin ratsin fari kanta ta yafo d'an k'aramin farin gyale sosae tay kyau farinta ya fito, nufo cikin parlon tay hannuwanta ruk'e da d'an babban tray d'auke da kayan abinci, matsar da c-table tay gaban shi sannan ta d'aura tray din, kallon shi tay suka sakar ma juna murmushi, serving nashi Abincin wanda irin tuwon data kai ma Fatuu ne ta shiga yi, bayan ta gama a kujerar gefen shi ta zauna suna d'an ta6a hira tana kallo, bayan ya gama ta d'auke kayan ta fitar da su,
Dawowa tay d'auke da had'addan flask milk anyi mashi adon golden kai kace da gold akai adon harda cups d'in shi tray d'in ma duk mahad'in shi ne a saman c-table ta d'aura, bud'e Flask d'in tayi ta tsiyaya mashi ruwan shayin da ya sha kayan k'amshi da Zuma dama duk dare wadda take da kwana sai ta had'o mashi shi yau ita ke da kwana don bak'in shi wasu sun tafi d'azun da rana Saboda gobe Monday akwae aiki wasu kuma ba anan zasu kwana ba Mutum biyu yan Daura da Suka rage suna a part d'in da aka sauke su Ard'o, fuskar ta da murmushi ta mik'a mashi dama tunda ta shigo idon shi na akanta, k'ayataccen murmushi ya sakar mata ya furta "Shukran laki Ya Uwargida sarautar mata" dariya tay ta koma kujerar dake gefen shin ta zauna ta kai idon ta kan Tv shi kuma yana ci gaba da kurbar shayin nashi, jefi jefi suke yin magana a haka har ya shanye ta tambayi a k'ara mashi ya d'an d'aga mata hannu "tukunna bari inason zamu yi magana ne" kai ta jinjina ta maido hankalin ta gaba d'aya kan shi, d'an gyaran murya yay a nutse ya fara mata Maganar da sukai da Hajiya ta Nameer, shiru tay tana saurarar shi har ya gama a hankali ta maida idonta ta koma kallon Carpet d'in k'asa yanayin fuskar ta ya d'an canza, idon Senator na kanta ganin yadda tay yasa shi tambayar ko da matsala, maido kallonta tay kan shi ta fara magana "Nameer d'iyar Yaya Othman na Qatar nike son ya Aura Jahad, har nayi mashi Maganar kwanaki kuma ya nuna ma ya amince yanzu kuma ya zai zo da wannan Maganar?" sigh Senator yay ya jinjina kai kafin a nutse ya shiga kwatanta mata k'ilan dama kawai don kar yayi jayayya da ita ne yasa ya nuna mata ya amince ko kuma da gaske ya amincen yanzu kuma ya ga wannan yaji ita yake so, to shi abunda yake gani zai fi kyau ai mashi yadda yake so tunda can ba'a riga an tsaida magana ba, nuna mata yay yaran zamani yanzu ba'a cewa za'ai masu dole a 6angaren aure sun auri wadda suke so ma wasu ya aka kare bare kuma wadda basa so, shiru kawai tay still da yanayin canzawar fuskar ta,
"Ina son ki kwantar da hankalin ki nasan a koda yaushe kina masu Addu'ar mafi Alkhairi a rayuwar su don haka ki d'auka wannan d'in itace tafi Alkhairin a gare shi tunda Addu'ar mu karbabba ce a gare su, abunda ake mawa dama shine a samu asali mai kyau da kuma kyan hali Hajiya duk ta tabbatar man da wannan game da ita yarinyar hakan ne ma yasa ai tun farko ta goya ma shi Babban yayan nasu baya, kuma kinga yanzu in akace a hana shi zai ga anyi mashi ba daidai ba tunda shi yayan nashi an amince mashi, ba abunda zamu yi ma Allah sai godiya akan komai na rayuwar mu, Allah ya Albarkace mu da yara shiryayyu duk da yadda zamani ya canza ya cika da ababen rud'u amman hakan bai sa sun kauce hanya ba sam ni'imar da Allah yay masu bata sasu shagala ba a koda yaushe k'ok'arin su suyi abunda zai k'ara mana mutunci da k'ima suke suna mana biyayya bakin gwargwado ni ina ganin duk da mu muka haife su muna da cikakken iko dasu yakamata mu rink'a nuna godiyar mu a