Sashe 103
Asanadin Makwabtaka Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A kwana a tashi cikin Fatuu har ya shiga wata na bakwai a lokacin tuni dama Hajiya ta hanata driving ganin yadda cikin yay girma ita kanta dama tuntuni ta fara jin rashin dad'in tuk'in, Sosae take samun kulawa don komi take so sai an mata haka ko wash tace sai Hajiya ta tambayi yaya in dai tana kusa da ita don yanzu tafi zama a part d'in, data dawo daga Makaranta nan take zuwa taci Abinci wani lokacin ma har wanka a visitor room take yi don akwai wasu daga cikin kayanta yawanci sai dare take komawa part d'inta tare da Mino, bangaren Haisam akai akai yake kiranta suna kuma yin chat sosae haka yan Abuja ma yanzu kullum sai Mom d'in Haisam d'in ta kirata ta tambayi yadda take haka Senator ma yana yawan kiranta su Jidderh wannan ba'a magana don sosae take kiranta tana tambayar Babies d'in su, bangaren gwaggo ma sosae take kulawa da autar tata kullum sai ta aiko mata da abun ci ba kamar wanda zai k'ara mata lafiya da yawan jini kamar ganyayyaki kullum sai tayi mata kwad'o mai dad'i.
Ranar Monday da yamma Fatuu na zaune a part d'in Hajiya tana yin Assignment hannunta ruk'e da agwaluma tana sha sai faman tsuke baki take tana d'an runtse ido Hajiya na dariya tace to kamar dole ta hak'ura mana tana yar dariya tace wllh wannan ta cika tsami ne Hajiyar tace to ba ga wasu nan a plate ba ta duba mara tsami sosae sai tasha tace to, d'agowa tayi da niyyar ta canza watan suka ji anyi sallama a tare suka kai idanun su kan k'opa Hajiya na amsawa, lokacin da wadda ta shigo ta k'araso ciki Fatuu na ganinta ta fara murmushi ganin k'anwar haulat tace "Mami ce" kai ta d'aga mata Fatuu ta nuna mata wuri tace ta zauna, gaishe da Hajiya tayi ta amsa ta juyo kan Fatuu itama ta gaishe da ita, amsa mata tayi idon ta akan fuskar ta don ta fahimci kaman kuka tayi idanunta sunyi ja sun d'an kumbura ma, a sanyaye tace "Mami lafiya dai ko?" tana yi mata tambayar ta fashe da kuka hakan ya rud'a Fatuu ta d'ago sosae tana tambayar ta abunda ya faru ido a waje, cikin kuka Mamin tace mata dama cewa akai tazo ta fad'i mata mijin Aunty Haulat yayi had'ari jiya an kai shi Asibiti yau Allah yayi mashi rasuwa, gaba d'aya Fatuu ta zaro ido waje tare da kai hannu ta dafe k'irjinta a razane ta furta mijin Haulat ya rasu! Mami dake ta kuka tace eh, kai Hajiya ta shiga girgizawa sosae ta girgiza da jin Maganar don Haulat ma yar gidanta ce, Kuka sosae Fatuu ta saka tana zabga salati tana fad'in Wayyo Allah Haulat, rarrashinta Hajiya ta shiga yi tana fad'in ta kwantar da hankalinta ko don halin da take ciki amman ina ta kasa daina kukan hakan yasa itama Mami d'in cigaba da rusa kukan, Saude ce ta fito daga cikin kitchen jin hayaniyar kukan su, cikin Falon ta nufo ganin su Fatun nata kuka yasa a rud'e ta hau tambayar lafiya Hajiya ce ta fad'i mata abunda ya faru itama ta girgiza sosae ta shiga yin salati, had'uwa sukai suna lallashin su har Fatun ta d'an yi shiru Mami ma ta daina