← Book details Wulakanci Dodone complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 5 OF 190

Sashe 5

Wulakanci Dodone complete Hausa Novel · about 7 min read

The following day around nine suhail né zaune kan dining sanye da red three quarters sai red polo, yayi relaxing kan kujeran dining with his eyes closed sai kada legs yake kaman wani sarki at the same time Asabe Tana hada mashi tea while murja Tana zuba mashi chips da salad cikin plate, sai da suka gama ya mike zaune tare da bude eyes dinshi ahankali, tea ya fara kaiwa bakinshi yayi saurin saukeshi tare da kallon asabe data hada tea din
"Ke you want to kill me...ya zaa yi ki hadamin tea Mai zafi haka?... Kin San I don't eat hot food..." Ya fada cikin fada sosai,
"Kayi hakuri..." Bata idaba yace
"Keep quiet before I leave a mark on your ugly face...I said kinason kasheni da wannan ruwan zafin?.." Ya daka mata tsawa, nan da nan jikinta ya fara rawa, hajiya ce ya fara saukowa daga upstairs Tana kallon dining da suhail da face dinshi yayi red saboda fada,
"Eyeballs what's wrong?.." Ta tambayeshi tun kafin ta karasa inda yake zaune, kaman zaiyi kuka ya Kama cewa
"Mom wanna yarinyan wants to kill me...kawai ta bani extra hot tea insha Don ta kashe ni...." Da sauri hajiya ta karaso wajen Tana cewa
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun....let me see...." Ta fada Tana saka yatsanta cikin tea din, da sauri ta Fido hannunta tare dacewa
"Wayyo...." Ta fada Tana kallon asabe,
"Kuyi..." Asabe ta fara cewa amma bata karasa ba sai taji saukan Mari at the same time suhail ya dauki cup of tea din ya watsa mata a face Dinta, jumping asabe ta farayi Tana ihu saboda zafin dataji a face dinta.
"Serves you right..." Suhail ya fada mata, murja da binto suna tsaye suna kallon yanda abubuwan ke gudana,
"Oya kiyi saurin gyara wurin nan..." Hajiya ta daka mata tsawa tare da kallonshi murja before saying
"Ku kuma tsayuwan uban me kuke..." Ta daka masu tsawa, da sauri suka juya, cikin kuka asabe ta fara takawa Don dauko mopper daidai lokacin alhaji Ismail ya shigo Salman na rike da briefcase dinshi, nan ya hangi asabe that is wet Tana kuka, kallonta ya tsaya yi har zata shige kitchen ya kirata, suhail da mommy dinshi suna kallon shi, da sauri mom dinshi ta karaso wajen alhaji tare dacew
"Alhaji har zaka fita kenan..." Banza yayi daita har sai da asabe ta karaso wajenshi sannan yace
"Meke damunki?.." Ya tambayeta, shuru tayi Tana kuka, Salman dake tsaye bayan alhaji knows something is wrong with her.
"Nace meke damunki...." Ya sake tambayanta, cikin kuka tace
"Ba komai..." Hajiya Dan murmushi ta saki Don tayi masu warning kan such issues. Bai Kara cewa komai ba ya fara taka stairs ahankali suhail ya mike yabi bayanshi yana cewa
"Daddy good morning..."
"Lafiya..." Kawai ya amsa mashi ya haye, direct dakin hajiya ya shiga while hajiyan Tana biye dashi, bayan sun shiga yace
"Dauko min wayan nan kudin...zan bawa Salman ya ajiye su a bank..." Ya fada yana gyara zaman hulan shi, ahankali hajiya ta bude locker ta dauko 300k, ta mika mashi Tana cewa
"Bani specific account din in tura maka 100k...suhail yayi amfani da su..." Ta fada mashi in I don't care manner, bata rai alhaji yayi tare da daukan wayan shi daga cikin aljihunshi, number suhail yayi dailing yana piçking yace
"Meet me now.." Ya fada mashi atakaice sannan ya katse wayanshi. Suhai dake zaune yana cin dankali ya mike yana cewa
"Kome zanyi mashi?.." Ya fada yana hawan stairs. Yana shiga dakin hajiyanshi dad dinshi ya mika mashi hannu with out saying a word, suhail kallon dad dinshi yayi ya kalli mom
"Give me the money Yanzu nan kafin ranka ya baci...." Ya fada kaman bai taba dariy ba, hajiya bata rai tayi tan cewa
"Which money?.. Nace maka ka bani account in tura maka sai ka Kira Dan dake breakfast kana harassing dinshi?.. Gaskiya I don't like this ..." Ta fada sounding very harsh, ko kallon ta alhaji baiyi ba yace
"Suhail in nayi counting 3 Baka dauko kudin nan sai ranka yayi mugun baci Don I will make one call and your account will be frozen...maza je dauko min kudina..." Ya fada kaman hungry lion, da sauri suhail ya bar dakin, alhaji na tsaye with his hands in his pocket while ita kuma hajiya Tana zaune bakin gado sai murmuring take. Few minutes later suhail ya kawo kudin kaman yanda ya daukesu, fuskan shi Sam babu walwala, mikawa dad dinshi kudin yayi ya amsa ya juya zai fita alhaji yace
"Suhail come back here..." Ya daka mashi tsawa, ahankali ya dawo kanshi kasa amma da gani his angry
"Yanzu suhail an't you ashene of yourself?... While all your mate are out there doing the right thing Kai kana nan sai wasting kudin uwarka kake...sannan ga zalunci Don nasan wannan yarinyan dake kuka. Dazun you are behind it...wai meyasa Baka da zuciya kaman abokan ka?.. I gave you the best education..amma it's of no use...why kakeson zuba min kasa a Ido....even your two younger sisters are better than you..." Hajiya ce ta katse shi dacewa
"Hana alhaji..why are you being harsh on him...kawai sai ka dauki Karan tsana ka Dora mashi?.. Gaskiya I don't like this...kudi né kuma ya baka...name zaka hadashi da sisters dinshi dake gidan mazajen su..."
"Ni daman dad never likes me...bayason ko ganina né....." Inji suhail, dad dinshi ya katse shi da cew
"Come on keep quiet...you should start acting responsibly ko kuma Inyi maka aure da Dan ubanka..." Inji alhaji, idanuwa suhail ya zaro da Jin zancen aure
"Allah ya sauwake....ni dai kawai dad ka nemo min aiki a NGOs zanyi...." Inji suhail, harara ya balla mashi before saying
"Are your friends working in NGOs ?... Amma they are doing great..." Baki ya tabe
"Nidai dad I can't work my ass off for 100 or 150k...i need something better..." Ya fada sounding serious
"Haka né gaskiya..."hajiya tayi adding, alhaji kallon hajiya yayi sannan yace
"You are not helping him...kina ganin so kike nuna mashi amma na sha fada maki ba haka ake nunawa da so ba...precise to much of everything is bad...ya yaro har ya Kai 29 amma yana behaving kaman he's 15... Allah dai na gani am trying my best..." Inji alhaji, yana kaiwa nan ya juya ya fita da kudin hannunshi. Suhail zama yayi gefen mom dinshi Fuskanshi babu walwala,
"Yanzu mom kudin shikenan?..." Ya tambayeta
"No dear...I will transfer some into your account..." Ta shaida mashi. Dan murmushi ya saki tare dayi mata kiss ya mike ya barta nan zaune.