gare su ta hanyar faranta masu kamar yadda suke faranta mana sa6anin iyaye da dama ya'yan su sune silar bakin cikin su, wasu suna fama da cututtuka duk silar yaran su kullum Addu'ar su Allah ya shirya masu zuriar su don jarabawar yara babban jarabawa ce Saboda duk yadda hannun ka zai ru6e baka yanke shi ka yadda koda kuwa ka yanken to kuwa ba hutawa kai ba, don haka ni ina ganin mu k'ara gode ma Allah da ni'imar da yayi mana sannan duk abunda ya kawo mana matuk'ar abun nan baida illa to mu kar6e shi hannu biyu muyi mashi godiya don shi yasan sirrin dake tattare da komai sau da yawa abunda muke k'i sai kiga Alkhairi ne a gare mu" yar ajiyar zuciya ta sauke yanayin fuskar ta ya canza dama ita bawai Minon ce bata mata ba kawai tana son k'ara had'a dankon zumunci ne amman koda Nameer d'in ya nuna bai so bazata matsa mashi ba don ita mace ce mai matuk'ar son iyalinta bata da burin daya wuce ta faranta ma ya'yan nata da mijinta, d'an murmushi tay idonta akan shi tace Shikenan Allah ya tabbatar da Alkhairi, faffad'an murmushi Senator yay ya furta "Ameen My Queen" wani kallon love ta sakar mashi ya wani lumshe ido ta saki dariya, shima dariyar yay can yace "ai tunda ma yaran ba k'arewa sukai ba in sha Allah za'a had'a Auren zumuncin, yanzu kinga ga Affan nan ya tasa nan da yan shekaru zaki ga shima ya isa Aure ga Mubeen nan shima, ko bama mazan ba ai kinga ga mata nan Yasmeen da Mubeena tunda shima Yaya Othman d'in yana da Maza sai kiga an had'a, koma ba'ai dasu ba akwae wad'anda za'a k'ara haifa ai" ya k'arasa Maganar yana sakin murmushi idon shi a kanta, wani kallo tay mashi tace waye zai k'ara haifo yara ya d'age gira yace ita mana tunda tasan Aunty ba haihuwa take ba,
"ni kam dai na gama, yara takwas fa ai nayi k'ok'ari kai ma ai nasan wasa kake" Mom da ta d'an ta6e baki tace, tsuke fuska yay ya k'ank'ance ido yace wai taga wasa a idon shi har saida tay yar dariya, ce mata yay yara takwas sun mashi kad'an in son samu ne ishirin yake so to amman tunda ita kad'ai ce zai hak'ura da guda 12 yanzu sauran ta hud'u in kuma Allah yasa an k'ara samun twins Shikenan zai iya hak'ura da goma, da yanayin mamaki tace "pls are you serious?" Kai ya jinjina mata yana mata wani kallo yace yana son yaga yara yan dugui dugui a gidan, yamutsa fuska tay tace in dai wannan ne ai ga Daughter nan zata Haifa in Nameer ma yayi auren shima zasu Haifa, wani kallo yay mata mai kaman harara yace to wannan nasu ne kuma a gidan zasu cigaba da zauna ne abunda kowa kama gaban shi zai yi shi nasu yake so wanda koda yaushe zai rink'a ganin su, sosae ta kwa6e fuska tace hakan bazai yuwu ba taya yara na haihuwa itama zata wani haihu katseta yay yace ai yanzu hakan fashion ne shi ake yayi kana haihuwa yayan ka nayi ai duk Aure gare su ko, yamutsa fuska ta shiga yi a shagwabe take fad'in ita gaskiya wannan abun kunya ne wllh sai dariya yake mata can ya d'aga mata hannu yace Ok Shikenan tunda bata so ai duk ba abun daga hankali bane zai samo wata yar chick ya auro sai tazo taci gaba da haihuwar ita ta huta kawai, ai tun kafin ya rufe baki ta d'auki pillow d'in kujera ta jefa mashi ya ca6e shi yana dariya ita kuwa sai k'una k'uni take tana Allah ya gama k'aro wata a cikin gidan ta dai yi hak'uri ya auro Aunty to Shikenan an gama, d'age mata gira yay yace "to zaki k'ara haihuwa ko kuwa in nemo....." Kafin ya k'arasa ta taso da sauri ta zauna saman jikin shi ta toshe mashi baki sai 6a66aka dariya yake ni kam dai na yak'e baki abun ya ban nishad'i ashe ashe dai ko an manyanta ana buga love, ni wllh ma Senator kazo ina da k'anne don Allah ka za6i d'aya in ma basu yi maka ba akwai yar bahillot itama a kasuwa take abun ai duk namu ne🤓