tana ta goge Fuskar ta da gefen Hijab dibta, waya Fatuu ta d'aukko dake ajiye a gefenta ta shiga kiran gwaggo bayan ta d'auka ko sallama bata yi mata ba cikin kuka tace taji abunda ya faru gwaggon tace mata eh yanzu Mamin ta baro nan sai hak'uri lokacin shi ne yayi, cigaba da kukan tay gwaggo ta shiga rarrashinta tana nuna mata halin da take ciki Fatun sai faman fad'in to ta daina take, bayan sun gama waya da gwaggo Haulat ta shiga kira tana cigaba da yin kuka kad'an kad'an saidai wayar tak'i shiga dama haka take wuyar samunta a waya shiyasa sun fi yin Vedio call gashi yanzu tasan ko ta hau WhatsApp ma ba ganinta zata yi ba, aje wayar tayi ta yunk'ura ta mik'e da k'yar fuskarta jage jage da k'walla tace ma Mami bari tazo su je Hajiya ta tambayi ina tace mata gidan su Haulat d'in zata tayi ma innar su gaisuwa Hajiya tace mata ta bari ayi Magrib tunda ta kawo jiki sai suje gaba d'aya tace to, komawa tay ta zauna Mami ta mik'e tace masu ta tafi Hajiya tayi mata gaisuwa tace ta yi ma innar su kafin su zo Saude ma tayi mata gaisuwar ta tafi, mik'ewa Fatuu ta k'ara yi gaba d'aya duk ta rud'e Hajiya ta k'ara tambayar ya akai cikin muryar kuka tace mata fitsari take ji tace taje tayi ta shiga k'ara bata hak'uri tana fad'in ta kwantar da hankalinta kai kawai take d'aga mata Saude tace suje ta rakata d'akin Hajiya tace yauwa, saida ta rakata har cikin d'akin sannan ta fito ta koma Kitchen jikinta gaba d'aya yayi sanyi tausayin Haulat yakamata, bayan Fatuu ta fito daga toilet bakin gado ta nufa ta zauna ta kai hannu ta d'auki wayarta da taba Saude ta aje mata bayan sun shigo, Haisam ta shiga kira bayan ya d'aga ta gaishe dashi yana jin muryar ta ya gane ba daidai take ba ko amsa gaisuwar tata baiyi ba ya shiga tambayar ta lafiya Mike damunta, cikin kuka ta sanar mashi shima yaji abun sosae yayi mashi Addu'a kafin ya shiga rarrashinta yana kwantar mata da hankali shima sai faman ce mashi to take saida ya tabbatar ta kwantar da hankalin nata kafin sukai sallama, sai bayan da akai isha sannan suka fito don su tafi gaba d'ayan su sun sa dogayen hijabai harda Saude, Tk ne zai kai su a Motar Fatuu har Hajiya na fad'in ba don dare yayi ba ai da a k'asa suka lalla6a ko Fateema tayi exercise Saude tace to suje a k'asan tunda akwai wuta Hajiyar tace tunda dai ya fiddo Motar suje kawai ko don dare, a k'opar gidan su Fatuu Hajiya tasa ya tsaya tace ma Saude taje ta tambayi Dije in bata je ba ta fito su tafi tace to lokacin shagon Kawu Amadu a rufe yake da alama tunda ya tafi salla ya kulle shi, bada jimawa ba suka fito tare da gwaggon dama Saude gaba ta shiga, baya gwaggo ta shiga inda su Hajiya suke ta gaishe da ita ta amsa tayi mata jaje da gaisuwa, kallon Fatuu tay tace har yanzu kukan take ta girgiza mata kai kafin cikin disasshiyar murya ta gaishe da ita bayan ta amsa ta shiga kara bata hak'uri, lokacin da suka je gidan akwae mutane da suka zo gaisuwa innar ta tarbe su bayan duk sun zazzauna aka shiga gaisawa da yin gaisuwa, koda