Around 12pm Maryam ta farka, duk gashin kanta a bar baje, Tana bude tayi Ido hudu da dad dinta dake zaune yana sofa dake dakin, da sauri ta mike zaune tare dacewa
"Good morning dad..." Ta fada Tana hamma, ahankali dad dinta ya daga Kai ya kalli agogon dake jikin bango before saying
"It's afternoon..." Ya fada cikin damuwa, duk Wanda ya ganshi yasan he's angry amma yana kokarin boyewa Don yasan in har ta gane yana fushi daita to plan dinshi ba zai yi aiki ba,
"Good afternoon..." Sake fada mashi Tana mika sosai, kura mata Ido yayi yana kallon yanda kasan idanuwan ta sukayi ja,
"Baby Ina kikaje jiya...." Ya tambayeta kaman bai damu ba,
" Sophie's house...she's celebrating her 18th birthday..." Ta fada ahankali kanta kasa Don tasan babanta bayason Tana dadewa waje, ahankali ya Dan Shafa beard dinshi sannan yace
"I was calling you...Bakiyi piçking ba..."
"Yes dad am sorry..the party was loud..." Shuru yayi for a moment before saying
"Daman in fada maki kiyi hiding..." Bai idaba tace
"What happened?.." Ta tambayeshi cikin tashin hankali, ajiyan zuciya ya saki sannan yace
"Spy's sun fadamin anason kidnapping dinki..." Da sauri ta mike daga kan gadon tare da dawowa kusa da dad dinta,
"Dad... Kidnapping...dad am afraid..." Ta fada kaman zatayi kuka,
"Nima...dear in wani Abu ya sameki ban San yanda zanyi da rayuwa ta ba...you are all I have got...", ya fada cikin muryan damuwa tamkar da gaske yake, kuka Maryam ta farayi Tana cewa
"Dad why would they want to kidnap me?... What have I done...." Ta fada cikin kuka, face dinta ya Shafa tare da goge mata hawaye
"Kinyi sallah?." Ya tambayeta, kanta kasa tace
"Aa..." Abinda ya tsana most about the whole thing kenan, bata dauki Ibada komai ba, in baa fada mata ba sai ta jera wata bata yi sallah.
"Sorry dad..let me go and pray..." Ta fada Tana mikewa. Har lokacin gabanta bai bar faduwa ba, gani take ko a gida bata tsira ba, she's so scared, alwallah tayi ta fito ta Chanza Kaya tayi sallan asuba.

Fita alhaji yayi ya Kira alhaji Ismail, lokacin alhaji ismail yana zaune office, picking yayi suka gaisa, nan alhaji Mahmoud yake Gaya mashi he wants to see him, da sauri alhaji ismail yace
"Yaushe?.."
"Zuwa next week..."alhaji Mahmoud ya fada mashi, without wasting of time ko tambayan reasons yace
"Tou shikenan.."
[10/26, 8:56 PM] Jamila Muh'd: 3❤💙💜💛💚
Wulankaci dodone.....
💜💚💛❤💙

®zuwairat (ummumaryam)

0⃣3⃣

A week later
Chapter 5 · 0% Book details