Sashe 12
Wulakanci Dodone complete Hausa Novel · about 6 min read
Gaisawa sukayi cikin so da Kauna kaman yanda suka Saba Don kurawa da taje bashi at all times yasa duk yanda take misbehaving yake tolerating Don in suna tare she gives him all her time,
"My alhaji muje kayi wanka ka I abinci..I prepare your favorites..kuma da Kaina nayi maka tuwon da miyan..." Ta fada Tana Shafa beard dinshi kaman yau ta fara ganinshi, Dan murmushi yayi sannan ya Kama hannunta yace
"My hajiya ki zauna zamuyi wata magana..." Ba musu ta zauna Tana kallon shi, ahankali yace
"My hajiya nayi maki laifi amma saidai ki yafe min..." Gabanta né yayi mugun faduwa Don hankalinta wajen kishiya ya tafi, yanda ta zaro idanuwa yasa alhaji yin shuru for just one to three seconds before saying
"Danaje gida naga wata yar cousin Dina..."
Bai idaba hajiya tafara
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!!! Na shiga uku..." Da sauri alhaji ya rike ta Don yini ta fashe da kuka Tana salati,
"Stop kiji abinda zan ce mana...ba kishiya bace..." Ya fada mata Don yasan inda ta dosa, da sauri ta kura mashi Ido Don gano gaskiyar shi
"Yar cousin Dina na kawo Dan ta zauna damu for a while..." Nan take hajiya ta saki ajiyan zuciya tare da goge hawayenta
"Amma alhaji ka shiga hakkina..." Dariya yayi tare dacewa
"Kin dai shiga hakkin kanki..." Itam dariya tayi sannan tace
"Ina yarinyan take,..."
"Down stairs..."
"Shekarunta nawa?" Ta tambayeshi, shuru yayi kaman Mai tunani sannan yace
"I think bata wuce 18"" idanuwa hajiya ta sake zarowa
"18 fa kace alhaji..ai ta Isa aure...why not a aurar da ita?... Haba alhaji yanda yaran Yanzu basu tsoron su aure tsoho?. Nidai I smell something fishy..." Ta fada cikin jelousy, dariya alhaji yayi tare dacewa
"Hana my hajiya...don't you trust your Alhaji again?... Kin San ni ba irin wannan mutumin bane...kawai relax..abinda nake son kiyi min shine ki kula daita kaman I
Ke kika haifeta pls..." Ya roke ta, Dan tabe baki tayi tare dacewa
"Let's see the gal in question...Don ni Ina tsoron yarinyan Yanzu...wai wait a minute..Ina iyayenta?.." Ta tambayeshi, daman yasan zaayi haka Don yasan halin matanshi da kyau and he's ready,
"Ai cousin din nawa ya rasu tun kusan 8 years back...sai yarinyan Tana zaune wurin mom dinta dake jos...so na samu labarin mom dinta Tana son aurar daita ga wani christain a chan jos... Sai nasa a kawota katsina..." Bai idaba tace
"Daman kayi plans tuntuni zaka kawota shine ko ka fadamin kou?.."
