Sashe 109
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muhibbah na girgiza kai take furta “Hasiya taimako na zakiyi, Ki tuna idan kin taimaki wani Allah zai taimakeki.. Rayuwata data wasu mutane yana cikin had’ari mai munin gaske a Masarautar nan... Ki taimakeni Hasiya bamuda sauran lokaci, na baro ahalina cikin tashin hankali, mutanen nan satoni sukai suka rabani da mijina wanda aka d’aura min aure dashi suka kawo nan suka aje domin cimma burinsu... Hasiya kema mace ce kuma wataran zakiyi aure zaki fahimci abinda nake nufi... Dan Allah Ki taimakeni kada ki tona min asiri..!!”
Jikin Kuyangar ya d’anyi sanyi, ta risina tace “Toh yanzu Rankidad’e ya kike so nayi, mai kike so na miki...?!”
Muhibbah ta murmusa tace “Kayan jikinki nake so ki bani ke ki amshi na jikina Ki saka, idan na fita da wad’annan tufafin zasu iya gane ko ni wacece tunda su suka ajeni a wajen nan...!”
Kuyangar ta d’anyi Jim kaman mai tunani sai kuma tace “Amma ni zaki sakani cikin masifa Rankidad’e...!”
Muhibbah ta girgiza kai tace “In sha Allah Babu abinda zai sameki, Allah yaga nufinki, da niyyan taimako kikayi babu abinda zai sameki... Allah zai kiyayeki...!”
Kuyangar ta jinjina kai tace “Tinda Kikace Allah kin gama magana Rankidad’e... Kuma nima bazanso su cutar dake ba idan har da niyyan cutarwa suka rufeki cikin gidan nan... Zanso nayi taimako koda so d’aya ne a rayuwata a lokacinda nakeda halin yin taimakon... Rankidad’e mu shiga daga ciki na baki tufafi na..!”
Muhibbah Ta murmusa cikeda Farin ciki tai saurin janyo hannun Kuyangar suka shige daga ciki tanai mata godiya....
Haka suka canza Tufafi ta saka kalan tufafin Bayin cikin Masarautar yanda babu mai cewa ba Kuyangar cikin Masarautar bane... Ta kuma rufe fuskarta yanda baz’ai saurin ganeta ba....
Kuyangar Hasiya ta shige cikin d’akin ta zauna a matsayin Muhibbah...
Tana fitowa ta soma bin bango tana tinanin ta ina zata b’ullowa al’amarin, idan ta nufi d’akin Jamal kai tsaye ko shakka babu zata iya taddasa nan cikin sashen nasa zai iya kamata kuma idan ya kamata komai ya b’aci..! Meye abinyi wanne zatayi...?!
B’angare na zuciyarta yace ki fara duba sashen Giwa, da alama hankalin Masarautar ba’a kwance yake ba dan taci karo da wasu bayi a hanyar ta na fitowa sai gudu suke kaman dai cikin Masarautar babu lafiya...! Zuciyarta ya raya mata Ta fara duba sashen Giwa ta tabbata Jamal yana can kafin ta tunk’ari d’akinsa... Haka cikin sand’a da dabara wanda zakayi zaton kuyanga ce ta nufi b’angaren Giwa harda d’aukan paranti daga parlor yanda Kuyangi Ke kaiwa suna komowa Ta nufi upstairs dashi, tsaf zakayi tunanin Kuyanga ce take gudanar da ayyukanta....
A daidai mashigar parlorn Giwa na sama ta soma jiyo muryar Giwa da Jakadiya, Jakadiya na fad’in “Allah shi taimakeki ai Rankaidad’e Yarima Jamal ya kasa hak’ura har dare yayi akai masa amaryarsa, da alama burinki zai cika kafin dare...!”
Giwa tace “Ban fahimceki ba Jakadiya..! Kinaso kice Umaima tana b’angaren Yarima Jamal yanzu haka..?!”
