Sashe 132
Tumfafiya Uwar Kwankwamai Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
ZAINAB IDRIS MAKAWA🌱TUMFAFIYA UWAR KWANKWANMAI ,,,,,,,,,,
🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,,
🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,
ZAINAB IDRIS MAKAWA
4️⃣7️⃣
ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,,
Basa jin hausa sosai sai filatanci don haka ba wai lalai bane wani ya zauna dasu yayi hira ga maganganun da yan uwan mahaifiyashi ke son yi dasu Amma rashin jin hausan da suka nuna basaji yasa sun barsu dama kuma gaisawa kawai akayi ya gabatar dasu gun yan uwa.
Daga nan ya kaisu masauki inda zasu sauka sun kwana washe gari karfe goma suna falon Abba zaune suna ganawa dashi inda Abban yasha mamaki ganin yaron ashe da gatanshi .
Ba bata lokaci suka gabatar mai da sadakin aure sukace kaya mata zasu kawo idan a ka gama hadawa sukai sallama suka barsu Abba da mamakin hakan a gaban su ya musa akai komai.
Dan uwan Abbane ya kalleshi yace dama na fadama in kana bin zancen mutane kai zaka kwana a cikinsa yaron nan kowa yasan ba shege bane da ubansa.
Ya kamata mutum yai amfani da iliminshi na zamanin nan kada a kaishi a baro shi yanzu gashi kaso kuresu ko ka tozarta uwar yan nan da ita yarinyar har yaron kaga Allah ya karesu.
Shiru Abban yayi shi kadai yasan abinda yake ji a zuciyarshi game da hakan don shi har yanzu laifina dani da ummah yake gani.
Basu fadawa kowa zancen zuwansu ba saida dare ina kwancene ummah ta shigo dakina tana fadin kizo Alh yana magana damu a falonshi.
Gabana nd yayi wani irin mugun faduwa ta juya ta fita ni kuma na mike na saka hijabi a jikina na fito ummah na gaba ina binta zuwa part din Abba din dake neman mu gabana sai faduwa yakeyi a lokacin.
Ashe kusan kowa na gidan namu kaf suna falon Abba sin nida ummah ce muka shigo a karshe don haka kusan kujerun duk an zazauna kowa na kallon mu yasa ya musa da ya jafar mikewa da sauri.
Suka kwashe tarkacen kujeran dake kusa da Abba sukaiwa ummah wurin zama dama sauran matan nasa duk sun hakince saman kujerun kusa dashi sai gashi yanzu ta fisuma zama kusa dashi din sosai.
Don ita a kujera daya suke da Abba din mama cika take daga inda take zaune tana hararan yaran nata dake faman rawan jiki kan ummah din ta samu wuri yadda kowa ya samu.
Nikan na zauna kusa da inda kafan ya musa yake na dukar da kaina kasa don jikina ya bani cewa wanan zaman akaina akayishi don yadda naga kowa na gidan ya hallara sai yan kanne uku da suke kananane ba a kira ba.
Mata mu godewa Allah idan kin samu haihuwa da wuri mussanman uwargida koba komai yayan nan zasu zame maki katangan dafawa a wani wajen.
Don nasan da ace ummah Allah yaba haihuwan wuri ta haifi yara da yanzu kidon dole Abba ya daga mata kafa a wani wajen.
Don yadda naga mama tana shakan iska sosai yanzu tana nuna tafi kowa komai a gidan sai abinda tace dole kowa zaibi.
Wanan kuwa ya samo asaline da yayan ta maza manya da yanzu take ganin su wuce sanin kowa a wurin Abba din.
Can Abba din ya dago yace OK kowa yazo ko eh dama su ake jira ai gasu kuma sunzo OK dama na tara ku nan ne badon komai ba sai zancen auren yaran nan daya taso musanman naki ke zahra ya kira sunana karo na farko har yasa na daga kao na dan kalleshi.
Yaci gaba da fadin kada ki kuka da kowa duk abinda kikaje gidan yaron nan kika gani ki kuka da kanki don kece kika zabo abinki kuma na baki shi.
Ummah ta dago kai ta kalleshi ashe Abban ya ganta yace yes da in zauna ta jawo min wani zance gara kawai na mika mashi ita suje can su karata a gidanshi tunda ita tafi karfina yanzu.
Kuka na sake lokaci guda yace ai baki kuka ba sai kinji dokokin da zan kidanya a kanki yanzu don ba zan sayar da akuyana ba ta dawo tana ci min dangan gidana daga baya kuma.
Don haka abinda nake nufi a nan shine ban yarda wani ko wata yace zai taimaka maki ba daga cikin dukiyana har idan naji hakan zan sabawa mashi fiye da tsamaninsa ko waye.
