Sashe 59
Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"You should forget about him and move on, in kin zauna a haka ke da shi waya ci gaba, I guess shine tunda yayi auren shi yana can yana enjoying life en shi, in kina ganin ya cuceki Allah yana nan ai, so you should focus on your self and your own happiness, ki ba masu cewa suna son ki chance you will definitely find the right person" jinjina mashi kai tay bayan yayi shiru, sosae taji ta samu k'warin gwuiwa ta wani bangaren kuma mamakin shi take yadda har ya yi Magana da ita haka, maida idon shi yay kan waya taji yace mata taje, godiya tay mashi ya jinjina mata kai ta juya ta bud'e kopar, bayan ta fita ta maido kopar ta rufe, nufar hanyar komawa baya tay sai murmushi take hakanan take jin wani irin nishad'i, jin k'arar rufe kopar Mota yasa ta juya baya shine taga ya fito daga cikin Motar ya nufo hanyar da take bi kawai sai ta tsaya tana kallon yadda yake tafiya irin ta kakkarfan namiji, tana tsayen har yazo saitin ta kaman bazai tsaya ba har ya d'an gota ta sai kuma taga ya tsaya taji yace mi taje jira, d'an murmushi tay tace taga ya taho hanyar ne shiyasa ta tsaya ya wuce, juyawa yay yaci gaba da tafiya, bai fi taku d'aya zuwa biyu yayi ba taga yayi mata alamun ta taho da hannun shi, a tare suke tafiyar tana daga d'an bayan shi, suna cikin tafiyar taji yace "When are you leaving?" amsa ta bashi da gobe bai ce komai ba yaci gaba da tafiyar shi can taga ya mik'o mata hannu cikin rashin fahimta ta kalle shi sai kawai ta mik'a mashi jakar hannun ta, girgiza hannun yay ya furta "Your phone" da sauri ta mik'a mashi wayar tata har zai bata ta cire password sai yaga a bud'e take don tunda ta fashe ta cire Saboda wuya take sha wurin bud'ewa, yana ta latsa wayar batare data san mi yake ba har suka iso baya, a daidai k'opar da zai bi ya tsaya ya mik'a mata wayar, amsa tay ya juya zai shige yaji tace "Kai yaushe zaka tafi?" Ita kanta sai dae jin Maganar tay ta fito, a wani slow ya juyo har saida gabanta ya fad'i ganin kallon da yay mata, motsa baki ta shiga yi ta waro ido duk ta sha jinin jikinta,
"Na zo don ke ne?" taji ya tambaya da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a, d'age gira yay yace to miyasa zatai mashi tambayar, cikin yar in ina tace "d...da..dama d'azunne naga yan gidan ku sun tafi,t.. to nayi tunanin ma harda kai aka tafi" da k'yar ta k'arasa Maganar, d'an k'ank'ance ido yay yace sa mashi ido take kenan a dabarbarce tace a'a wllh kawai don taga tare suka zo ne, yadda tay Maganar ne a tsorace yasa shi yin d'an guntun murmushi gefen kumatun shi ya d'an lotsa Fauzy ta bi shi da ido don ba K'aramin kyau murmushin ya k'ara mashi ba, juyawa yay ya nufi hanyar har zai shige ta ji da turanci yace gobe da sassafe zai tafi, da d'an d'aga murya tace "Allah ya kiyaye hanya" kaman bazai amsa ba sai kuma taji ya furta "Ameen" daga haka ya shige, washe baki Fauzy tay gaba d'aya yau abubuwan nashi burgeta suke, wucewa tay ta nufi part d'in da suke har ta kusa kaiwa taja ta tsaya, d'ago jakar kwalin tay sama tana duba hoton jiki wanda na inda ake saida wayoyi ne da kuma hotunan wayoyi kala kala da accessories nata, sauke jakar tay ta kai hannu ciki tana k'ok'arin fiddo abunda ke ciki, kwalin waya ne ta fiddo lokacin da idanun ta suka sauka akan rubutun jiki Kusan sik'ewa ta nemi yi ganin hoto da kuma sunan wayar wadda iPhone 15 ce irin ta Fatuu, wani irin bugu k'irjinta ya hau yi idanu waje baki bud'e take kallon kwalin, juyawa tay a razane ta kallo hanyar daya bi Al'ajabi ne ya kamata a ranta ta shiga raya don ya fasa mata waya shine zai bata wannan tsadaddar wayar, gaba d'aya tsoro ne ya kamata maimakon farinciki ta shiga tunanin yadda zatai da wayar, yankewa tay kawai taje ta nuna ma Aunty Mareeya ta kuma fad'i mata gaskiyar abunda ya faru tsakanin su, da sauri ta maida ta cikin kwalin kafin sauri sauri gudu gudu ta nufi part d'in nasu.................