Jakadiya Ta jinjina kai tace “K’warai Rankidad’e..! Gimbiya Umaima tana can b’angaren Yarima Jamal, ni ya umarta yace nai masa kiranta duk yanda za’ai akwai magana mai Muhimmanci da yake so su tattauna.... Kuma nasan bazai wuce kan wannan yarinyar ‘yar lek’en asiri Muhibbah ba... Toh kinga kuwa Rankidad’e idan suka keb’e su biyu ai zai wahala ya barta Ta fito ba tareda wani Al’amari ya gifta tsakaninsu ba... Ke shaida ce yanda yake matuk’ar k’aunar yarinyar da son kasancewa da ita...!”
Take Giwa taji wane irin Farin ciki na zuwa mata finally zata cikawa Boka Tal’udu burinsa... Ta Kece da wani irin dadiyar k’eta tamkar ba basarakiya ba tana furta “Da kyau..! Yayi kyau Jakadiya..! Kin kwana biyu bakizo min da labari mai dad’i irin wannan ba... Daga rana mai kaman ta yau Umaima Ta zama tarihi... Na ajiyeta ne Ta zamto sadaukarwa ta k’arshe daga tsatson Sarki Jamaluddeen.... A yau idan har d’ah na Jamaludden ya kusanceta shikenan ta zama tarihi a wannan duniya tamu..! Nasan wanann babban kyauta zai kuma d’aga darajata a wajen Sarauniya Tamuna..!!” Ta kuma kecewa da dariya kaman wata mai tab’in hankali...
Zuciyar Muhibbah yayi wani irin tsinkewa, k’iris ya rage batayi fatali da farantin dake hannunta ba jin irin k’ullin da Giwa Ke shiryawa Umaima... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un kawai take iya nanatawa cikin zuciyarta... Lallai Giwa tayi nisa a kafurci da son mulkin Duniya... Batasan a sahun da zata aje wanann azzalumar matar ba... Tsayuwa a nan bai ganta ba, she needs to save Umaima duk yanda za’ayi...!
Cikin sauri tasa kai ta juya zuciyarta bai daina bugawa ba...
Da dabara ta isa sashen Jamal, dukda tsananin had’arin dake tunk’aranta ji take bazata iya barin Umaima Ta halak’a ba, ko babu komai Umaima ta mata hallaci... Yanzu ceton rayuwar Umaima shine top priority d’inta... Bazata bari Giwa ta kuma salwantar da wata rai sabida son zuciya irin nata ba...
Zuciyarta sai bugawa yake tana mai hango tsananin had’arin dake gaba gareta, a hankali ta mak’ale jikin window d’in parlorn tana sauraren tattaunawar Jamal da Umaima...
Jamal ya kuma duban Umaima hannayenta rik’e cikin nasa yace “Sweetheart, she deceived you... She tricked you, she used you... That girl is nothing but a fraud..! Nasa anmin bincike ita d’in ba student bace... Kawai Masarautar nan tazo da wani agenda d’inta wanda bai wuce taga bayan ahalinmu ba...!”
Cikin rashin yarda Umaima Ke girgiza kai tana furta “But... How is this possible, Muhibbah tanada zuciya mai kyau na kasa yarda zatayi abu makamancin haka..!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Janyota cikin jikinsa yayi yana mai furta “Is okay my love, kanta Ta cuta, kanta tayima... Yanzu ni abinda nake so dake, ki fad’a min where we can find her... Kinga an sace wa Maami wani abunta mai matuk’ar mahimmanci kuma munada tabbacin yarinyar nan ita ta sace... So tell me a ina take..?!”
Ya k’arashe cikin lallama da kwantar da hankali...
D’ago idanunta masu zuban hawaye tai tace “K’anwar friend d’ina ne a yanar Gizo...!”
Da tsananin mamaki Jamal Ke dubanta yace “Baby Wai kina nufin Ta yanar Gizo kawai kuka tab’a had’uwa shine har kika aminta da ita kika kawota cikin Masarautar nan aka bata masauk’i... Baby how can you be so naive..? People nowadays ba abun yarda bane.. I mean you can’t just meet someone on social media and trust them like that... What if Ta cutar dake.. What if tayi miki wani abun..!!” Ya k’arashe cikin d’aga murya....
