Sashe 79
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dafe da handle d’in k’ofa yake dubanta “What.!! Masarauta kuma... What for..? I thought we’ve already talked about that, bazaki koma wannan Masarautar ba...!”
Katsesa tai da fad’in “I’ve changed my mind... Zan koma..!”
Murmushin da yafi kama da yak’e Ansar yai kana yace “But abinda van gane ba shine mai zaki koma yi cen..?!”
“Zan koma ne to fix what I ruined... Bazan iya zama a nan ba alhali ina saneda cewa na b’ata tsakanin d’iya da mahaifi... I need to go back na gyara abinda na b’ata...!”
Fuzar da huci yai a karo na biyu yana mai girgiza kai yake furta “Kinyi haka ne a bisa rashin sani Muhibbah, You don’t need to go back... Ya kamata mu bada hankalinmu kan batun aurenmu dake k’aratowa... Akwai maganar da nake so muyi dake dama..!”
Ta katsesa da fad’in “Kan Hameedah...? Kar ka damu bakada matsala dani, taimakona kukayi and duk wani condition d’in da zaku gindaya min zan d’auka... Nasani Baffah Yawale ya amince da aurenmu ne da sharad’in shima zaka auri d’iyarsa Hameedah right..?!”
Ansar ya shafe fuskarsa da tafukan hannunsa had’ida gyara tsayuwarsa yace “Ba haka bane Muhibbah..!”
“Then yaya ne..? Make me understand..! Shikenan dan an taimakeka sai ace rayuwarka ma sai yanda akeso za’a tsara..? I’m not saying kada ka auri ‘yar uwarka..!”
Katseta yai da fad’in “Hibbah please listen to me first... Wannan ba yin na bane kuma ba yin Mommy bane... Hibbah idan dan tani ne bazan auri d’iyarsu ba amma saidai Mommy bata buk’atan wani tashin hankali a halin yanzu shisa tace na amince da auren Hamidar..”
Murmushin da take ya katsesa, tasa bayan hannunta ta goge hawayen da suka gangaro mata “Karka damu bakada matsala daga b’angare na... All I’m asking now shine ka barni naje na gyara abinda na b’ata kafin ai maganar aurenmu... Besides babu wani zab’i ga wanda yai losing hope..!”
Yanda tai maganar tamkar sak’o take basa a dunk’ule...
Yai mata K’uri na ‘yan dak’ik’ai kana ya girgiza kai yace “Ban fahimceki ba... Wanda tai losing hope kaman yaya...?!”
Ta k’ak’aro murmushi had’ida girgiza kai tace “Rayuwar da kake mafarkin samu wanda bazaka tab’a samu ba... Toh duk rayuwar daka tsinci kanka ciki sai kai fatan Allah yasa hakan ya zame maka alkhairi..!”
Girgiza kai Ansar yai yace “Rayuwa dani ne k’addara..? Kokuwa dai rayuwa da kishiya ne k’addarar...? Kodai kinada wani wanda kike mafarkin rayuwa dashi ne matsayin ma’aurata K’addara take yunk’urin hana yuwar hakan... Muhibbah wannene ciki...? Talk to me answer me... Do you love someone else..?!”
Tambayar da yai mata ya haifar mata da wane irin fad’uwan gaba Ta d’ago dara daran idanunta tana dubansa zuciyarta naci gaba da bugawa...
Murmusawa tai kad’an “Ya kake magana haka... Ni kuma soyayya da wani...? Sanin kanka ne bayan iftila’in da ya auka dani na d’auki lokaci mai tsawo kafin na amince akwai wata aba Wai ita soyayya tsakanin mace da namiji.... Bansan soyayyan kowa ba sai naka Ya Ansar... Maiyasa kake tinanin inada ‘yanci da soyayya da wani bayan kai...?!” Ta k’arashe hawaye na gangaro mata...
Cikin sanyin jiki Ansar ya duk’a gabanta yace “Muhibbah you’ve all the right kiyi soyayya da wanda kike s koda ba ni bane.... Muhibbah ina sonki, ina k’aunarki... And I’m not asking you to love me back... Kuma ki daina d’aukan kanki a matsayin wacce aka taimaka dole tayi duk abinda muke so... No kin wuce haka a wajenmu, kin cancanci Farin ciki kema... Idan kikace baki sona I can understand you...!” Ya k’arashe cikin rawar murya...
K’uri tai masa hawaye na kuma gangaro mata... Ansar yai k’ok’arin saita kansa yace “Idan kin gama parking d’in muje na maidake, I’ll cancel my appointments for today...!”