Fatuu tazo yi mata gaisuwar sai kawai ta fashe da kuka nan fa innar su Haulat d'in itama ta shiga matsar k'walla haka K'annan Haulat d'in suma duk suka dasa dama kuma auren Haulat d'in na zumunci ne duk dangi ne, mutane ne suka shiga basu hak'uri suna fad'in lokacin shi ne yayi yanzu Addu'a yafi buk'ata, daga baya sai ga Kawu Amadu tare da Tk sun shigo suma sukai masu gaisuwar, suna a gidan Baban su Haulat ya dawo daga Masallaci innar tasu ta fita tayo mashi magana ya shigo daga bakin k'opar ya duk'a nan aka shiga yi mashi gaisuwar yanata amsawa tare da yin godiya. Tun bayan da suka dawo Fatuu ke ta trying kiran Haulat ba ta shiga sai bayan da suka dawo part d'in su ita da Mino lokacin sun kwanta cikin sa'a sai gashi kiran ya shiga tana d'auka Fatuu ta saka mata kuka tana fad'in ashe abunda ya faru kenan cikin disasshiyar murya ta wanda yasha kuka Haulat d'in tace mata wllh, jajanta mata ta shiga yi tare da yi mata gaisuwa ganin yadda take ta Kuka yasa Haulat d'in ta shiga rarrashinta tana fad'in don Allah ta bari bata ga halin da take ciki ba Fatun tace wllh tausayin su take ji ba kamar Umma Salma duka yarinyar ko shekara bata yi ba Haulat d'in tace mata eh amman ta kusa saura wata d'aya, jajanta mata taci gaba da yi tana Addu'oi daga baya taba Mino itama tayi mata gaisuwa. Gwaggo da Kawu Amadu ne suka shirya tafiya gaisuwa Nijar Fatuu taso ace da ita za'a saidai itama tasan bazata iya yin wannan tafiyar ba a halin da take ciki, kwana biyu da yin rasuwar suka tafi suna can akai sadakar ukku kwanan su biyu suka juyo.
Bayan cikin Fatuu ya fita daga wata na bakwae ya shiga na takwas da sati d'aya Mom d'in su Haisam tazo tafiya da ita, kwananta biyu suka shirya tafiya bayan Fatuu tayi sallama da kowa Mino harda yar kwallar ta anata yi mata addu'o'in Allah ya sauketa lafiya lokacin da aka raka su Airport, Kusan gaba d'aya aka rakasu harda Hajiya dasu gwaggo Kawu Amadu da Saude da Mino su Aunty Mareeya da Fauzy kowa dai ita dai Fatuu sai d'an murmushi take zuciyarta nata saka mata abubuwa,
Ranar Monday da yamma Fatuu na zaune a part d'in Hajiya tana yin Assignment hannunta ruk'e da agwaluma tana sha sai faman tsuke baki take tana d'an runtse ido Hajiya na dariya tace to kamar dole ta hak'ura mana tana yar dariya tace wllh wannan ta cika tsami ne Hajiyar tace to ba ga wasu nan a plate ba ta duba mara tsami sosae sai tasha tace to, d'agowa tayi da niyyar ta canza watan suka ji anyi sallama a tare suka kai idanun su kan k'opa Hajiya na amsawa, lokacin da wadda ta shigo ta k'araso ciki Fatuu na ganinta ta fara murmushi ganin k'anwar haulat tace "Mami ce" kai ta d'aga mata Fatuu ta nuna mata wuri tace ta zauna, gaishe da Hajiya tayi ta amsa ta juyo kan Fatuu itama ta gaishe da ita, amsa mata tayi idon ta akan fuskar ta don ta fahimci kaman kuka tayi idanunta sunyi ja sun d'an kumbura ma, a sanyaye tace "Mami lafiya dai ko?" tana yi mata tambayar ta fashe da kuka hakan ya rud'a Fatuu ta d'ago sosae tana tambayar ta abunda