_Littafin A Sanadin Makwabtaka part 2 Naira 300 ne za'a tura ma Mutum har part 1 ga mai so zai turo kudin ta wannan Account din, 1509618776, Zainab Bature Access Bank, za'a turo shedar biya ta wad'annan nos din 09013804524 ko 08169856268
85
Lokacin da ta shiga parlon Aunty Mareeyar ta tashi ita da Feenah, har zata bita d'akin sai kuma ta fasa ta juya, bakin kopar shigowa ta komo ta tsaya ta fara k'ok'arin kiran ta,saida ta kusa tsinkewa sannan ta d'auka cikin murya ta wanda ya fara bacci tace mata ya akai ne har ta fara bacci ta tasheta, hak'uri ta bata daga haka tay shiru saida Aunty Mareeyar tace miye to ta kirata sannan murya na rawa tace don Allah tazo taga wani abu, tambayar ta tayi wani abu da alamun mamaki, rasa abunda zata ce mata tay kawai sai tace dama akan wannan ne data fad'i mata abokin mijin Zarah ai tana jin Haka da sauri ta mik'e ta zuro k'afafunta k'asa, hanyar fita daga d'akin ta nufa tana ce mata gata nan zuwa, bayan ta fito cikin parlon ganin bata ciki yasa ta nufi d'akin su, nan ma bata ganta ba sai su Haulat da Mino dake bacci Zainab dai tana a parlon suna son k'arasa kallon Film d'in, a bakin kopar d'akin ta tsaya ta fara kiran ta, bayan ta d'aga a d'an hasale tace wai tana ina tasa ta fito kuma ita bata ganta ba tace mata tana a bakin kopar shigowa, jin haka har saida gaban Aunty Mareeyar ya d'an fad'i da yar fargaba ta nufi hanyar fita, tana tsaye a gefen kopar ta fito suka had'a ido, bin juna sukai da kallo ganin yadda Fauzyn tay zuru zuru yasa ta bita da kallo tun daga sama har k'asa, tsaida idon ta tay kan yar jakar hannunta sai kuma ta maido idonta cikin nata tun kafin tace mata wani abu Fauzyn ta Mik'o mata jakar, hannu ta kai ta amsa ta bi jikinta da kallo kafin ta kalli Fauzy da alamun rashin fahimta ta tambayeta miye tace ta duba abun ciki, hannu ta kai ta fiddo kwalin wayar koda tay arba da sunan wayar da sauri ta kalli Fauzy tace "Wannan fa, ta waye?" Sai faman zare ido take tace mata wai cousin brother d'in Ya Haisam ne ya siya mata, cikin d'aurewar kai ta tambayi waye cousin brother d'in nashi muryarta na d'an rawa tace mata Sameer, waro ido Aunty Mareeya tayi cike da Al'ajabi ta maimaita sunan Sameer d'in Fauzy ta d'aga mata kai, gaba d'aya kanta ya gama daurewa tama kasa magana baki a d'an bud'e take kallonta can tace "to ke taya akai kuka san juna, mike tsakanin ku da har zai baki wannan tsadaddar wayar?"
