Sashe 78
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hawaye na gangaro mata take dubansa lokaci guda take furta “Ya Jamal ina sonka... Ina sonka a duk yanayin daka tsinci kanka ciki, ka daina doubting soyayyar da nake maka... Wasu lokutan ba appearance na mutum ake dubawa ba, kyawawan d’abi’u da halayya ake dubi da... Mutum mai kyawawan d’abi’u irin naka ba’a sakaci da soyayyarsa... I love you Ya Jamal..!”
Jamal yai mata K’uri yana dubanta zuciyarsa na masa wane irin sanyi“Zaki aureni a yanda nake.. Kin amince da zaran mun koma masarauta a saka bikinmu...?!”
Murmushi saman fuskarta take jinjina masa kai “Yes Yaya... Na amince zan aureka... Na amince a saka mana ranan aure..!” Ta k’arashe murmushi saman fuskarta hawaye na gangaro mata...
Murmushin Shima ya sakar mata yace “Thank you so much my love... I love you...!” Daidai nan Dr ya shigo da takardun discharging Jamal sai zolayan Umaima yake yana fad’in daga yau ta daina yinin asibiti.. A ‘yan kwanaki biyun da Jamal yai kullum can wajensa take yini wanda hakan sosai yake d’ebe masa kewa...
**
A b’angaren Giwa abubuwa sun kuma rikice mata, babu labari mai dad’i daga Ubandoma ko Waziri gameda neman Izzatu gashi gobe wa’adin da Tal’udu ya bata yake cika... Gaba d’aya ta rasa yana zata saka kanta sabida tashin hankali, har wani rama da bak’i Giwa tayi.. Ko Fadarta bata iya fitowa kullum cikin neman mafita take... Babu abinda yake gabanta yanzu tamkar taga Ta sami Izzatu yanda ta shiga ta fita, idan kaga Giwa zakai zaton ciwo take... Kowa a Masarautar sabgan gabansa da abinda ya damesa yake... Yazeed na k’ok’arin yanda zai ya kawar da Mahmood daga Masarautar shima Mahmood d’in na k’ok’arin yaga ya shawo kan d’iyarsa daga iftila’in da suka tsinci kansu ciki... Tuni ya sanar da Giwa k’udirinsa na auren Raheema saidai bai sanar da ita shirinsa na barin k’asar tareda Raheema da d’iyarsa Zahra ba, Giwa tayi na’am musamman dataji za’a had’a Bikin aurensa da Bikin nad’asa sarauta ne hakan sosai yayi masu dad’i itada Waziri, a k’arshe zasu rabu da Mahmood su huta su kuma d’aura alhakin mutuwarsa kan matarsa Raheema da kuma yayarta Gimbiya Zeenatu, shikenan sun kashe tsuntsu biyu da dutse guda... Shi kuwa Yazeed bai nuna damuwarsa da batun nad’in sarautar da za’aiwa Mahmood ranan bikin aurensa ba tinda yasan shirin Mahmood d’in barin k’asar zai da zaran ya auri Raheema bazai jira su nad’asa sarauta ba, a k’arshe idan babu Mahmood dole a nad’asa shi Yazeed a matsayin Sarki....
Ita kuwa Raheema tuni ta koma Masarautar su tinda aka soma batun aurensu da Mahmood.. Gimbiya Zeenatu bata sama bata k’asa burinta na mallakan masarauta ya kusa tabbata...
**
Jamal ne a d’akinsa shi kad’ai sai kai komo yake dafe da sandarsa ta crotchets yana zullumin abinda ka iya zuwa yazo bayan kwanaki biyu da ya shafe bai je yanda yake zuwa cikin Masarautar ba... Waht if ya mutu...? Wata zuciya tace idan ya mutu ai hutunka tinda dama kace da Giwa ka riga ka kashesa tun wancan lokacin sannan Umaima zata zamto taka kai kad’ai har abada... Mutuwar nasa zai fi maka... Toh amma idan bai mutu ba fah... Idan ya sami wani hanya yayi escaping fah..? Kai ai Babu hanyar da zai samu ya gudu bayan alluran gusar da hankali da kake jibga masa had’ida k’wayoyin da kake narka masa a ruwan shansa.... Bazai tab’a iya escaping ba... Lokaci guda kaman wanda aka sinkaya ya isa jikin drawer ya janyo ya ciro doguwar syringe d’in ya zuk’i ruwan magani ya d’agata sama yana kallo kana ya saki murmushi a hankali yana kad’a syringe d’in daidai lokacinda Umaima tai knocking hannunta d’aukeda tray na fruits...
