Sashe 83
Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"kaji fitina don Allah, to bada ni za'ai wannan aikin rashin hankalin ba gaskiya ba wata Mota da za'a koya maki sai Allah ya sauke ki lafiya" ta k'arasa Maganar ta d'aure fuska, magiya Fatun ta fara yi mata Hajiya ta ruk'e ha6a tana fad'in wato ciki yasa ta koyi kafiya ko to ta ga ta inda za'a koya mata wata Mota, tana rufe baki kawae sai ji tay Fatun ta saka Kuka, waro ido Hajiya tay ta kai hannu ta rufe baki,
"Ku ji jan sharri don Allah, daga nace kiyi hak'uri in kika haihu a koya maki shine zaki k'ware baki ki saka man kuka" cikin kukan tace to ai in ta Haihu Ya Haisam yace Us zasu tafi Shikenan kuma bazata yi amfani da Motar ba,
"To a can Us d'in ba'a saida Motoci ne?" tace to Shikenan ita wannan d'in hakannan aka siya baza tayi amfani da ita ba,
"Dole sai in ke kika tuk'a zai zama anyi amfanin da ita, baga Tukur nan sai yaci gaba da yi maki amfani da ita ba kuma in ita kike so sai akai maki ita US d'in bayan kin haihun" wani kallo take bin Hajiyar da shi fuska a yamutsa bayan ta gama Maganar ta shiga yi mata magiyar ta bari a koya mata Allah ba abunda zai faru in sha Allah,
"Uhmm Fateema da alama wasa kika d'auki koyon Mota to iya fargaba ma ai tana iya haddasa maki matsala ni kaina har na manta yaushe rabon da in tuk'a Mota tun ma ban tsufa ba haka na hak'ura Saboda fargaba duk da na iya, sai ke kina d'auke da yaron ciki zaki ce wani a koya maki Mota" Kukan taci gaba da yi idonta akan Hajiyar itama kallonta take ta kwa6e fuska yadda sukai har saida yaba Mino da Tk dariya, ganin tana son a koya matan yasa Tk ce ma Hajiyar ko ya fara koya mata anan cikin gidan tunda akwae space lafiya lou tun kafin ta bashi amsa Fatuu tace "Eh don Allah Hajiya ki bari ya koya man d'in anan cikin gidan kinsan bai tuk'in ganganci zai koya man lafiya lou" fuska a kwa6e take kallonta Fatun ta shiga motsa baki, k'arshe dai dole hajiya ta amince da hakan ganin yadda Fatun ta k'wallafa rai kuma tasan duk aikin cikin jikinta ne amman tace ba ruwanta.
Washe gari da safe lokacin su Fatuu sun tafi Makaranta Haisam ya kira Hajiya bayan sun gaisa ta tambayi yadda suke da aikin shi yace mata dama Maganar fara zuwan Fatuu awo zai mata sun yi magana da ita tace lafiya lou yanzu ma zata iya fara zuwa, ruk'e ha6a Hajiyar tay jin Maganar da yay mata tace wato shi ga mai d'a ita bata san abunda ya dace ba kenan yay yar dariya yace No ba haka bane, ce mashi tay to tana sane bari tay ya cike wata hud'u sannan ta fara zuwa tunda dai lafiyar ta lou duk abunda ya dace ana mata yace Ok, yar hira sukai ta tambayi lokacin da zai zo ya fad'i mata tay fatan Allah ya kaimu ya kawo shi lafiya daga baya sukai sallama.