Umaima na kuka take fad’in “Yaya believe me wllhi bansan duk haka zata kasance ba, ni da zuciya d’aya nayi... Kuma Dr Ansar mutumin kirki ne..!”
Katseta yayi da fad’in “Dr Ansar...!”
Ta jinjina kanta a hankali, murmusawa yayi kad’an dan yasan tracking d’insa down bazai wahala ba, ko ta accounts d’insa na yanar Gizo zai sami informations akansa yanzu rayuwa tayi sauk’i ta yanar gizo tsaf zaka sami duk bayanan da kake nema akan mutum... Bai kuma cewa komai ba dan baiso ta fahimci shirinsa na zak’ulo wannan likitan yanda ya shiga ya fita... But idan har yanada wani motive d’insa na shiga rayuwar Umaima zai iya amfani da fake accounts dan ya cimma burinsa hakan na nufin kafafen sadarwarsa zai iya zama na bogi... Tunda gashi ita yarinyar itama bogi ce, da alama saida suka shirya sosai kafin sukayi amfani da Umaima suka shiga jikinta dan su cimma burinsu na shigowa cikin Masarautar., wanda duk suka aikata abu makamancin haka zai matuk’ar wahala a kamasu cikin sauk’i, komai nasu na social media zai iya zama bogi... Kwalin likitancin nasa ma zai iya zama na k’arya ne, Ta yuwu yayi haka ne kawai to get to Umaima...Toh meye abinyi...?
Yana tsaka da tinanin abinyi ne ya sinkayo sautin kukan Umaima tana fad’in “This is all my fault... Duk laifina ne, I feel responsible... Maami bata cancanci haka ba, ta min komai na gata a rayuwar nan... Maiyasa wata zata cutar da ita ta dalilina... I need to go see Maami, this isn’t fair..!” Ta k’arashe tana mai mik’ewa tsaye... Saurin rik’o hannunta Jamal yayi, ya dafa crutches d’insa ya mik’e tsaye, har lokacin Umaima bata daina kuka ba... Ya d’an rungumeta ta B’angaren k’afarsa mai lafiya, cikin kwantar da hankali yake lallashinta “Baby stop blaming yourself, you’re also a victim here... Ta miki wayo ne kawai irin nasu na frauds, but I assure you daga kan wannan Masarautar bazata kuma cutar da wasu ba... Ki kwantar da hankalinki Kinji...!” Ya k’arashe yana mai zame d’aurin kanta lokaci guda yana shafa sabon kitsonta a hankali, murya can k’asan mak’oshi yake furta “Lets talk about ourselves Baby.. Tunda akayi aurenmu bamu samu mun zauna ba abubuwa sai faruwa suke daga wancan sai wannan, idan muka biye na mutanen cikin Masarautar nan bazamu tab’a samun lokacin kanmu ba..!” Ya d’anyi fasali yana mai tsareta da mayen kallo... Lokaci guda yaci gaba da furta “Kitson nan yayi kyau Sosai..!” Yai maganar yana mai wasa da yatsun hannunsa saman sumar nata...
Gabanta taji yayi wane irin fad’uwa, haka kurum taji tana jin wani irin muguwar tsoronsa dukda kwantar mata da hankali da yake k’ok’arin yi... Take taji jikinta ya d’auki rawa... Zame jikinta tayi kad’an ta janyo headtie d’inta ta rufa kanta jikinta sai rawa yake... Cikin ‘yar daburcewa tace “I need to talk to Maami, I want to make sure she’s fine...!”
Jamal ya kauda kansa gefe cikeda takaici, ya d’anyi k’ok’arin dannewa yace “Princess Maami is fine, you don’t need to worry... Ita d’in tanada zuciya mai kyau, duk wanda ya cutar da ita tura masa aniyarsa take... Zo nan ki zauna abinki...!” Ya k’arashe yana mai kuma janyota kusansa...
Zuciyar Umaima bai daina tsinkewa ba take furta “Dukda haka... Nidai kawai ka k’yaleni naje na ganta... Kuma ma batasan nazo nan ba... Maybe ma tana nemata..!” Ta k’arashe duk a daburce...