abu Fauzy ta had'iya kafin tace "d..dama shine wanda nace maki rannan ya d'auke ni mun fita tare kuma shine ya aiko man da kud'i in yi lik'i a wurin dinner" k'arasa bud'e baki Aunty Mareeya tay tsabar Al'ajabi, a rud'e tace mata amman taya wai ya santa da har hakan ta faru tsakanin su shi da ko kallon mutane bai yi balle ya tanka masu Saboda izzar bala'e, labarin yadda komai ya faru tsakanin su Fauzy ta shiga bata, lokacin data gama gaba d'aya Aunty Mareeya ta zaro idon ta sai kuma ta washe baki tana dariya cike da Farinciki tace "Allah buwayi gagara misali, wani hanin ga Allah baiwa ne, inyee yar gidan Hajiya, wannan dank'areren kamu haka, ashe ashe dai babban rabo ne ke bibiyar ki" dariya Maganar tata taba Fauzy tana yi tace mata itafa ba soyayya suke da shi ba bata fad'i mata yadda komai ya faru ba, baki a washe tace mata ai da hakan wani lokacin dama ake farawa,
still dariya Fauzy ke yi tace "Wannan ne zai so ni kema dai Aunty Mareeya, mutumin da farko kafewa ma yayi akan sai na biya shi ko yanzu fa da zai bani wannan wayar sai da yayi man maganar saura ni in biya shi nayi ta mashi magiya, amman ina ganin yanzu dai ya hak'ura tunda yace in taho" karaf Aunty Mareeya tace "in ma bai hak'uran ba sai mu biya shi ai, don nasan tunda ya kafe bayan kin nuna mashi baku da halin biyan to na gane biyan da yake nufi da soyayyar ki zaki biya shi baki ga har gwada ki yay ba, ai yasha kurumin shi in dai wannan ne za'a biya shi fin yadda yake zato, ana son shi wllh" dariya sosae Fauzy ke yi jin wani hak'ilo na Aunty Mareeya gaba d'aya ta hak'ik'ance kan wai son ta yake bacin ita dai tasan ko abu d'aya mai kama da nuna so bai yi mata ba in ba tamke mata fuska ba wanda tasan hakan bai cikin alamun so gashi k'arshe ma ai cewa yay taba masu sonta dama zata samu mutumin daya dace, Aunty Mareeya sai faman farinciki take bakinta yak'i rufuwa sai juya wayar take tana jinjina kai,
"Na zo don ke ne?" taji ya tambaya da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a, d'age gira yay yace to miyasa zatai mashi tambayar, cikin yar in ina tace "d...da..dama d'azunne naga yan gidan ku sun tafi,t.. to nayi tunanin ma harda kai aka tafi" da k'yar ta k'arasa Maganar, d'an k'ank'ance ido yay yace sa mashi ido take kenan a dabarbarce tace a'a wllh kawai don taga tare suka zo ne, yadda tay Maganar ne a tsorace yasa shi yin d'an guntun murmushi gefen kumatun shi ya d'an lotsa Fauzy ta bi shi da ido don ba K'aramin kyau murmushin ya k'ara mashi ba, juyawa yay ya nufi hanyar har zai shige ta ji da turanci yace gobe da sassafe zai tafi, da d'an d'aga murya tace "Allah ya kiyaye hanya" kaman bazai amsa ba sai kuma taji ya furta "Ameen" daga haka ya shige, washe baki Fauzy tay gaba d'aya yau abubuwan nashi burgeta suke, wucewa tay ta nufi part d'in da suke har ta kusa kaiwa taja ta tsaya, d'ago jakar kwalin tay sama tana duba hoton jiki wanda na inda ake saida wayoyi ne da kuma hotunan wayoyi kala kala da accessories nata, sauke jakar tay ta kai hannu ciki tana k'ok'arin fiddo abunda ke ciki, kwalin waya ne ta fiddo lokacin da idanun ta suka sauka akan rubutun jiki Kusan sik'ewa ta nemi yi ganin hoto da kuma sunan wayar wadda iPhone 15 ce irin ta Fatuu, wani irin bugu k'irjinta ya hau yi idanu waje baki bud'e take kallon kwalin, juyawa tay a razane ta kallo hanyar daya bi Al'ajabi ne ya kamata a ranta ta shiga raya don ya fasa mata waya shine zai bata wannan tsadaddar wayar, gaba d'aya tsoro ne ya kamata maimakon farinciki ta shiga tunanin yadda zatai da wayar, yankewa tay kawai taje ta nuna ma Aunty Mareeya ta kuma fad'i mata gaskiyar abunda ya faru tsakanin su, da sauri ta maida ta cikin kwalin kafin sauri sauri gudu gudu ta nufi part d'in nasu.................