Dawowa tay d'auke da had'addan flask milk anyi mashi adon golden kai kace da gold akai adon harda cups d'in shi tray d'in ma duk mahad'in shi ne a saman c-table ta d'aura, bud'e Flask d'in tayi ta tsiyaya mashi ruwan shayin da ya sha kayan k'amshi da Zuma dama duk dare wadda take da kwana sai ta had'o mashi shi yau ita ke da kwana don bak'in shi wasu sun tafi d'azun da rana Saboda gobe Monday akwae aiki wasu kuma ba anan zasu kwana ba Mutum biyu yan Daura da Suka rage suna a part d'in da aka sauke su Ard'o, fuskar ta da murmushi ta mik'a mashi dama tunda ta shigo idon shi na akanta, k'ayataccen murmushi ya sakar mata ya furta "Shukran laki Ya Uwargida sarautar mata" dariya tay ta koma kujerar dake gefen shin ta zauna ta kai idon ta kan Tv shi kuma yana ci gaba da kurbar shayin nashi, jefi jefi suke yin magana a haka har ya shanye ta tambayi a k'ara mashi ya d'an d'aga mata hannu "tukunna bari inason zamu yi magana ne" kai ta jinjina ta maido hankalin ta gaba d'aya kan shi, d'an gyaran murya yay a nutse ya fara mata Maganar da sukai da Hajiya ta Nameer, shiru tay tana saurarar shi har ya gama a hankali ta maida idonta ta koma kallon Carpet d'in k'asa yanayin fuskar ta ya d'an canza, idon Senator na kanta ganin yadda tay yasa shi tambayar ko da matsala, maido kallonta tay kan shi ta fara magana "Nameer d'iyar Yaya Othman na Qatar nike son ya Aura Jahad, har nayi mashi Maganar kwanaki kuma ya nuna ma ya amince yanzu kuma ya zai zo da wannan Maganar?" sigh Senator yay ya jinjina kai kafin a nutse ya shiga kwatanta mata k'ilan dama kawai don kar yayi jayayya da ita ne yasa ya nuna mata ya amince ko kuma da gaske ya amincen yanzu kuma ya ga wannan yaji ita yake so, to shi abunda yake gani zai fi kyau ai mashi yadda yake so tunda can ba'a riga an tsaida magana ba, nuna mata yay yaran zamani yanzu ba'a cewa za'ai masu dole a 6angaren aure sun auri wadda suke so ma wasu ya aka kare bare kuma wadda basa so, shiru kawai tay still da yanayin canzawar fuskar ta,
"Ina son ki kwantar da hankalin ki nasan a koda yaushe kina masu Addu'ar mafi Alkhairi a rayuwar su don haka ki d'auka wannan d'in itace tafi Alkhairin a gare shi tunda Addu'ar mu karbabba ce a gare su, abunda ake mawa dama shine a samu asali mai kyau da kuma kyan hali Hajiya duk ta tabbatar man da wannan game da ita yarinyar hakan ne ma yasa ai tun farko ta goya ma shi Babban yayan nasu baya, kuma kinga yanzu in akace a hana shi zai ga anyi mashi ba daidai ba tunda shi yayan nashi an amince mashi, ba abunda zamu yi ma Allah sai godiya akan komai na rayuwar mu, Allah ya Albarkace mu da yara shiryayyu duk da yadda zamani ya canza ya cika da ababen rud'u amman hakan bai sa sun kauce hanya ba sam ni'imar da Allah yay masu bata sasu shagala ba a koda yaushe k'ok'arin su suyi abunda zai k'ara mana mutunci da k'ima suke suna mana biyayya bakin gwargwado ni ina ganin duk da mu muka haife su muna da cikakken iko dasu yakamata mu rink'a nuna godiyar mu a gare su ta hanyar faranta masu kamar yadda suke faranta mana sa6anin iyaye da dama ya'yan su sune silar bakin cikin su, wasu suna fama da cututtuka duk silar yaran su kullum Addu'ar su Allah ya shirya masu zuriar su don jarabawar yara