ya faru ido a waje, cikin kuka Mamin tace mata dama cewa akai tazo ta fad'i mata mijin Aunty Haulat yayi had'ari jiya an kai shi Asibiti yau Allah yayi mashi rasuwa, gaba d'aya Fatuu ta zaro ido waje tare da kai hannu ta dafe k'irjinta a razane ta furta mijin Haulat ya rasu! Mami dake ta kuka tace eh, kai Hajiya ta shiga girgizawa sosae ta girgiza da jin Maganar don Haulat ma yar gidanta ce, Kuka sosae Fatuu ta saka tana zabga salati tana fad'in Wayyo Allah Haulat, rarrashinta Hajiya ta shiga yi tana fad'in ta kwantar da hankalinta ko don halin da take ciki amman ina ta kasa daina kukan hakan yasa itama Mami d'in cigaba da rusa kukan, Saude ce ta fito daga cikin kitchen jin hayaniyar kukan su, cikin Falon ta nufo ganin su Fatun nata kuka yasa a rud'e ta hau tambayar lafiya Hajiya ce ta fad'i mata abunda ya faru itama ta girgiza sosae ta shiga yin salati, had'uwa sukai suna lallashin su har Fatun ta d'an yi shiru Mami ma ta daina tana ta goge Fuskar ta da gefen Hijab dibta, waya Fatuu ta d'aukko dake ajiye a gefenta ta shiga kiran gwaggo bayan ta d'auka ko sallama bata yi mata ba cikin kuka tace taji abunda ya faru gwaggon tace mata eh yanzu Mamin ta baro nan sai hak'uri lokacin shi ne yayi, cigaba da kukan tay gwaggo ta shiga rarrashinta tana nuna mata halin da take ciki Fatun sai faman fad'in to ta daina take, bayan sun gama waya da gwaggo Haulat ta shiga kira tana cigaba da yin kuka kad'an kad'an saidai wayar tak'i shiga dama haka take wuyar samunta a waya shiyasa sun fi yin Vedio call gashi yanzu tasan ko ta hau WhatsApp ma ba ganinta zata yi ba, aje wayar tayi ta yunk'ura ta mik'e da k'yar fuskarta jage jage da k'walla tace ma Mami bari tazo su je Hajiya ta tambayi ina tace mata gidan su Haulat d'in zata tayi ma innar su gaisuwa Hajiya tace mata ta bari ayi Magrib tunda ta kawo jiki sai suje gaba d'aya tace to, komawa tay ta zauna Mami ta mik'e tace masu ta tafi Hajiya tayi mata gaisuwa tace ta yi ma innar su kafin su zo Saude ma tayi mata gaisuwar ta tafi, mik'ewa Fatuu ta k'ara yi gaba d'aya duk ta rud'e Hajiya ta k'ara tambayar ya akai cikin muryar kuka tace mata fitsari take ji tace taje tayi ta shiga k'ara bata hak'uri tana fad'in ta kwantar da hankalinta kai kawai take d'aga mata Saude tace suje ta rakata d'akin Hajiya tace yauwa, saida ta rakata har cikin d'akin sannan ta fito ta koma Kitchen jikinta gaba d'aya yayi sanyi tausayin Haulat yakamata, bayan Fatuu ta fito daga toilet bakin gado ta nufa ta zauna ta kai hannu ta d'auki wayarta da taba Saude ta aje mata bayan sun shigo, Haisam ta shiga kira bayan ya d'aga ta gaishe dashi yana jin muryar ta ya gane ba daidai take ba ko amsa gaisuwar tata baiyi ba ya shiga tambayar ta lafiya Mike damunta, cikin kuka ta sanar mashi shima yaji abun sosae yayi mashi Addu'a kafin ya shiga rarrashinta yana kwantar mata da hankali shima sai faman ce mashi to take saida ya tabbatar ta kwantar da hankalin nata kafin sukai sallama, sai bayan da akai isha sannan suka