Jamal ya d’an lumshe idanunsa kad’an yace “Baby ko tasan kinzo nan ko bata sani ba babu abinda zatace, I’m your husband and you’re my wife..! Babu wanda zai tuhumeki dan kinje d’akin mijinki so ki kwantar da hankalinki kinji koh... We ain’t doing anything wrong...!”
Jikin Kuyangar ya d’anyi sanyi, ta risina tace “Toh yanzu Rankidad’e ya kike so nayi, mai kike so na miki...?!”
Muhibbah ta murmusa tace “Kayan jikinki nake so ki bani ke ki amshi na jikina Ki saka, idan na fita da wad’annan tufafin zasu iya gane ko ni wacece tunda su suka ajeni a wajen nan...!”
Kuyangar ta d’anyi Jim kaman mai tunani sai kuma tace “Amma ni zaki sakani cikin masifa Rankidad’e...!”
Muhibbah ta girgiza kai tace “In sha Allah Babu abinda zai sameki, Allah yaga nufinki, da niyyan taimako kikayi babu abinda zai sameki... Allah zai kiyayeki...!”
Kuyangar ta jinjina kai tace “Tinda Kikace Allah kin gama magana Rankidad’e... Kuma nima bazanso su cutar dake ba idan har da niyyan cutarwa suka rufeki cikin gidan nan... Zanso nayi taimako koda so d’aya ne a rayuwata a lokacinda nakeda halin yin taimakon... Rankidad’e mu shiga daga ciki na baki tufafi na..!”
Muhibbah Ta murmusa cikeda Farin ciki tai saurin janyo hannun Kuyangar suka shige daga ciki tanai mata godiya....
Haka suka canza Tufafi ta saka kalan tufafin Bayin cikin Masarautar yanda babu mai cewa ba Kuyangar cikin Masarautar bane... Ta kuma rufe fuskarta yanda baz’ai saurin ganeta ba....
Kuyangar Hasiya ta shige cikin d’akin ta zauna a matsayin Muhibbah...
Tana fitowa ta soma bin bango tana tinanin ta ina zata b’ullowa al’amarin, idan ta nufi d’akin Jamal kai tsaye ko shakka babu zata iya taddasa nan cikin sashen nasa zai iya kamata kuma idan ya kamata komai ya b’aci..! Meye abinyi wanne zatayi...?!
B’angare na zuciyarta yace ki fara duba sashen Giwa, da alama hankalin Masarautar ba’a kwance yake ba dan taci karo da wasu bayi a hanyar ta na fitowa sai gudu suke kaman dai cikin Masarautar babu lafiya...! Zuciyarta ya raya mata Ta fara duba sashen Giwa ta tabbata Jamal yana can kafin ta tunk’ari d’akinsa... Haka cikin sand’a da dabara wanda zakayi zaton kuyanga ce ta nufi b’angaren Giwa harda d’aukan paranti daga parlor yanda Kuyangi Ke kaiwa suna komowa Ta nufi upstairs dashi, tsaf zakayi tunanin Kuyanga ce take gudanar da ayyukanta....
A daidai mashigar parlorn Giwa na sama ta soma jiyo muryar Giwa da Jakadiya, Jakadiya na fad’in “Allah shi taimakeki ai Rankaidad’e Yarima Jamal ya kasa hak’ura har dare yayi akai masa amaryarsa, da alama burinki zai cika kafin dare...!”
Giwa tace “Ban fahimceki ba Jakadiya..! Kinaso kice Umaima tana b’angaren Yarima Jamal yanzu haka..?!”
Jakadiya Ta jinjina kai tace “K’warai Rankidad’e..! Gimbiya Umaima tana can b’angaren Yarima Jamal, ni ya umarta yace nai masa kiranta duk yanda za’ai akwai magana mai Muhimmanci da yake so su tattauna.... Kuma nasan bazai wuce kan wannan yarinyar ‘yar lek’en asiri Muhibbah ba... Toh kinga kuwa Rankidad’e idan suka keb’e su biyu ai zai wahala ya barta Ta fito ba tareda wani Al’amari ya gifta tsakaninsu ba... Ke shaida ce yanda yake matuk’ar k’aunar yarinyar da son kasancewa da ita...!”