Tai saurin mik’ewa tana mai girgiza kai take furta “No, kar ka damu zan tafi bakin hanya yanzun nan nasan bazan rasa motan Jos ba... Bai kamata ka dakatar da aikinka sabida ni ba...!”
Girgiza kai yai yana mai shafa wayar salulansa yake furta “I insist, you first before anything else, and is not safe nowadays ka shiga mota daga kan hanya, idan har shiga motan hayan ya kama dole toh yafi dacewa kaje tasha ka shiga motar da zai tashi daga gari zuwa gari direct..” (Matafiya a dinga hattara duba da yanzu yanda hanyoyinmu suka koma... Allah yaci gaba da karemu ya kawo mana lafiya da zaman lafiya a k’asarmu..Ameen!)
Jiki a matuk’ar sanyaye take ida shirin nata sanda ya janyo jakan kayan nata waya manne kunnensa yake furta “Doc eh wllhi, tafiya ce ta gaggawa ta taso min.. Ok toh shikenan babu matsala... Zamuyi magana later... Yauwa thank you..” Ya k’arashe maganar yana mai ficewa...
Tausayinsa ya lullub’eta gaba d’aya... Ansar ya cancanci Farin ciki... Shida mahaifiyarsa mutanen kirki ne... Koda ace bata sonsa tabbas zata iya sadaukar da soyayyarta ta amince ta aureshi domin shid’in yayi mata dukkan wani hallaci... So tari zaka so abu babu alkhairi cikinsa, sannan so tari zaka k’i abu shine maka alkhairi... Zataci gaba da addu’a Allah ya sanya aurenta da Ansar ya zamto Alkhairi ya kuma zamto silan mance duk wani k’unci na rayuwa data tsinci kanta ciki a baya...
A haka suka d’auki hanyar Jos duka su biyu d’in babu walwala a tattaredasu... Sanda suka isa yai parking a yanda ya saba parking... Ya juyo ya d’an dubeta kana ya sakar mata murmushi “Idan har dawowarki don ki gyara abinda kika b’ata shine kwanciyar hankalinki na amince miki da hakan... Allah ya baki nasaran cimma burinki cikin sauk’i....!”
Ta murmusa kad’an tace “Na gode Yaya Ansar... Na gode da fahimta da kake min a koda yaushe, sannan ina mai sanar dakai da zaran ka koma Bauchi kuyi shawari da Mommy ku yanke ranan aurenmu, duk lokacinda ya kwanta maka... Ni kuma nayi na’am da hakan... I’m ready to be all yours..!” Ta k’arashe murmushin k’arfin hali saman fuskarta...
Jin abin yai kaman wasa, ya kuma gyara zama yana dubanta “Are you serious Hibbah..?!”
Murmushi saman fuskarta Ta jinjina masa kai alamun tabbatarwa... Murmushin shima yayi kana yace “Bazan iya ce miki komai a yanzu ba, dan bansan ta yanda zan soma had’o kalaman Farin cikin da na tsinci kaina ciki ba... The only abu da zan fad’a miki yanzu shine na miki alk’awarin bazakiyi danasanin aurena ba in sha Allah...!”
Ta murmusa tana mai sadda kai k’asa tace “Ya kamata ka d’auki hanya kada rana yai maka...!”
Ya jinjina kai had’ida d’aga mata hannu alamun salute yace an gama your Highness yanzun nan ma kuwa...!”
Muhibbah ta murmusa tai masa fatan sauk’a lafiya kana sukai sallama ta d’auki hanyar masarauta gabanta na tsananta fad’uwa...
Hanshak’an motoci na Alfarma data gani ne barbaje cikin Masarautar ya sanyata ci gaba da tafiya cikin sanyin jiki tana kuma bin motocin da ido... Ga dogarai da Fadawa Ta ko ina suna gyara kimtsi...
“Tooh yau kuma meke faruwa cikin Masarautar...?!” Ta furta a hankali...
Can ta hangosa cikin shiga ta manyan kaya, farar shadda k’al ‘yar ciki da babban gare ga kuma farar rawani mai kunne biyu akansa, sosai k’warjininsa ya kuma fitowa... Wani taku yake irinta asalin jinin sarauta wanda babu sirki ko gauraye da jinin bauta...Tai tsaye tana dubansa zuciyarta naci gaba da bugawa... Sai fadanci ake masa masu sarauta na take masa baya...