A d’ari Jamal yai saurin maida syringe d’in cikin drawer ya juyo yana tambayar ko wanene...
Umaima tace itace daga nan yanda take tsaye bakin k’ofa... Sauri sauri ya maida duk abubuwan da ya d’auko kana ya isa k’ofar dafe da crutches d’insa ya bud’e mata murmushi saman fuskarsa..
Murmushin ta sakar masa itama wanda yafi kama yak’e kana tace “Naga baka parlor nace barin hauro maka dashi tinda ka hana duk Kuyangin gidan nan shigowa sashenka kuma time d’in shan maganinka yayi...!”
K’uri yai mata yana jin dad’in yanda take nuna damuwarta akansa... Lokaci guda ya kauce ya bata hanya yace “Please come in...!”
Umaima ta jinjina kai ta rab’a ta shige a hankali kana ta isa ta aje masa tray d’in saman rug... Jin k’aran rufe k’ofa ya sanyata saurin juyowa alamun tsoro fal fuskarta...
Murmushi ya sakar mata yana mai dogarowa yanda take yace “Ya naga yanayinki ya canza... Ko tsorona kike...?”
Ta kuma sakar masa murmushi wanda yafi kama da yak’e tace “A’a Yaya... Ka sha maganinka kafin lokaci ya k’ure..!”
Ya jinjina mata kai alamun toh zaisha...
Suna a haka Giwa ta shigo sashen nasa... Kallo taiwa Umaima ta watsar, Umaima ta sinne kai ta gaisheta dan tun bayan da suka soma soyayya da Jamal nauyin Giwa ya k’aru cikin idanunta... Tai excusing kanta ta fice Jamal na biyeda ita da ido....
Umaima na ficewa Giwa tace “Kai mai yarinyar nan take d’akinka...?!”
Ya kuwa watsa mata harara dan yanzu kallon arziki bai shiga tsakaninsa da mahaifiyar tasa... “Is non of your business...!” Ya fad’i yana mai juya mata baya....
Giwa ta k’araso sosai cikin d’akin had’ida furta “Tun wuri ka janye wannan shiririta da kake... Babu kai babu auren Umaima...!”
Kaikaitowa yai yana dubanta kana ya murmusa kad’an yace “Da gaske Maami..?!” Ya murmusa kad’an yace “Kin makara, na riga na gama miki biyayya muddin kikai gangancin yunk’urin dakatar da aurena da Umaima... Yau d’in nan basai gobe ba zan sanar dasu Galadima batun aurena da Umaima, in fact tareda na Yaya Mahmood nake so a had’a..!”
Giwa da fuzar da huci kad’an tace “Gwarzona kalleni nan kaji... Ni fah bance kada kayi aure ba amma da ka d’an sarara ka sake dubawa ko zaka sami wata, ni tabbata ba wata soyayya bace tsakaninku da Umaima SHAKUWA CE kawai....!”
Wane irin duba ya watsa mata kana ya saki murmushi da gefen bakinsa yace “A yanayin da nake ciki har cewa kike na tsaya na sake dubawa bayan nasan babu mai k’aunata tsakanida Allah a yanda nake... Maami koma akwai ni bani son kowa sai Umaima kuma dole a saka aurenmu lokaci guda dana Yaya Mahmood tinda nida ita mun sasanta da juna kuma duka abin d’aya ne Maami, nida Umaima duka ‘ya’yanki ne... Idan har zaki amince Yaya Mahmood ya auri k’anwar kishiyarki na tabbata zaki amince na auri d’iyar d’an uwanki... Saidai kuma idan akwai abinda kike b’oyewa wanda ni kaina ban sani ba Maami.....?!” Ya k’arashe yana mai tsareta da idanu...