"Sorry my hajiya...I thought bazaki yarda ba..." Da sauri tace
"Why not...abinda ga dakinta wasu ba baa taba kwana cikinshi ba?... And kasan ko masu aiki goma gare ba yawa sukayi ba...so more hands are always welcome..." Ta fada mashi, ya gane inda ta dosa, wato wata yar aiki aka kawo mata, bata San in future indai yarinyan ta rike business kaman ubanta sai sunanta ya fito cikin successful business women a duniya ba, amma Don kar tayi suspecting wani Abu bai ce komai ba kawai murmushi ya saki yana cewa
"Tou ki Kara goge face din kar a gane kinyi kuka..." Ya fada mata yana dariya. Mikewa tayi taje gaban mirror ta dauki tissue ya goge face dinta very neat sannan suka sauko downstairs, suna sauka Maryam dake zaune ta daga kanta, kallo daya rayiwa matan ta gane itace mahaifiyar wannan saurayin data gani dazun, mikewa tayi cikin respect sannan ta durkusa kaman yanda taga su asabe sukayiwa alhaji sannan ta gaidata, surprise look hajiya tayi mata sannan ta maida dubanta ta alhaji tace
"Why take Hausa haka?.." Ta fada sounding irritating
"Ai I told you a Jos aka raineta..." Sai lokacin ta maida kanta Kaga Maryam tace
"Lafiya...." Ta fada Tana mata wani irin kallon kazanta, Maryam ta gane irin kallon amma sai ta sadda kanta kasa, hajiya bata Kara cewa komai ba sai ta Kama hanyan upstairs, alhaji kallon Maryam yayi yace
"Relax kinji kou?" Ahankali ta daga mashi Kai,
"Taso muje in nuna maki dakinki..." Ahankali ta mike ta bi bayanshi, suna yawa upstairs hajiya da ta kusa Kai karshen stairs din ta juyo ta kallesu tare dacewa
"Ina zaka kaita kuma?..." Ta tambayeshi Tana kallon shi,
"Dakinta...." Ya amsa mata, Dan bata fuska tayi before saying
"Haba alhaji...we have many rooms a downstairs....why zaka kawota har upstairs..you know it's all mine..." Ta fada Tana saukowa, ran alhaji ya bace amma ko kadan bayason rigiman ta sannan if he insist sai ta zauna upstairs Don yasan she may understand,
"Ke ki biyoni...." Hajiya ta fadawa Maryam Tana saukowa, Maryam kallon alhaji tayi tare da sakin murmushi sannan ta bi bayan hajiya datayi hanyan dakin su murja, dakin ta bude tace
"Kina iya zama dasu or kuma..." Ta rufe Kofan ta bude Kofan dake kusa dashi Sannan tacigaba dacewa
"You can stay here..." Ta fada mata ataikace Tana kallon innocent face dinta, Dan murmushi Maryam ta saki sannan tace
"Zan zauna....chan...." Ta nuna dakin su murja, duk alhaji na tsaye yana kallon su,ka fada hajiya ta daga tare dacewa
"Your choice..." Tana kaiwa nan ta juya, shima alhaji juyawa yayi ya Kama hanyan waje da alaman part dinshi zai koma, ahankali hajiya ta taka ta bi bayanshi. Bayan sun isa part dinshi ya juya yana kallon ta fuskan shi daure yace
"Wai me yasa kike nunawa duniya ban isa da ke ba?... Meyesa kike nunawa duniya ban isa da gidana ba?..." Ya fada sounding very bitter, cikin surprise hajiya tace
"Yanzu my alhaji Don wannan yarinyan kake wannan maganan cikin bacin rai?.." Hannun ya daga mata tare dacewa
"Stop that...ba Don yarinyan ba amma ko na waye bai kamata ki nuna ban Ida dake ba...Yanzu yarinyan tan iya fadawa family ke ce kike controlling gidan...what sort of thing is that?.." Ya fada yana juya mata baya, rungume shi tayi ta baya tare dacewa
"Am sorry my alhaji...amma ya kamata ta zauna da mate dinta...da kuma class dinta...." Ta karasa maganar in a low voice, baki alhaji ya tabe yana tunanin
"Wannan yarinyan is more expensive fiye da tunanin ki..." Ya fada cikin ranshi, sannan yace
"Ke always matsalan ki class...bakisan talaka na iya zama Mai kudi ba shi kuma Mai kudi talaka ba...what goes up will surely come down...kullum Ina cikin fada maki Mai kudi baifi talaka da komai ba muddin bai tsoron Allah..." Bai idaba ta Dan tabe baki
"My alhaji naji..Yanzu dai muje Inyi fixing ruwan wankan ka...." Ta fada Tana wuce shi Don shiga bathroom Don ta San in zata tsaya bai daina maganar. Bayanta yabi da kallon tare da zama kan sofa yana aduan Allah yasa kar hajiya tayi abinda zaisa Maryam taga bakinta.