babban jarabawa ce Saboda duk yadda hannun ka zai ru6e baka yanke shi ka yadda koda kuwa ka yanken to kuwa ba hutawa kai ba, don haka ni ina ganin mu k'ara gode ma Allah da ni'imar da yayi mana sannan duk abunda ya kawo mana matuk'ar abun nan baida illa to mu kar6e shi hannu biyu muyi mashi godiya don shi yasan sirrin dake tattare da komai sau da yawa abunda muke k'i sai kiga Alkhairi ne a gare mu" yar ajiyar zuciya ta sauke yanayin fuskar ta ya canza dama ita bawai Minon ce bata mata ba kawai tana son k'ara had'a dankon zumunci ne amman koda Nameer d'in ya nuna bai so bazata matsa mashi ba don ita mace ce mai matuk'ar son iyalinta bata da burin daya wuce ta faranta ma ya'yan nata da mijinta, d'an murmushi tay idonta akan shi tace Shikenan Allah ya tabbatar da Alkhairi, faffad'an murmushi Senator yay ya furta "Ameen My Queen" wani kallon love ta sakar mashi ya wani lumshe ido ta saki dariya, shima dariyar yay can yace "ai tunda ma yaran ba k'arewa sukai ba in sha Allah za'a had'a Auren zumuncin, yanzu kinga ga Affan nan ya tasa nan da yan shekaru zaki ga shima ya isa Aure ga Mubeen nan shima, ko bama mazan ba ai kinga ga mata nan Yasmeen da Mubeena tunda shima Yaya Othman d'in yana da Maza sai kiga an had'a, koma ba'ai dasu ba akwae wad'anda za'a k'ara haifa ai" ya k'arasa Maganar yana sakin murmushi idon shi a kanta, wani kallo tay mashi tace waye zai k'ara haifo yara ya d'age gira yace ita mana tunda tasan Aunty ba haihuwa take ba,
"ni kam dai na gama, yara takwas fa ai nayi k'ok'ari kai ma ai nasan wasa kake" Mom da ta d'an ta6e baki tace, tsuke fuska yay ya k'ank'ance ido yace wai taga wasa a idon shi har saida tay yar dariya, ce mata yay yara takwas sun mashi kad'an in son samu ne ishirin yake so to amman tunda ita kad'ai ce zai hak'ura da guda 12 yanzu sauran ta hud'u in kuma Allah yasa an k'ara samun twins Shikenan zai iya hak'ura da goma, da yanayin mamaki tace "pls are you serious?" Kai ya jinjina mata yana mata wani kallo yace yana son yaga yara yan dugui dugui a gidan, yamutsa fuska tay tace in dai wannan ne ai ga Daughter nan zata Haifa in Nameer ma yayi auren shima zasu Haifa, wani kallo yay mata mai kaman harara yace to wannan nasu ne kuma a gidan zasu cigaba da zauna ne abunda kowa kama gaban shi zai yi shi nasu yake so wanda koda yaushe zai rink'a ganin su, sosae ta kwa6e fuska tace hakan bazai yuwu ba taya yara na haihuwa itama zata wani haihu katseta yay yace ai yanzu hakan fashion ne shi ake yayi kana haihuwa yayan ka nayi ai duk Aure gare su ko, yamutsa fuska ta shiga yi a shagwabe take fad'in ita gaskiya wannan abun kunya ne wllh sai dariya yake mata can ya d'aga mata hannu yace Ok Shikenan tunda bata so ai duk ba abun daga hankali bane zai samo wata yar chick ya auro sai tazo taci gaba da haihuwar ita ta huta kawai, ai tun kafin ya rufe baki ta d'auki pillow d'in kujera ta jefa mashi ya ca6e shi yana dariya ita kuwa sai k'una k'uni take tana Allah ya gama k'aro wata a cikin gidan ta dai yi hak'uri ya auro Aunty to Shikenan an gama, d'age mata gira yay yace "to zaki k'ara haihuwa ko kuwa in nemo....." Kafin ya k'arasa ta taso da sauri ta zauna saman jikin shi ta toshe mashi baki sai 6a66aka dariya yake ni kam dai na yak'e baki abun ya ban nishad'i ashe ashe dai ko an manyanta ana buga love, ni wllh ma Senator kazo ina da k'anne don Allah ka za6i d'aya in ma basu yi maka ba akwai yar bahillot itama a kasuwa take abun ai duk namu ne🤓