Ganin ta kasa magana ya sanyashi sakin murmushi yace “Nasan baki fata dark secrets d’inki su soma bayyana...! Dan wllhi if you try something funny zan baki mamaki irin wanda baki tab’a zato daga gareni ba...!” Ya k’arashe yana sakin huci...
Idanu waje Giwa ke dubansa zuciyarta na wane irin bugawa, Yazeed threatens her yanzu ga Jamal ma nayi, wannan wace irin rayuwa ce ace ‘ya’yanka na cikinka na maka barazana bayan duk sadaukarwa da take sabida su ne da samun ingantacciyar rayuwarsu... Ta had’iyi miyau da k’yar kana ta murmusa tace “Yanda kake so Gwarzona...!” Tana kaiwa nan ta juya ta fice cikin sassarfa..
Jamal yabita da idanu har ta b’acewa ganinsa kana ya d’auko syringe d’insa da zummar ficewa.... Yana rik’eda syringe ga kuma crutches hakan yasa yai losing balance Allurar ta karkace ta sokesa a cinya.... K’ara ya saki ya zube a wajen yana rik’eda cinyarsa yanda allurar ta cakkesa... Kan kace mai idanunsa sun soma lumshewa ya zube wajen....
**
Cikin sa’a taci gaba da kankare ginin har ta soma jin wane irin yanayi gaba d’aya illahirin jikinta... Bata fasa abinda take ba taci gaba da karjan ginin ko Allah zai bata dama ta gudu.... Ginin yai dogon rami da kana iya hango d’aya b’angaren dukda ba wani sosai ba... Idanunta ta lik’a jikin ramin ga mamakinta d’aki ta hango iyaka ganinka... Dukda akwai duhuwa saidai kaman tana iya jiyo sautin numfashin mutum yana fita da k’yar... Zuciyarta ya kuma yankewa Ta k’ara manna k’wayar idanunta jikin ramin.... Kaman daga sama taji an tab’a k’ofarta, tai saurin komawa ta zauna a mazauninta had’ida toshe ramin da take karjewa... Ubandoma ne ya kuma shigowa ya aje mata abinci maiji da lafiya harda ruwan sha kana ya kuma ficewa....
Ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali ta koma jikin ramin tana ci gaba da karje ginin sannu a hankali....
**
BAUCHI
Fitowa yai cikin shirinsa na tafiya office, ya lek’a kitchen ko zai ganta dan wasu lokutan nan yake taddata tareda Iya Larai sabida akasarin lokutan tare suke ayyukan... Bai taddata ba sai Iya Larai dake sauraron shirye shiryen safiya a radio... Gaisawa sukai kana ya tambayeta Mommy, Iya larai tace ai tuntuni ta fice Office...
Ansar ya jinjin Kai ba tareda ya kuma cewa komai ba, Iya Larai ta fahimcesa sarai Muhibbah yake son tambaya, Ta d’an bud’e murya tace “A kawo maka shayin naka ne...?!”
Ya girgiza kai idanunsa naga wayar salulansa yake fad’in “A’a Iya Larai na gode azumi nake..!”
Iya Larai tace “Aff ashe yau alhamis ai na mance azumin alhamis da litinin basa shigeka... Ka gaisa da mutumiyar taka ce... Tana ciki yau duka bata fito ba..?!”
Janye idanunsa yai daga saman screen d’in wayar tasa yace “Amma lafiya bata fito ba..?”
“Eh Toh kasan tinda ta dawo daga makarantar nan gaba d’aya mun rasa gane kanta amma dai naji jiya da dare tanaceda Hajiya yau d’in Zata koma makaranta sabida jarabawa dake gabato masu...”
Bai ida sauraren Iya Larai ba yasa kai ya shige cikin sauri,.. Iya Larai tabisa da kallo had’ida girgiza kai a hankali...
K’ofar d’akin nata ya tsaya yana knocking...
A zatonta Iya Larai ne ta d’an bud’e murya tace “Iya shigo abinki had’a kaya nake..”
Aya taima kalaman nata ganin wanda ya turo k’ofar...
Ta d’an kauda fuska kad’an had’ida fuzar da iska...