_Littafin A Sanadin Makwabtaka part 2 Naira 300 ne za'a tura ma Mutum har part 1 ga mai so zai turo kudin ta wannan Account din, 1509618776, Zainab Bature Access Bank, za'a turo shedar biya ta wad'annan nos din 09013804524 ko 08169856268
85
Lokacin da ta shiga parlon Aunty Mareeyar ta tashi ita da Feenah, har zata bita d'akin sai kuma ta fasa ta juya, bakin kopar shigowa ta komo ta tsaya ta fara k'ok'arin kiran ta,saida ta kusa tsinkewa sannan ta d'auka cikin murya ta wanda ya fara bacci tace mata ya akai ne har ta fara bacci ta tasheta, hak'uri ta bata daga haka tay shiru saida Aunty Mareeyar tace miye to ta kirata sannan murya na rawa tace don Allah tazo taga wani abu, tambayar ta tayi wani abu da alamun mamaki, rasa abunda zata ce mata tay kawai sai tace dama akan wannan ne data fad'i mata abokin mijin Zarah ai tana jin Haka da sauri ta mik'e ta zuro k'afafunta k'asa, hanyar fita daga d'akin ta nufa tana ce mata gata nan zuwa, bayan ta fito cikin parlon ganin bata ciki yasa ta nufi d'akin su, nan ma bata ganta ba sai su Haulat da Mino dake bacci Zainab dai tana a parlon suna son k'arasa kallon Film d'in, a bakin kopar d'akin ta tsaya ta fara kiran ta, bayan ta d'aga a d'an hasale tace wai tana ina tasa ta fito kuma ita bata ganta ba tace mata tana a bakin kopar shigowa, jin haka har saida gaban Aunty Mareeyar ya d'an fad'i da yar fargaba ta nufi hanyar fita, tana tsaye a gefen kopar ta fito suka had'a ido, bin juna sukai da kallo ganin yadda Fauzyn tay zuru zuru yasa ta bita da kallo tun daga sama har k'asa, tsaida idon ta tay kan yar jakar hannunta sai kuma ta maido idonta cikin nata tun kafin tace mata wani abu Fauzyn ta Mik'o mata jakar, hannu ta kai ta amsa ta bi jikinta da kallo kafin ta kalli Fauzy da alamun rashin fahimta ta tambayeta miye tace ta duba abun ciki, hannu ta kai ta fiddo kwalin wayar koda tay arba da sunan wayar da sauri ta kalli Fauzy tace "Wannan fa, ta waye?" Sai faman zare ido take tace mata wai cousin brother d'in Ya Haisam ne ya siya mata, cikin d'aurewar kai ta tambayi waye cousin brother d'in nashi muryarta na d'an rawa tace mata Sameer, waro ido Aunty Mareeya tayi cike da Al'ajabi ta maimaita sunan Sameer d'in Fauzy ta d'aga mata kai, gaba d'aya kanta ya gama daurewa tama kasa magana baki a d'an bud'e take kallonta can tace "to ke taya akai kuka san juna, mike tsakanin ku da har zai baki wannan tsadaddar wayar?"
abu Fauzy ta had'iya kafin tace "d..dama shine wanda nace maki rannan ya d'auke ni mun fita tare kuma shine ya aiko man da kud'i in yi lik'i a wurin dinner" k'arasa bud'e baki Aunty Mareeya tay tsabar Al'ajabi, a rud'e tace mata amman taya wai ya santa da har hakan ta faru tsakanin su shi da ko kallon mutane bai yi balle ya tanka masu Saboda izzar bala'e, labarin yadda komai ya faru tsakanin su Fauzy ta shiga bata, lokacin data gama gaba d'aya Aunty Mareeya ta zaro idon ta sai kuma ta washe baki tana dariya cike da Farinciki tace "Allah buwayi gagara misali, wani hanin ga Allah baiwa ne, inyee yar gidan Hajiya, wannan dank'areren kamu haka, ashe ashe dai babban rabo ne ke bibiyar ki" dariya Maganar tata taba Fauzy tana yi tace mata itafa ba soyayya suke da shi ba bata fad'i mata yadda komai ya faru ba, baki a washe tace mata ai da hakan wani lokacin dama ake farawa,
still dariya Fauzy ke yi tace "Wannan ne zai so ni kema dai Aunty Mareeya, mutumin da farko kafewa ma yayi akan sai na biya shi ko yanzu fa da zai bani wannan wayar sai da yayi man maganar saura ni in biya shi nayi ta mashi magiya, amman ina ganin yanzu dai ya hak'ura tunda yace in taho" karaf Aunty Mareeya tace "in ma bai hak'uran ba sai mu biya shi ai, don nasan tunda ya kafe bayan kin nuna mashi baku da halin biyan to na gane biyan da yake nufi da soyayyar ki zaki biya shi baki ga har gwada ki yay ba, ai yasha kurumin shi in dai wannan ne za'a biya shi fin yadda yake zato, ana son shi wllh" dariya sosae Fauzy ke yi jin wani hak'ilo na Aunty Mareeya gaba d'aya ta hak'ik'ance kan wai son ta yake bacin ita dai tasan ko abu d'aya mai kama da nuna so bai yi mata ba in ba tamke mata fuska ba wanda tasan hakan bai cikin alamun so gashi k'arshe ma ai cewa yay taba masu sonta dama zata samu mutumin daya dace, Aunty Mareeya sai faman farinciki take bakinta yak'i rufuwa sai juya wayar take tana jinjina kai,