Tana gani aka bud’e masa rantstiyar SUV fara k’al ya shige ciki Turaki ya shige ta d’aya b’angaren shima yayi shiga irinta masu mulki... Hadiminsa ya shige gaban motar bayan ya gama bud’ewa Ubangidan nasa... Sauran masu sarauta su Waziri da su Galadima suka shige sauran motocin yayinda motar security Ta soma ficewa daga cikin Masarautar ana baza hidiman iko...
Tabisu da kallo har suka fice kana ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali ta nufo cikin Fada... Tana tafe ne ta hangi Ubandoma sai waige waige yake a yayinda hankulan jam’an masarauta ya karkataga fatan sauk’a lafiya ga Yarima Mahmood ko muce Sarki Mahmood mai jiran nad’i....
Haka kurum taji tabi bayan Ubandoma taga mai yake shiryawa...
SameenaAleeyou 📚
SameenaAleeyou 📚
SameenaAleeyou📚[8/23, 10:35 AM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*51*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Jikin tsakankanin gini ta mak’ale tana duban Ubandoma da ya shige wani d’aki... Mamaki ya cikata dan koda wasa batai zaton akwai d’akuna a wannan waje ba a ciki Masarautar... Ikon Allah watau shidai wannan masarauta wani irin gine gine yakeda masu rikitarwa wanda idan bakasan kansa ba tabbas zaka auka ramin da bazaka iya ficewa ba har a mance dakai... Ta kuma lallab’awa ta isa jikin k’ofar d’akin da taga ya shige tana lek’e a hankali... Duhuwan dake cikin d’akin ya hanata ganin abinda Ke aukuwa cikin d’akin amma kam jikinta ya bata wani abin yake k’ullawa a wannan waje mai surk’ullen gaske...
Tana jin alamun zai fito tai saurin komawa mab’oyarta Ta b’oye... Ubandoma ya fito yana ‘yan waige waigensa kana yasa kai ya shige cikin sauri.... Abin mamakin data gani wannan karon sai yafi d’aure mata kai... Gashi dai gini ne Babu alamun k’ofa amma sai gashi ginin ya bud’e Ubandoma ya fice... Tinanin Taswira mai wahalan fasaltuwan nan ya fad’o mata... Tabbas yayi kamanceceniya da ire iren wannan gini.. Amma ko dan Ta kuma fahimtar Taswiran nan zata isa jikin ginin taga ko Allah zaisa ta iya bud’e wannan k’ofa da baida wani alamu...
Katsesa tai da fad’in “I’ve changed my mind... Zan koma..!”
Murmushin da yafi kama da yak’e Ansar yai kana yace “But abinda van gane ba shine mai zaki koma yi cen..?!”
“Zan koma ne to fix what I ruined... Bazan iya zama a nan ba alhali ina saneda cewa na b’ata tsakanin d’iya da mahaifi... I need to go back na gyara abinda na b’ata...!”
Fuzar da huci yai a karo na biyu yana mai girgiza kai yake furta “Kinyi haka ne a bisa rashin sani Muhibbah, You don’t need to go back... Ya kamata mu bada hankalinmu kan batun aurenmu dake k’aratowa... Akwai maganar da nake so muyi dake dama..!”
Ta katsesa da fad’in “Kan Hameedah...? Kar ka damu bakada matsala dani, taimakona kukayi and duk wani condition d’in da zaku gindaya min zan d’auka... Nasani Baffah Yawale ya amince da aurenmu ne da sharad’in shima zaka auri d’iyarsa Hameedah right..?!”
Ansar ya shafe fuskarsa da tafukan hannunsa had’ida gyara tsayuwarsa yace “Ba haka bane Muhibbah..!”
“Then yaya ne..? Make me understand..! Shikenan dan an taimakeka sai ace rayuwarka ma sai yanda akeso za’a tsara..? I’m not saying kada ka auri ‘yar uwarka..!”
Katseta yai da fad’in “Hibbah please listen to me first... Wannan ba yin na bane kuma ba yin Mommy bane... Hibbah idan dan tani ne bazan auri d’iyarsu ba amma saidai Mommy bata buk’atan wani tashin hankali a halin yanzu shisa tace na amince da auren Hamidar..”
Murmushin da take ya katsesa, tasa bayan hannunta ta goge hawayen da suka gangaro mata “Karka damu bakada matsala daga b’angare na... All I’m asking now shine ka barni naje na gyara abinda na b’ata kafin ai maganar aurenmu... Besides babu wani zab’i ga wanda yai losing hope..!”
Yanda tai maganar tamkar sak’o take basa a dunk’ule...