Abba ya musa ya fada sai ya dagawa ya musa din hannu mama tace kai wani irin tsagerana wai ubanka na magana komu matanshi ba wanda yai magana sai kai.
Amma mama kinji abinda Abba yake fadi sai naga wanan dokan kamar yayi tsauri da yawa ga yarinyar nan kowaye ma aisai ya nemi taimako a wurin wani balle ita da zata auri wanda baida karfi.
Kai kaimin shiru ko yanzu ranka ya baci a nan na fada na kara kada wanda ya daukar min wani abinda ya fito daga tsatsona da sunan taimakawa zahra dashi.
Ai tunda ka fada an gama dama ai don ka akeyi inji mama don me za a taka dokan ka kuma, sai hjy karima tace amma dai daka sasauta dokan nan a kanta don Allah .
Iya zancena ke na sai zancen kaya don kada uwarki tace nayi bambanci su wa yan nan na riga dana masu sayayyansu a Dubai tun lokacin da suka tsayar da mazajensu don haka a yanzu banda lokacin komawa Dubai nace zan sayo maki kaya acan anan Nigerua nasa hjy karima ta duba maki kuma kayan zasu shigo wani sati sai ya fada maki inda za a aje kayan.
Idan yaga dama yai maki lefe in kuma baiyi bama wanan matsalan kuce don ni na riga na gama maganata a kanki ko kowa nan kuma yaji abinda na fada dai.
Ya jafar ne da hankalinshi ke kan waya zuciyasa na tafasa don rashin gaskiyan da yaga ana shukawa a wurin wayan nasa yayi kara ya dauka tare da mikewa don barin falon a daidai lokacin da ummah tace shike nan ko ?
Tana tambayan Abba din yace eh shike nan ko akwai wani magana ne tace a,a babu komai wallahi mun gode Allah kara arziki yasawa auren su albarka ga baki daya sai ta mike don barin falon.
Ya musa ma ya mike shima mama ko sai mere baki da takeyi tana kumshe dariyan ta hjy karima kuma cewa tayi Allah kyauta abindai baiyi dadi ba wallahi.
Dadin ke nan tunda haka suke so ai an masu Abba ya fada a hasale ko waye yace ba zaiji maganata ba haka zan masa kafin ya tozartani garin nan.
🌱TUMFAFIYA BAKI FITA A WURIN BANZA ,,,,,,,
🌱TUMFAFIYA SIRIN KI SAI ALLAH ,,,,,,,,,,
ZAINAB IDRIS MAKAWA
4️⃣7️⃣
ONLINE PAID NOVEL YARUWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DARI BIYAR NE DON KIRA 08036959257 KO BIYA KI AIKA 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO KATIN WAYA MUN GODE UBANGIJI YA BAKI IKON BIYA AMIN,,,,,,,
Basa jin hausa sosai sai filatanci don haka ba wai lalai bane wani ya zauna dasu yayi hira ga maganganun da yan uwan mahaifiyashi ke son yi dasu Amma rashin jin hausan da suka nuna basaji yasa sun barsu dama kuma gaisawa kawai akayi ya gabatar dasu gun yan uwa.
Daga nan ya kaisu masauki inda zasu sauka sun kwana washe gari karfe goma suna falon Abba zaune suna ganawa dashi inda Abban yasha mamaki ganin yaron ashe da gatanshi .
Ba bata lokaci suka gabatar mai da sadakin aure sukace kaya mata zasu kawo idan a ka gama hadawa sukai sallama suka barsu Abba da mamakin hakan a gaban su ya musa akai komai.
Dan uwan Abbane ya kalleshi yace dama na fadama in kana bin zancen mutane kai zaka kwana a cikinsa yaron nan kowa yasan ba shege bane da ubansa.
Ya kamata mutum yai amfani da iliminshi na zamanin nan kada a kaishi a baro shi yanzu gashi kaso kuresu ko ka tozarta uwar yan nan da ita yarinyar har yaron kaga Allah ya karesu.
Shiru Abban yayi shi kadai yasan abinda yake ji a zuciyarshi game da hakan don shi har yanzu laifina dani da ummah yake gani.
Basu fadawa kowa zancen zuwansu ba saida dare ina kwancene ummah ta shigo dakina tana fadin kizo Alh yana magana damu a falonshi.
Gabana nd yayi wani irin mugun faduwa ta juya ta fita ni kuma na mike na saka hijabi a jikina na fito ummah na gaba ina binta zuwa part din Abba din dake neman mu gabana sai faduwa yakeyi a lokacin.
Ashe kusan kowa na gidan namu kaf suna falon Abba sin nida ummah ce muka shigo a karshe don haka kusan kujerun duk an zazauna kowa na kallon mu yasa ya musa da ya jafar mikewa da sauri.