Murya can k’asa ta gaishesa... Ya amsa yana mai bin jakan kayan nata da kallo
“Why are you parking... Ina zakije..?” Yai mata tambayoyin a tare...
Idanunta naga wane b’angaren take furta “Zan koma Masarauta ne..!”
Jamal yai mata K’uri yana dubanta zuciyarsa na masa wane irin sanyi“Zaki aureni a yanda nake.. Kin amince da zaran mun koma masarauta a saka bikinmu...?!”
Murmushi saman fuskarta take jinjina masa kai “Yes Yaya... Na amince zan aureka... Na amince a saka mana ranan aure..!” Ta k’arashe murmushi saman fuskarta hawaye na gangaro mata...
Murmushin Shima ya sakar mata yace “Thank you so much my love... I love you...!” Daidai nan Dr ya shigo da takardun discharging Jamal sai zolayan Umaima yake yana fad’in daga yau ta daina yinin asibiti.. A ‘yan kwanaki biyun da Jamal yai kullum can wajensa take yini wanda hakan sosai yake d’ebe masa kewa...
**
A b’angaren Giwa abubuwa sun kuma rikice mata, babu labari mai dad’i daga Ubandoma ko Waziri gameda neman Izzatu gashi gobe wa’adin da Tal’udu ya bata yake cika... Gaba d’aya ta rasa yana zata saka kanta sabida tashin hankali, har wani rama da bak’i Giwa tayi.. Ko Fadarta bata iya fitowa kullum cikin neman mafita take... Babu abinda yake gabanta yanzu tamkar taga Ta sami Izzatu yanda ta shiga ta fita, idan kaga Giwa zakai zaton ciwo take... Kowa a Masarautar sabgan gabansa da abinda ya damesa yake... Yazeed na k’ok’arin yanda zai ya kawar da Mahmood daga Masarautar shima Mahmood d’in na k’ok’arin yaga ya shawo kan d’iyarsa daga iftila’in da suka tsinci kansu ciki... Tuni ya sanar da Giwa k’udirinsa na auren Raheema saidai bai sanar da ita shirinsa na barin k’asar tareda Raheema da d’iyarsa Zahra ba, Giwa tayi na’am musamman dataji za’a had’a Bikin aurensa da Bikin nad’asa sarauta ne hakan sosai yayi masu dad’i itada Waziri, a k’arshe zasu rabu da Mahmood su huta su kuma d’aura alhakin mutuwarsa kan matarsa Raheema da kuma yayarta Gimbiya Zeenatu, shikenan sun kashe tsuntsu biyu da dutse guda... Shi kuwa Yazeed bai nuna damuwarsa da batun nad’in sarautar da za’aiwa Mahmood ranan bikin aurensa ba tinda yasan shirin Mahmood d’in barin k’asar zai da zaran ya auri Raheema bazai jira su nad’asa sarauta ba, a k’arshe idan babu Mahmood dole a nad’asa shi Yazeed a matsayin Sarki....
Ita kuwa Raheema tuni ta koma Masarautar su tinda aka soma batun aurensu da Mahmood.. Gimbiya Zeenatu bata sama bata k’asa burinta na mallakan masarauta ya kusa tabbata...
**
Jamal ne a d’akinsa shi kad’ai sai kai komo yake dafe da sandarsa ta crotchets yana zullumin abinda ka iya zuwa yazo bayan kwanaki biyu da ya shafe bai je yanda yake zuwa cikin Masarautar ba... Waht if ya mutu...? Wata zuciya tace idan ya mutu ai hutunka tinda dama kace da Giwa ka riga ka kashesa tun wancan lokacin sannan Umaima zata zamto taka kai kad’ai har abada... Mutuwar nasa zai fi maka... Toh amma idan bai mutu ba fah... Idan ya sami wani hanya yayi escaping fah..? Kai ai Babu hanyar da zai samu ya gudu bayan alluran gusar da hankali da kake jibga masa had’ida k’wayoyin da kake narka masa a ruwan shansa.... Bazai tab’a iya escaping ba... Lokaci guda kaman wanda aka sinkaya ya isa jikin drawer ya janyo ya ciro doguwar syringe d’in ya zuk’i ruwan magani ya d’agata sama yana kallo kana ya saki murmushi a hankali yana kad’a syringe d’in daidai lokacinda Umaima tai knocking hannunta d’aukeda tray na fruits...