Yai mata K’uri na ‘yan dak’ik’ai kana ya girgiza kai yace “Ban fahimceki ba... Wanda tai losing hope kaman yaya...?!”
Ta k’ak’aro murmushi had’ida girgiza kai tace “Rayuwar da kake mafarkin samu wanda bazaka tab’a samu ba... Toh duk rayuwar daka tsinci kanka ciki sai kai fatan Allah yasa hakan ya zame maka alkhairi..!”
Girgiza kai Ansar yai yace “Rayuwa dani ne k’addara..? Kokuwa dai rayuwa da kishiya ne k’addarar...? Kodai kinada wani wanda kike mafarkin rayuwa dashi ne matsayin ma’aurata K’addara take yunk’urin hana yuwar hakan... Muhibbah wannene ciki...? Talk to me answer me... Do you love someone else..?!”
Tambayar da yai mata ya haifar mata da wane irin fad’uwan gaba Ta d’ago dara daran idanunta tana dubansa zuciyarta naci gaba da bugawa...
Murmusawa tai kad’an “Ya kake magana haka... Ni kuma soyayya da wani...? Sanin kanka ne bayan iftila’in da ya auka dani na d’auki lokaci mai tsawo kafin na amince akwai wata aba Wai ita soyayya tsakanin mace da namiji.... Bansan soyayyan kowa ba sai naka Ya Ansar... Maiyasa kake tinanin inada ‘yanci da soyayya da wani bayan kai...?!” Ta k’arashe hawaye na gangaro mata...
Cikin sanyin jiki Ansar ya duk’a gabanta yace “Muhibbah you’ve all the right kiyi soyayya da wanda kike s koda ba ni bane.... Muhibbah ina sonki, ina k’aunarki... And I’m not asking you to love me back... Kuma ki daina d’aukan kanki a matsayin wacce aka taimaka dole tayi duk abinda muke so... No kin wuce haka a wajenmu, kin cancanci Farin ciki kema... Idan kikace baki sona I can understand you...!” Ya k’arashe cikin rawar murya...
K’uri tai masa hawaye na kuma gangaro mata... Ansar yai k’ok’arin saita kansa yace “Idan kin gama parking d’in muje na maidake, I’ll cancel my appointments for today...!”
Tai saurin mik’ewa tana mai girgiza kai take furta “No, kar ka damu zan tafi bakin hanya yanzun nan nasan bazan rasa motan Jos ba... Bai kamata ka dakatar da aikinka sabida ni ba...!”
Girgiza kai yai yana mai shafa wayar salulansa yake furta “I insist, you first before anything else, and is not safe nowadays ka shiga mota daga kan hanya, idan har shiga motan hayan ya kama dole toh yafi dacewa kaje tasha ka shiga motar da zai tashi daga gari zuwa gari direct..” (Matafiya a dinga hattara duba da yanzu yanda hanyoyinmu suka koma... Allah yaci gaba da karemu ya kawo mana lafiya da zaman lafiya a k’asarmu..Ameen!)
Jiki a matuk’ar sanyaye take ida shirin nata sanda ya janyo jakan kayan nata waya manne kunnensa yake furta “Doc eh wllhi, tafiya ce ta gaggawa ta taso min.. Ok toh shikenan babu matsala... Zamuyi magana later... Yauwa thank you..” Ya k’arashe maganar yana mai ficewa...
Tausayinsa ya lullub’eta gaba d’aya... Ansar ya cancanci Farin ciki... Shida mahaifiyarsa mutanen kirki ne... Koda ace bata sonsa tabbas zata iya sadaukar da soyayyarta ta amince ta aureshi domin shid’in yayi mata dukkan wani hallaci... So tari zaka so abu babu alkhairi cikinsa, sannan so tari zaka k’i abu shine maka alkhairi... Zataci gaba da addu’a Allah ya sanya aurenta da Ansar ya zamto Alkhairi ya kuma zamto silan mance duk wani k’unci na rayuwa data tsinci kanta ciki a baya...
A haka suka d’auki hanyar Jos duka su biyu d’in babu walwala a tattaredasu... Sanda suka isa yai parking a yanda ya saba parking... Ya juyo ya d’an dubeta kana ya sakar mata murmushi “Idan har dawowarki don ki gyara abinda kika b’ata shine kwanciyar hankalinki na amince miki da hakan... Allah ya baki nasaran cimma burinki cikin sauk’i....!”