Take Giwa taji wane irin Farin ciki na zuwa mata finally zata cikawa Boka Tal’udu burinsa... Ta Kece da wani irin dadiyar k’eta tamkar ba basarakiya ba tana furta “Da kyau..! Yayi kyau Jakadiya..! Kin kwana biyu bakizo min da labari mai dad’i irin wannan ba... Daga rana mai kaman ta yau Umaima Ta zama tarihi... Na ajiyeta ne Ta zamto sadaukarwa ta k’arshe daga tsatson Sarki Jamaluddeen.... A yau idan har d’ah na Jamaludden ya kusanceta shikenan ta zama tarihi a wannan duniya tamu..! Nasan wanann babban kyauta zai kuma d’aga darajata a wajen Sarauniya Tamuna..!!” Ta kuma kecewa da dariya kaman wata mai tab’in hankali...
Zuciyar Muhibbah yayi wani irin tsinkewa, k’iris ya rage batayi fatali da farantin dake hannunta ba jin irin k’ullin da Giwa Ke shiryawa Umaima... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un kawai take iya nanatawa cikin zuciyarta... Lallai Giwa tayi nisa a kafurci da son mulkin Duniya... Batasan a sahun da zata aje wanann azzalumar matar ba... Tsayuwa a nan bai ganta ba, she needs to save Umaima duk yanda za’ayi...!
Cikin sauri tasa kai ta juya zuciyarta bai daina bugawa ba...
Da dabara ta isa sashen Jamal, dukda tsananin had’arin dake tunk’aranta ji take bazata iya barin Umaima Ta halak’a ba, ko babu komai Umaima ta mata hallaci... Yanzu ceton rayuwar Umaima shine top priority d’inta... Bazata bari Giwa ta kuma salwantar da wata rai sabida son zuciya irin nata ba...
Zuciyarta sai bugawa yake tana mai hango tsananin had’arin dake gaba gareta, a hankali ta mak’ale jikin window d’in parlorn tana sauraren tattaunawar Jamal da Umaima...
Jamal ya kuma duban Umaima hannayenta rik’e cikin nasa yace “Sweetheart, she deceived you... She tricked you, she used you... That girl is nothing but a fraud..! Nasa anmin bincike ita d’in ba student bace... Kawai Masarautar nan tazo da wani agenda d’inta wanda bai wuce taga bayan ahalinmu ba...!”
Cikin rashin yarda Umaima Ke girgiza kai tana furta “But... How is this possible, Muhibbah tanada zuciya mai kyau na kasa yarda zatayi abu makamancin haka..!” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya...
Janyota cikin jikinsa yayi yana mai furta “Is okay my love, kanta Ta cuta, kanta tayima... Yanzu ni abinda nake so dake, ki fad’a min where we can find her... Kinga an sace wa Maami wani abunta mai matuk’ar mahimmanci kuma munada tabbacin yarinyar nan ita ta sace... So tell me a ina take..?!”
Ya k’arashe cikin lallama da kwantar da hankali...
D’ago idanunta masu zuban hawaye tai tace “K’anwar friend d’ina ne a yanar Gizo...!”
Da tsananin mamaki Jamal Ke dubanta yace “Baby Wai kina nufin Ta yanar Gizo kawai kuka tab’a had’uwa shine har kika aminta da ita kika kawota cikin Masarautar nan aka bata masauk’i... Baby how can you be so naive..? People nowadays ba abun yarda bane.. I mean you can’t just meet someone on social media and trust them like that... What if Ta cutar dake.. What if tayi miki wani abun..!!” Ya k’arashe cikin d’aga murya....
Umaima na kuka take fad’in “Yaya believe me wllhi bansan duk haka zata kasance ba, ni da zuciya d’aya nayi... Kuma Dr Ansar mutumin kirki ne..!”
Katseta yayi da fad’in “Dr Ansar...!”