Kamar yadda sukai anan cikin gidan aka fara koya ma Fatun Motar da yake tana so sosae take ganewa, lokacin da cikin ya kai wata hud'u daidai ranar Laraba da yamma suka shirya zuwa yin booking d'in awon da yake a private hospital d'in da suke zuwa ne zata rink'a zuwa awon, tare da Hajiya suka tafi a Motar Fatun Tk yaja su, bayan sun isa Asibitin suna shiga Opd suka had'u da Nurse bilki tana ganin Fatuu ta ganeta ta nufo su, Fatuu na ganinta itama ta gane ta suka gaisa ta tambayi wani ne ba lafiya Hajiya tay mata bayanin abunda suka zo yi da sauri tace to suzo suje 6angaren Mama ne, a bakin d'akin da ake awon suka tsaya ta shiga ciki bada jimawa ba ta fito tace su shigo, lokacin da suka shiga Mama na zaune kan kujera idanunta sanye da glass ganin Hajiya yasa ta mik'ewa tana masu sannu da zuwa ta nuna mata kujerar data tashi tace ta zauna Hajiyar tace Fatuu ta fita buk'ata ita ta zauna, jin haka yasa tace ma nurse bilki taje ta kawo wasu kujerun tace to ta juya ta fita, gaisawa sukai a mutunce kai kace dama sun san juna Fatuu ma ta gaishe da ita ta maido idonta akanta bayan ta amsa tace ashe har an maida rabo abu har yama fara girma ita dai murmushi kawai tayi Hajiya ce ta bata amsa, nan mama ta hau fad'i mata ai kwanaki data yi 6ari taje ta dubata a Amenity Hajiya tace Allah sarki gashi ai har an samu wani Mama tace ai wuyar abun ace dama ba auren, bayan nurse bilki ta kawo kujerun duk suka zazzauna nan Hajiya tay mata bayanin abunda suka zo yi tace Ok, katin awo aka yankar ma Fatun daga baya Mama d'in tace ai bari ma a fara mata tun yanzu Hajiya tace aikuwa sun gode, Bp d'inta aka fara dubawa ya nuna normal sai aka auna tsawonta da kuma nauyin ta, bayan duk an gama Mama ta had'a ta da nurse bilki tace suje lab ta tura awon fitsari da na jini da za'a mata suka tafi nan fa suka hau yin hira da Hajiya, ba'a d'au wani dogon lokaci ba duk akayi mata awon har an turo result mama ta duba tace Alhamdulillah komai lafiya lou, gado tasa Fatun ta hau ta fara mata scanning gaba d'aya idanunsu ita da Hajiya da nurse bilki na akan computer d'in dake gwado cikin Fatun, tana cikin yin Scanning d'in tace "ni wannan cikin ma yadda nike gani kamar ba d'a d'aya bane" tai Maganar tana d'age idanunta dake a cikin glass Hajiya tace "ko?" mama ta amsa da "eh Allah, amman dai sai d'an nan gaba za'a tabbatar haka dai nike gani" jinjina kai Hajiya tay "ba mamaki ba d'ayan bane tunda shi Mijin nata suna da gadon abun Mahaifiyarshi yan biyu ne kuma cikin K'annan shi ma akwae yan biyu ni dama tunda naga yadda take d'irkar Abinci na yanke hukuncin da k'yar in ba yan biyun bane" dariya duk sukai Mama tace ai ko cikin d'ayan ma akwae mai saka cin Abincin Hajiya na dariya tace dama itama ta dai yanke hukuncin ne kawai tasan haka, bayan an gama komai aka rubuta mata date da zata dawo, a tare harda Mama suka fito tayo masu rakiya Fatuu dai ta kasa gane farinciki take ko fargaba jin zancen ana tunanin ba yaro d'aya bane a cikin nata, har harabar asibitin inda suka parker Motar su Mama ta raka su Hajiya nata mata godiya saida taga tafiyar su sannan ta nufi komawa cikin Asibitin.
"Ku ji jan sharri don Allah, daga nace kiyi hak'uri in kika haihu a koya maki shine zaki k'ware baki ki saka man kuka" cikin kukan tace to ai in ta Haihu Ya Haisam yace Us zasu tafi Shikenan kuma bazata yi amfani da Motar ba,
"To a can Us d'in ba'a saida Motoci ne?" tace to Shikenan ita wannan d'in hakannan aka siya baza tayi amfani da ita ba,
"Dole sai in ke kika tuk'a zai zama anyi amfanin da ita, baga Tukur nan sai yaci gaba da yi maki amfani da ita ba kuma in ita kike so sai akai maki ita US d'in bayan kin haihun" wani kallo take bin Hajiyar da shi fuska a yamutsa bayan ta gama Maganar ta shiga yi mata magiyar ta bari a koya mata Allah ba abunda zai faru in sha Allah,
"Uhmm Fateema da alama wasa kika d'auki koyon Mota to iya fargaba ma ai tana iya haddasa maki matsala ni kaina har na manta yaushe rabon da in tuk'a Mota tun ma ban tsufa ba haka na hak'ura Saboda fargaba duk da na iya, sai ke kina d'auke da yaron ciki zaki ce wani a koya maki Mota" Kukan taci gaba da yi idonta akan Hajiyar itama kallonta take ta kwa6e fuska yadda sukai har saida yaba Mino da Tk dariya, ganin tana son a koya matan yasa Tk ce ma Hajiyar ko ya fara koya mata anan cikin gidan tunda akwae space lafiya lou tun kafin ta bashi amsa Fatuu tace "Eh don Allah Hajiya ki bari ya koya man d'in anan cikin gidan kinsan bai tuk'in ganganci zai koya man lafiya lou" fuska a kwa6e take kallonta Fatun ta shiga motsa baki, k'arshe dai dole hajiya ta amince da hakan ganin yadda Fatun ta k'wallafa rai kuma tasan duk aikin cikin jikinta ne amman tace ba ruwanta.