Ta murmusa kad’an tace “Na gode Yaya Ansar... Na gode da fahimta da kake min a koda yaushe, sannan ina mai sanar dakai da zaran ka koma Bauchi kuyi shawari da Mommy ku yanke ranan aurenmu, duk lokacinda ya kwanta maka... Ni kuma nayi na’am da hakan... I’m ready to be all yours..!” Ta k’arashe murmushin k’arfin hali saman fuskarta...
Jin abin yai kaman wasa, ya kuma gyara zama yana dubanta “Are you serious Hibbah..?!”
Murmushi saman fuskarta Ta jinjina masa kai alamun tabbatarwa... Murmushin shima yayi kana yace “Bazan iya ce miki komai a yanzu ba, dan bansan ta yanda zan soma had’o kalaman Farin cikin da na tsinci kaina ciki ba... The only abu da zan fad’a miki yanzu shine na miki alk’awarin bazakiyi danasanin aurena ba in sha Allah...!”
Ta murmusa tana mai sadda kai k’asa tace “Ya kamata ka d’auki hanya kada rana yai maka...!”
Ya jinjina kai had’ida d’aga mata hannu alamun salute yace an gama your Highness yanzun nan ma kuwa...!”
Muhibbah ta murmusa tai masa fatan sauk’a lafiya kana sukai sallama ta d’auki hanyar masarauta gabanta na tsananta fad’uwa...
Hanshak’an motoci na Alfarma data gani ne barbaje cikin Masarautar ya sanyata ci gaba da tafiya cikin sanyin jiki tana kuma bin motocin da ido... Ga dogarai da Fadawa Ta ko ina suna gyara kimtsi...
“Tooh yau kuma meke faruwa cikin Masarautar...?!” Ta furta a hankali...
Can ta hangosa cikin shiga ta manyan kaya, farar shadda k’al ‘yar ciki da babban gare ga kuma farar rawani mai kunne biyu akansa, sosai k’warjininsa ya kuma fitowa... Wani taku yake irinta asalin jinin sarauta wanda babu sirki ko gauraye da jinin bauta...Tai tsaye tana dubansa zuciyarta naci gaba da bugawa... Sai fadanci ake masa masu sarauta na take masa baya...
Tana gani aka bud’e masa rantstiyar SUV fara k’al ya shige ciki Turaki ya shige ta d’aya b’angaren shima yayi shiga irinta masu mulki... Hadiminsa ya shige gaban motar bayan ya gama bud’ewa Ubangidan nasa... Sauran masu sarauta su Waziri da su Galadima suka shige sauran motocin yayinda motar security Ta soma ficewa daga cikin Masarautar ana baza hidiman iko...
Tabisu da kallo har suka fice kana ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali ta nufo cikin Fada... Tana tafe ne ta hangi Ubandoma sai waige waige yake a yayinda hankulan jam’an masarauta ya karkataga fatan sauk’a lafiya ga Yarima Mahmood ko muce Sarki Mahmood mai jiran nad’i....
Haka kurum taji tabi bayan Ubandoma taga mai yake shiryawa...
SameenaAleeyou 📚
SameenaAleeyou 📚
SameenaAleeyou📚[8/23, 10:35 AM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*51*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Jikin tsakankanin gini ta mak’ale tana duban Ubandoma da ya shige wani d’aki... Mamaki ya cikata dan koda wasa batai zaton akwai d’akuna a wannan waje ba a ciki Masarautar... Ikon Allah watau shidai wannan masarauta wani irin gine gine yakeda masu rikitarwa wanda idan bakasan kansa ba tabbas zaka auka ramin da bazaka iya ficewa ba har a mance dakai... Ta kuma lallab’awa ta isa jikin k’ofar d’akin da taga ya shige tana lek’e a hankali... Duhuwan dake cikin d’akin ya hanata ganin abinda Ke aukuwa cikin d’akin amma kam jikinta ya bata wani abin yake k’ullawa a wannan waje mai surk’ullen gaske...
Tana jin alamun zai fito tai saurin komawa mab’oyarta Ta b’oye... Ubandoma ya fito yana ‘yan waige waigensa kana yasa kai ya shige cikin sauri.... Abin mamakin data gani wannan karon sai yafi d’aure mata kai... Gashi dai gini ne Babu alamun k’ofa amma sai gashi ginin ya bud’e Ubandoma ya fice... Tinanin Taswira mai wahalan fasaltuwan nan ya fad’o mata... Tabbas yayi kamanceceniya da ire iren wannan gini.. Amma ko dan Ta kuma fahimtar Taswiran nan zata isa jikin ginin taga ko Allah zaisa ta iya bud’e wannan k’ofa da baida wani alamu...