← Book details Tumfafiya Uwar Kwankwamai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 277 OF 286

Sashe 277

Tumfafiya Uwar Kwankwamai Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read

ZAINAB IDRIS MAKAWA
[7/16, 2:27 PM] Zainab Idris Makawa Writer: 🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,,
🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,,
🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,
ZAINAB IDRIS MAKAWA
9️⃣9️⃣
ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,,

Allah muna rokon ka cikin kyawawan sunanka tsarkakkaku masu daraja da daukaka ka saukaka ka sanyaya kaji kai ka sahile kashiga lamarin baby Zahra ka kawo mata dauki da daukin ka ya Allah kaba wanan yarinyar lafiya a cikin sauki komai yazowa iyayyenta a saukake ya Allah ka hore masu abinda zasu dubeta dashi har karewan wanan jerabawan nasu.
Ya Allah kabawa baby Zahra lafiya inganttace da ita da duk kan sauran musulmin Allah na duniya marasa lafiya Allah ka basu lafiya masu lafiya Allah ka kara masu Allah kabawa baby Zahra lafiya ka yayye mata wanan laluran nata a saukake ya Allah.
Wanda suka taimaka Allah ka basu ladan taimako wanda keda niya baida halin hakan ubangiji Allah ka hore masa ka basa ladan niyyasa.
Ya ubangiji kasa a shiga da ita a sa,a a fito da ita lafiya masu lalura irin nata dama wanda ba irin nata ba ubangiji ka basu lafiya Allahuma Amin Allah.
Ya Allah kasa ayi aikin nan nata dana sauran musulmai a cikin nasara Allah ka dubawa iyayyen yarinyar nan laluransu ka haskakawa rayuwan su Amin ya Allah na Annabi ya tayamu da Amin ya Allahu 👏
Chapter 277 · 0% Book details