Suka kwashe tarkacen kujeran dake kusa da Abba sukaiwa ummah wurin zama dama sauran matan nasa duk sun hakince saman kujerun kusa dashi sai gashi yanzu ta fisuma zama kusa dashi din sosai.
Don ita a kujera daya suke da Abba din mama cika take daga inda take zaune tana hararan yaran nata dake faman rawan jiki kan ummah din ta samu wuri yadda kowa ya samu.
Nikan na zauna kusa da inda kafan ya musa yake na dukar da kaina kasa don jikina ya bani cewa wanan zaman akaina akayishi don yadda naga kowa na gidan ya hallara sai yan kanne uku da suke kananane ba a kira ba.
Mata mu godewa Allah idan kin samu haihuwa da wuri mussanman uwargida koba komai yayan nan zasu zame maki katangan dafawa a wani wajen.
Don nasan da ace ummah Allah yaba haihuwan wuri ta haifi yara da yanzu kidon dole Abba ya daga mata kafa a wani wajen.
Don yadda naga mama tana shakan iska sosai yanzu tana nuna tafi kowa komai a gidan sai abinda tace dole kowa zaibi.
Wanan kuwa ya samo asaline da yayan ta maza manya da yanzu take ganin su wuce sanin kowa a wurin Abba din.
Can Abba din ya dago yace OK kowa yazo ko eh dama su ake jira ai gasu kuma sunzo OK dama na tara ku nan ne badon komai ba sai zancen auren yaran nan daya taso musanman naki ke zahra ya kira sunana karo na farko har yasa na daga kao na dan kalleshi.
Yaci gaba da fadin kada ki kuka da kowa duk abinda kikaje gidan yaron nan kika gani ki kuka da kanki don kece kika zabo abinki kuma na baki shi.
Ummah ta dago kai ta kalleshi ashe Abban ya ganta yace yes da in zauna ta jawo min wani zance gara kawai na mika mashi ita suje can su karata a gidanshi tunda ita tafi karfina yanzu.
Kuka na sake lokaci guda yace ai baki kuka ba sai kinji dokokin da zan kidanya a kanki yanzu don ba zan sayar da akuyana ba ta dawo tana ci min dangan gidana daga baya kuma.
Don haka abinda nake nufi a nan shine ban yarda wani ko wata yace zai taimaka maki ba daga cikin dukiyana har idan naji hakan zan sabawa mashi fiye da tsamaninsa ko waye.
Abba ya musa ya fada sai ya dagawa ya musa din hannu mama tace kai wani irin tsagerana wai ubanka na magana komu matanshi ba wanda yai magana sai kai.
Amma mama kinji abinda Abba yake fadi sai naga wanan dokan kamar yayi tsauri da yawa ga yarinyar nan kowaye ma aisai ya nemi taimako a wurin wani balle ita da zata auri wanda baida karfi.
Kai kaimin shiru ko yanzu ranka ya baci a nan na fada na kara kada wanda ya daukar min wani abinda ya fito daga tsatsona da sunan taimakawa zahra dashi.
Ai tunda ka fada an gama dama ai don ka akeyi inji mama don me za a taka dokan ka kuma, sai hjy karima tace amma dai daka sasauta dokan nan a kanta don Allah .
Iya zancena ke na sai zancen kaya don kada uwarki tace nayi bambanci su wa yan nan na riga dana masu sayayyansu a Dubai tun lokacin da suka tsayar da mazajensu don haka a yanzu banda lokacin komawa Dubai nace zan sayo maki kaya acan anan Nigerua nasa hjy karima ta duba maki kuma kayan zasu shigo wani sati sai ya fada maki inda za a aje kayan.
Idan yaga dama yai maki lefe in kuma baiyi bama wanan matsalan kuce don ni na riga na gama maganata a kanki ko kowa nan kuma yaji abinda na fada dai.
Ya jafar ne da hankalinshi ke kan waya zuciyasa na tafasa don rashin gaskiyan da yaga ana shukawa a wurin wayan nasa yayi kara ya dauka tare da mikewa don barin falon a daidai lokacin da ummah tace shike nan ko ?
Tana tambayan Abba din yace eh shike nan ko akwai wani magana ne tace a,a babu komai wallahi mun gode Allah kara arziki yasawa auren su albarka ga baki daya sai ta mike don barin falon.
Ya musa ma ya mike shima mama ko sai mere baki da takeyi tana kumshe dariyan ta hjy karima kuma cewa tayi Allah kyauta abindai baiyi dadi ba wallahi.
Dadin ke nan tunda haka suke so ai an masu Abba ya fada a hasale ko waye yace ba zaiji maganata ba haka zan masa kafin ya tozartani garin nan.