Washe gari da safe lokacin su Fatuu sun tafi Makaranta Haisam ya kira Hajiya bayan sun gaisa ta tambayi yadda suke da aikin shi yace mata dama Maganar fara zuwan Fatuu awo zai mata sun yi magana da ita tace lafiya lou yanzu ma zata iya fara zuwa, ruk'e ha6a Hajiyar tay jin Maganar da yay mata tace wato shi ga mai d'a ita bata san abunda ya dace ba kenan yay yar dariya yace No ba haka bane, ce mashi tay to tana sane bari tay ya cike wata hud'u sannan ta fara zuwa tunda dai lafiyar ta lou duk abunda ya dace ana mata yace Ok, yar hira sukai ta tambayi lokacin da zai zo ya fad'i mata tay fatan Allah ya kaimu ya kawo shi lafiya daga baya sukai sallama.
Kamar yadda sukai anan cikin gidan aka fara koya ma Fatun Motar da yake tana so sosae take ganewa, lokacin da cikin ya kai wata hud'u daidai ranar Laraba da yamma suka shirya zuwa yin booking d'in awon da yake a private hospital d'in da suke zuwa ne zata rink'a zuwa awon, tare da Hajiya suka tafi a Motar Fatun Tk yaja su, bayan sun isa Asibitin suna shiga Opd suka had'u da Nurse bilki tana ganin Fatuu ta ganeta ta nufo su, Fatuu na ganinta itama ta gane ta suka gaisa ta tambayi wani ne ba lafiya Hajiya tay mata bayanin abunda suka zo yi da sauri tace to suzo suje 6angaren Mama ne, a bakin d'akin da ake awon suka tsaya ta shiga ciki bada jimawa ba ta fito tace su shigo, lokacin da suka shiga Mama na zaune kan kujera idanunta sanye da glass ganin Hajiya yasa ta mik'ewa tana masu sannu da zuwa ta nuna mata kujerar data tashi tace ta zauna Hajiyar tace Fatuu ta fita buk'ata ita ta zauna, jin haka yasa tace ma nurse bilki taje ta kawo wasu kujerun tace to ta juya ta fita, gaisawa sukai a mutunce kai kace dama sun san juna Fatuu ma ta gaishe da ita ta maido idonta akanta bayan ta amsa tace ashe har an maida rabo abu har yama fara girma ita dai murmushi kawai tayi Hajiya ce ta bata amsa, nan mama ta hau fad'i mata ai kwanaki data yi 6ari taje ta dubata a Amenity Hajiya tace Allah sarki gashi ai har an samu wani Mama tace ai wuyar abun ace dama ba auren, bayan nurse bilki ta kawo kujerun duk suka zazzauna nan Hajiya tay mata bayanin abunda suka zo yi tace Ok, katin awo aka yankar ma Fatun daga baya Mama d'in tace ai bari ma a fara mata tun yanzu Hajiya tace aikuwa sun gode, Bp d'inta aka fara dubawa ya nuna normal sai aka auna tsawonta da kuma nauyin ta, bayan duk an gama Mama ta had'a ta da nurse bilki tace suje lab ta tura awon fitsari da na jini da za'a mata suka tafi nan fa suka hau yin hira da Hajiya, ba'a d'au wani dogon lokaci ba duk akayi mata awon har an turo result mama ta duba tace Alhamdulillah komai lafiya lou, gado tasa Fatun ta hau ta fara mata scanning gaba d'aya idanunsu ita da Hajiya da nurse bilki na akan computer d'in dake gwado cikin Fatun, tana cikin yin Scanning d'in tace "ni wannan cikin ma yadda nike gani kamar ba d'a d'aya bane" tai Maganar tana d'age idanunta dake a cikin glass Hajiya tace "ko?" mama ta amsa da "eh Allah, amman dai sai d'an nan gaba za'a tabbatar haka dai nike gani" jinjina kai Hajiya tay "ba mamaki ba d'ayan bane tunda shi Mijin nata suna da gadon abun Mahaifiyarshi yan biyu ne kuma cikin K'annan shi ma akwae yan biyu ni dama tunda naga yadda take d'irkar Abinci na yanke hukuncin da k'yar in ba yan biyun bane" dariya duk sukai Mama tace ai ko cikin d'ayan ma akwae mai saka cin Abincin Hajiya na dariya tace dama itama ta dai yanke hukuncin ne kawai tasan haka, bayan an gama komai aka rubuta mata date da zata dawo, a tare harda Mama suka fito tayo masu rakiya Fatuu dai ta kasa gane farinciki take ko fargaba jin zancen ana tunanin ba yaro d'aya bane a cikin nata, har harabar asibitin inda suka parker Motar su Mama ta raka su Hajiya nata mata godiya saida taga tafiyar su sannan ta nufi komawa cikin Asibitin.