"My alhaji muje kayi wanka ka I abinci..I prepare your favorites..kuma da Kaina nayi maka tuwon da miyan..." Ta fada Tana Shafa beard dinshi kaman yau ta fara ganinshi, Dan murmushi yayi sannan ya Kama hannunta yace
"My hajiya ki zauna zamuyi wata magana..." Ba musu ta zauna Tana kallon shi, ahankali yace
"My hajiya nayi maki laifi amma saidai ki yafe min..." Gabanta né yayi mugun faduwa Don hankalinta wajen kishiya ya tafi, yanda ta zaro idanuwa yasa alhaji yin shuru for just one to three seconds before saying
"Danaje gida naga wata yar cousin Dina..."
Bai idaba hajiya tafara
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!!! Na shiga uku..." Da sauri alhaji ya rike ta Don yini ta fashe da kuka Tana salati,
"Stop kiji abinda zan ce mana...ba kishiya bace..." Ya fada mata Don yasan inda ta dosa, da sauri ta kura mashi Ido Don gano gaskiyar shi
"Yar cousin Dina na kawo Dan ta zauna damu for a while..." Nan take hajiya ta saki ajiyan zuciya tare da goge hawayenta
"Amma alhaji ka shiga hakkina..." Dariya yayi tare dacewa
"Kin dai shiga hakkin kanki..." Itam dariya tayi sannan tace
"Ina yarinyan take,..."
"Down stairs..."
"Shekarunta nawa?" Ta tambayeshi, shuru yayi kaman Mai tunani sannan yace
"I think bata wuce 18"" idanuwa hajiya ta sake zarowa
"18 fa kace alhaji..ai ta Isa aure...why not a aurar da ita?... Haba alhaji yanda yaran Yanzu basu tsoron su aure tsoho?. Nidai I smell something fishy..." Ta fada cikin jelousy, dariya alhaji yayi tare dacewa
"Hana my hajiya...don't you trust your Alhaji again?... Kin San ni ba irin wannan mutumin bane...kawai relax..abinda nake son kiyi min shine ki kula daita kaman I
Ke kika haifeta pls..." Ya roke ta, Dan tabe baki tayi tare dacewa
"Let's see the gal in question...Don ni Ina tsoron yarinyan Yanzu...wai wait a minute..Ina iyayenta?.." Ta tambayeshi, daman yasan zaayi haka Don yasan halin matanshi da kyau and he's ready,
"Ai cousin din nawa ya rasu tun kusan 8 years back...sai yarinyan Tana zaune wurin mom dinta dake jos...so na samu labarin mom dinta Tana son aurar daita ga wani christain a chan jos... Sai nasa a kawota katsina..." Bai idaba tace
"Daman kayi plans tuntuni zaka kawota shine ko ka fadamin kou?.."