A d’ari Jamal yai saurin maida syringe d’in cikin drawer ya juyo yana tambayar ko wanene...
Umaima tace itace daga nan yanda take tsaye bakin k’ofa... Sauri sauri ya maida duk abubuwan da ya d’auko kana ya isa k’ofar dafe da crutches d’insa ya bud’e mata murmushi saman fuskarsa..
Murmushin ta sakar masa itama wanda yafi kama yak’e kana tace “Naga baka parlor nace barin hauro maka dashi tinda ka hana duk Kuyangin gidan nan shigowa sashenka kuma time d’in shan maganinka yayi...!”
K’uri yai mata yana jin dad’in yanda take nuna damuwarta akansa... Lokaci guda ya kauce ya bata hanya yace “Please come in...!”
Umaima ta jinjina kai ta rab’a ta shige a hankali kana ta isa ta aje masa tray d’in saman rug... Jin k’aran rufe k’ofa ya sanyata saurin juyowa alamun tsoro fal fuskarta...
Murmushi ya sakar mata yana mai dogarowa yanda take yace “Ya naga yanayinki ya canza... Ko tsorona kike...?”
Ta kuma sakar masa murmushi wanda yafi kama da yak’e tace “A’a Yaya... Ka sha maganinka kafin lokaci ya k’ure..!”
Ya jinjina mata kai alamun toh zaisha...
Suna a haka Giwa ta shigo sashen nasa... Kallo taiwa Umaima ta watsar, Umaima ta sinne kai ta gaisheta dan tun bayan da suka soma soyayya da Jamal nauyin Giwa ya k’aru cikin idanunta... Tai excusing kanta ta fice Jamal na biyeda ita da ido....
Umaima na ficewa Giwa tace “Kai mai yarinyar nan take d’akinka...?!”
Ya kuwa watsa mata harara dan yanzu kallon arziki bai shiga tsakaninsa da mahaifiyar tasa... “Is non of your business...!” Ya fad’i yana mai juya mata baya....
Giwa ta k’araso sosai cikin d’akin had’ida furta “Tun wuri ka janye wannan shiririta da kake... Babu kai babu auren Umaima...!”
Kaikaitowa yai yana dubanta kana ya murmusa kad’an yace “Da gaske Maami..?!” Ya murmusa kad’an yace “Kin makara, na riga na gama miki biyayya muddin kikai gangancin yunk’urin dakatar da aurena da Umaima... Yau d’in nan basai gobe ba zan sanar dasu Galadima batun aurena da Umaima, in fact tareda na Yaya Mahmood nake so a had’a..!”
Giwa da fuzar da huci kad’an tace “Gwarzona kalleni nan kaji... Ni fah bance kada kayi aure ba amma da ka d’an sarara ka sake dubawa ko zaka sami wata, ni tabbata ba wata soyayya bace tsakaninku da Umaima SHAKUWA CE kawai....!”
Wane irin duba ya watsa mata kana ya saki murmushi da gefen bakinsa yace “A yanayin da nake ciki har cewa kike na tsaya na sake dubawa bayan nasan babu mai k’aunata tsakanida Allah a yanda nake... Maami koma akwai ni bani son kowa sai Umaima kuma dole a saka aurenmu lokaci guda dana Yaya Mahmood tinda nida ita mun sasanta da juna kuma duka abin d’aya ne Maami, nida Umaima duka ‘ya’yanki ne... Idan har zaki amince Yaya Mahmood ya auri k’anwar kishiyarki na tabbata zaki amince na auri d’iyar d’an uwanki... Saidai kuma idan akwai abinda kike b’oyewa wanda ni kaina ban sani ba Maami.....?!” Ya k’arashe yana mai tsareta da idanu...
Ganin ta kasa magana ya sanyashi sakin murmushi yace “Nasan baki fata dark secrets d’inki su soma bayyana...! Dan wllhi if you try something funny zan baki mamaki irin wanda baki tab’a zato daga gareni ba...!” Ya k’arashe yana sakin huci...