Ta jinjina kanta a hankali, murmusawa yayi kad’an dan yasan tracking d’insa down bazai wahala ba, ko ta accounts d’insa na yanar Gizo zai sami informations akansa yanzu rayuwa tayi sauk’i ta yanar gizo tsaf zaka sami duk bayanan da kake nema akan mutum... Bai kuma cewa komai ba dan baiso ta fahimci shirinsa na zak’ulo wannan likitan yanda ya shiga ya fita... But idan har yanada wani motive d’insa na shiga rayuwar Umaima zai iya amfani da fake accounts dan ya cimma burinsa hakan na nufin kafafen sadarwarsa zai iya zama na bogi... Tunda gashi ita yarinyar itama bogi ce, da alama saida suka shirya sosai kafin sukayi amfani da Umaima suka shiga jikinta dan su cimma burinsu na shigowa cikin Masarautar., wanda duk suka aikata abu makamancin haka zai matuk’ar wahala a kamasu cikin sauk’i, komai nasu na social media zai iya zama bogi... Kwalin likitancin nasa ma zai iya zama na k’arya ne, Ta yuwu yayi haka ne kawai to get to Umaima...Toh meye abinyi...?
Yana tsaka da tinanin abinyi ne ya sinkayo sautin kukan Umaima tana fad’in “This is all my fault... Duk laifina ne, I feel responsible... Maami bata cancanci haka ba, ta min komai na gata a rayuwar nan... Maiyasa wata zata cutar da ita ta dalilina... I need to go see Maami, this isn’t fair..!” Ta k’arashe tana mai mik’ewa tsaye... Saurin rik’o hannunta Jamal yayi, ya dafa crutches d’insa ya mik’e tsaye, har lokacin Umaima bata daina kuka ba... Ya d’an rungumeta ta B’angaren k’afarsa mai lafiya, cikin kwantar da hankali yake lallashinta “Baby stop blaming yourself, you’re also a victim here... Ta miki wayo ne kawai irin nasu na frauds, but I assure you daga kan wannan Masarautar bazata kuma cutar da wasu ba... Ki kwantar da hankalinki Kinji...!” Ya k’arashe yana mai zame d’aurin kanta lokaci guda yana shafa sabon kitsonta a hankali, murya can k’asan mak’oshi yake furta “Lets talk about ourselves Baby.. Tunda akayi aurenmu bamu samu mun zauna ba abubuwa sai faruwa suke daga wancan sai wannan, idan muka biye na mutanen cikin Masarautar nan bazamu tab’a samun lokacin kanmu ba..!” Ya d’anyi fasali yana mai tsareta da mayen kallo... Lokaci guda yaci gaba da furta “Kitson nan yayi kyau Sosai..!” Yai maganar yana mai wasa da yatsun hannunsa saman sumar nata...
Gabanta taji yayi wane irin fad’uwa, haka kurum taji tana jin wani irin muguwar tsoronsa dukda kwantar mata da hankali da yake k’ok’arin yi... Take taji jikinta ya d’auki rawa... Zame jikinta tayi kad’an ta janyo headtie d’inta ta rufa kanta jikinta sai rawa yake... Cikin ‘yar daburcewa tace “I need to talk to Maami, I want to make sure she’s fine...!”
Jamal ya kauda kansa gefe cikeda takaici, ya d’anyi k’ok’arin dannewa yace “Princess Maami is fine, you don’t need to worry... Ita d’in tanada zuciya mai kyau, duk wanda ya cutar da ita tura masa aniyarsa take... Zo nan ki zauna abinki...!” Ya k’arashe yana mai kuma janyota kusansa...
Zuciyar Umaima bai daina tsinkewa ba take furta “Dukda haka... Nidai kawai ka k’yaleni naje na ganta... Kuma ma batasan nazo nan ba... Maybe ma tana nemata..!” Ta k’arashe duk a daburce...
Jamal ya d’an lumshe idanunsa kad’an yace “Baby ko tasan kinzo nan ko bata sani ba babu abinda zatace, I’m your husband and you’re my wife..! Babu wanda zai tuhumeki dan kinje d’akin mijinki so ki kwantar da hankalinki kinji koh... We ain’t doing anything wrong...!”