"Sorry my hajiya...I thought bazaki yarda ba..." Da sauri tace
"Why not...abinda ga dakinta wasu ba baa taba kwana cikinshi ba?... And kasan ko masu aiki goma gare ba yawa sukayi ba...so more hands are always welcome..." Ta fada mashi, ya gane inda ta dosa, wato wata yar aiki aka kawo mata, bata San in future indai yarinyan ta rike business kaman ubanta sai sunanta ya fito cikin successful business women a duniya ba, amma Don kar tayi suspecting wani Abu bai ce komai ba kawai murmushi ya saki yana cewa
"Tou ki Kara goge face din kar a gane kinyi kuka..." Ya fada mata yana dariya. Mikewa tayi taje gaban mirror ta dauki tissue ya goge face dinta very neat sannan suka sauko downstairs, suna sauka Maryam dake zaune ta daga kanta, kallo daya rayiwa matan ta gane itace mahaifiyar wannan saurayin data gani dazun, mikewa tayi cikin respect sannan ta durkusa kaman yanda taga su asabe sukayiwa alhaji sannan ta gaidata, surprise look hajiya tayi mata sannan ta maida dubanta ta alhaji tace
"Why take Hausa haka?.." Ta fada sounding irritating
"Ai I told you a Jos aka raineta..." Sai lokacin ta maida kanta Kaga Maryam tace
"Lafiya...." Ta fada Tana mata wani irin kallon kazanta, Maryam ta gane irin kallon amma sai ta sadda kanta kasa, hajiya bata Kara cewa komai ba sai ta Kama hanyan upstairs, alhaji kallon Maryam yayi yace
"Relax kinji kou?" Ahankali ta daga mashi Kai,
"Taso muje in nuna maki dakinki..." Ahankali ta mike ta bi bayanshi, suna yawa upstairs hajiya da ta kusa Kai karshen stairs din ta juyo ta kallesu tare dacewa
"Ina zaka kaita kuma?..." Ta tambayeshi Tana kallon shi,
"Dakinta...." Ya amsa mata, Dan bata fuska tayi before saying
"Haba alhaji...we have many rooms a downstairs....why zaka kawota har upstairs..you know it's all mine..." Ta fada Tana saukowa, ran alhaji ya bace amma ko kadan bayason rigiman ta sannan if he insist sai ta zauna upstairs Don yasan she may understand,
"Ke ki biyoni...." Hajiya ta fadawa Maryam Tana saukowa, Maryam kallon alhaji tayi tare da sakin murmushi sannan ta bi bayan hajiya datayi hanyan dakin su murja, dakin ta bude tace
"Kina iya zama dasu or kuma..." Ta rufe Kofan ta bude Kofan dake kusa dashi Sannan tacigaba dacewa
"You can stay here..." Ta fada mata ataikace Tana kallon innocent face dinta, Dan murmushi Maryam ta saki sannan tace
"Zan zauna....chan...." Ta nuna dakin su murja, duk alhaji na tsaye yana kallon su,ka fada hajiya ta daga tare dacewa
"Your choice..." Tana kaiwa nan ta juya, shima alhaji juyawa yayi ya Kama hanyan waje da alaman part dinshi zai koma, ahankali hajiya ta taka ta bi bayanshi. Bayan sun isa part dinshi ya juya yana kallon ta fuskan shi daure yace
"Wai me yasa kike nunawa duniya ban isa da ke ba?... Meyesa kike nunawa duniya ban isa da gidana ba?..." Ya fada sounding very bitter, cikin surprise hajiya tace
"Yanzu my alhaji Don wannan yarinyan kake wannan maganan cikin bacin rai?.." Hannun ya daga mata tare dacewa
"Stop that...ba Don yarinyan ba amma ko na waye bai kamata ki nuna ban Ida dake ba...Yanzu yarinyan tan iya fadawa family ke ce kike controlling gidan...what sort of thing is that?.." Ya fada yana juya mata baya, rungume shi tayi ta baya tare dacewa
"Am sorry my alhaji...amma ya kamata ta zauna da mate dinta...da kuma class dinta...." Ta karasa maganar in a low voice, baki alhaji ya tabe yana tunanin
"Wannan yarinyan is more expensive fiye da tunanin ki..." Ya fada cikin ranshi, sannan yace
"Ke always matsalan ki class...bakisan talaka na iya zama Mai kudi ba shi kuma Mai kudi talaka ba...what goes up will surely come down...kullum Ina cikin fada maki Mai kudi baifi talaka da komai ba muddin bai tsoron Allah..." Bai idaba ta Dan tabe baki
"My alhaji naji..Yanzu dai muje Inyi fixing ruwan wankan ka...." Ta fada Tana wuce shi Don shiga bathroom Don ta San in zata tsaya bai daina maganar. Bayanta yabi da kallon tare da zama kan sofa yana aduan Allah yasa kar hajiya tayi abinda zaisa Maryam taga bakinta.