Idanu waje Giwa ke dubansa zuciyarta na wane irin bugawa, Yazeed threatens her yanzu ga Jamal ma nayi, wannan wace irin rayuwa ce ace ‘ya’yanka na cikinka na maka barazana bayan duk sadaukarwa da take sabida su ne da samun ingantacciyar rayuwarsu... Ta had’iyi miyau da k’yar kana ta murmusa tace “Yanda kake so Gwarzona...!” Tana kaiwa nan ta juya ta fice cikin sassarfa..
Jamal yabita da idanu har ta b’acewa ganinsa kana ya d’auko syringe d’insa da zummar ficewa.... Yana rik’eda syringe ga kuma crutches hakan yasa yai losing balance Allurar ta karkace ta sokesa a cinya.... K’ara ya saki ya zube a wajen yana rik’eda cinyarsa yanda allurar ta cakkesa... Kan kace mai idanunsa sun soma lumshewa ya zube wajen....
**
Cikin sa’a taci gaba da kankare ginin har ta soma jin wane irin yanayi gaba d’aya illahirin jikinta... Bata fasa abinda take ba taci gaba da karjan ginin ko Allah zai bata dama ta gudu.... Ginin yai dogon rami da kana iya hango d’aya b’angaren dukda ba wani sosai ba... Idanunta ta lik’a jikin ramin ga mamakinta d’aki ta hango iyaka ganinka... Dukda akwai duhuwa saidai kaman tana iya jiyo sautin numfashin mutum yana fita da k’yar... Zuciyarta ya kuma yankewa Ta k’ara manna k’wayar idanunta jikin ramin.... Kaman daga sama taji an tab’a k’ofarta, tai saurin komawa ta zauna a mazauninta had’ida toshe ramin da take karjewa... Ubandoma ne ya kuma shigowa ya aje mata abinci maiji da lafiya harda ruwan sha kana ya kuma ficewa....
Ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali ta koma jikin ramin tana ci gaba da karje ginin sannu a hankali....
**
BAUCHI
Fitowa yai cikin shirinsa na tafiya office, ya lek’a kitchen ko zai ganta dan wasu lokutan nan yake taddata tareda Iya Larai sabida akasarin lokutan tare suke ayyukan... Bai taddata ba sai Iya Larai dake sauraron shirye shiryen safiya a radio... Gaisawa sukai kana ya tambayeta Mommy, Iya larai tace ai tuntuni ta fice Office...
Ansar ya jinjin Kai ba tareda ya kuma cewa komai ba, Iya Larai ta fahimcesa sarai Muhibbah yake son tambaya, Ta d’an bud’e murya tace “A kawo maka shayin naka ne...?!”
Ya girgiza kai idanunsa naga wayar salulansa yake fad’in “A’a Iya Larai na gode azumi nake..!”
Iya Larai tace “Aff ashe yau alhamis ai na mance azumin alhamis da litinin basa shigeka... Ka gaisa da mutumiyar taka ce... Tana ciki yau duka bata fito ba..?!”
Janye idanunsa yai daga saman screen d’in wayar tasa yace “Amma lafiya bata fito ba..?”
“Eh Toh kasan tinda ta dawo daga makarantar nan gaba d’aya mun rasa gane kanta amma dai naji jiya da dare tanaceda Hajiya yau d’in Zata koma makaranta sabida jarabawa dake gabato masu...”
Bai ida sauraren Iya Larai ba yasa kai ya shige cikin sauri,.. Iya Larai tabisa da kallo had’ida girgiza kai a hankali...
K’ofar d’akin nata ya tsaya yana knocking...
A zatonta Iya Larai ne ta d’an bud’e murya tace “Iya shigo abinki had’a kaya nake..”
Aya taima kalaman nata ganin wanda ya turo k’ofar...
Ta d’an kauda fuska kad’an had’ida fuzar da iska...
Murya can k’asa ta gaishesa... Ya amsa yana mai bin jakan kayan nata da kallo
“Why are you parking... Ina zakije..?” Yai mata tambayoyin a tare...
Idanunta naga wane b’angaren take furta “Zan koma Masarauta ne..!”