fito don su tafi gaba d'ayan su sun sa dogayen hijabai harda Saude, Tk ne zai kai su a Motar Fatuu har Hajiya na fad'in ba don dare yayi ba ai da a k'asa suka lalla6a ko Fateema tayi exercise Saude tace to suje a k'asan tunda akwai wuta Hajiyar tace tunda dai ya fiddo Motar suje kawai ko don dare, a k'opar gidan su Fatuu Hajiya tasa ya tsaya tace ma Saude taje ta tambayi Dije in bata je ba ta fito su tafi tace to lokacin shagon Kawu Amadu a rufe yake da alama tunda ya tafi salla ya kulle shi, bada jimawa ba suka fito tare da gwaggon dama Saude gaba ta shiga, baya gwaggo ta shiga inda su Hajiya suke ta gaishe da ita ta amsa tayi mata jaje da gaisuwa, kallon Fatuu tay tace har yanzu kukan take ta girgiza mata kai kafin cikin disasshiyar murya ta gaishe da ita bayan ta amsa ta shiga kara bata hak'uri, lokacin da suka je gidan akwae mutane da suka zo gaisuwa innar ta tarbe su bayan duk sun zazzauna aka shiga gaisawa da yin gaisuwa, koda Fatuu tazo yi mata gaisuwar sai kawai ta fashe da kuka nan fa innar su Haulat d'in itama ta shiga matsar k'walla haka K'annan Haulat d'in suma duk suka dasa dama kuma auren Haulat d'in na zumunci ne duk dangi ne, mutane ne suka shiga basu hak'uri suna fad'in lokacin shi ne yayi yanzu Addu'a yafi buk'ata, daga baya sai ga Kawu Amadu tare da Tk sun shigo suma sukai masu gaisuwar, suna a gidan Baban su Haulat ya dawo daga Masallaci innar tasu ta fita tayo mashi magana ya shigo daga bakin k'opar ya duk'a nan aka shiga yi mashi gaisuwar yanata amsawa tare da yin godiya. Tun bayan da suka dawo Fatuu ke ta trying kiran Haulat ba ta shiga sai bayan da suka dawo part d'in su ita da Mino lokacin sun kwanta cikin sa'a sai gashi kiran ya shiga tana d'auka Fatuu ta saka mata kuka tana fad'in ashe abunda ya faru kenan cikin disasshiyar murya ta wanda yasha kuka Haulat d'in tace mata wllh, jajanta mata ta shiga yi tare da yi mata gaisuwa ganin yadda take ta Kuka yasa Haulat d'in ta shiga rarrashinta tana fad'in don Allah ta bari bata ga halin da take ciki ba Fatun tace wllh tausayin su take ji ba kamar Umma Salma duka yarinyar ko shekara bata yi ba Haulat d'in tace mata eh amman ta kusa saura wata d'aya, jajanta mata taci gaba da yi tana Addu'oi daga baya taba Mino itama tayi mata gaisuwa. Gwaggo da Kawu Amadu ne suka shirya tafiya gaisuwa Nijar Fatuu taso ace da ita za'a saidai itama tasan bazata iya yin wannan tafiyar ba a halin da take ciki, kwana biyu da yin rasuwar suka tafi suna can akai sadakar ukku kwanan su biyu suka juyo.
Bayan cikin Fatuu ya fita daga wata na bakwae ya shiga na takwas da sati d'aya Mom d'in su Haisam tazo tafiya da ita, kwananta biyu suka shirya tafiya bayan Fatuu tayi sallama da kowa Mino harda yar kwallar ta anata yi mata addu'o'in Allah ya sauketa lafiya lokacin da aka raka su Airport, Kusan gaba d'aya aka rakasu harda Hajiya dasu gwaggo Kawu Amadu da Saude da Mino su Aunty Mareeya da Fauzy kowa dai ita dai Fatuu sai d'an murmushi take zuciyarta nata saka mata abubuwa,