Sashe 51
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Take gumi ya shiga tsartsafowa Giwa... Wannan zane guda UKU ne rak a duniya, kuma ko wanne nada alak’a da juna... D’aya bazai tab’a warwaruwa ba saida d’aya, duk randa zanen nan guda uku suka shiga hannun mutumin da yake masu zagon k’asa a Masarautar tabbas mabud’an sirrikanta sun yaye...
Guda d’aya yana wajen d’anta Jamal, d’aya yana wajen Wambai guda d’aya ne batasan yanda yake ba saidai tafi k’arfafa zaton yana wajen Jafar ne....Tabbas idan aka had’e wad’annan zane guda uku waje guda zai baka jimillan wasu hanyoyi da k’ofofi masu rikitarwa da wahalan fasaltuwa.... Tayi imani Bak’on Buzu wannan zanen yake nema wajen Wambai....
Ta juyo cikin tsananin fusata tana duban Jamal... “Ashe kai bakada hankali ban sani ba... Jamal ta yaya zan sanar dakai mahimmancin abin nan ka kama ka kyautar...Anya cikin hayyacinka kake...?! Jamal cewa nayi ka k’ona k’urumus tun a wancan lokacin bawai ka kyautar ba..!!!” Ta k’arashe tana mai k’ok’arin cakumo wuyansa....
Tsoro da mamakin mahaifiyarsa ya somaji ganin yanda ta fice a hayyacinta lokaci guda... Fincikar rigarsa yai yana mai ci gaba da sakin fuci, lokaci guda yake furta “Maami laifina kike gani..? Maami idan ban mance ba kece da kanki kika dank’a min zanen nan kikace Abbah ne ya bani, lokacin ina yaro sosai mukayai wani tafiya kikace a wancan Masarautar aka bashi kyauta shi kuma ya bani... Da bakinki kikace nayi nesa da hoton daga cikin Masarautar nan... Kuma nayi kaman yanda kikace...!”
Ya k’arashe yana sakin huci....
K’ok’arin saita kanta Ta d’anyi had’ida dafasa “Gwarzona ka tabbata zanen baya cikin Masarautar nan...?!”
Saida ya had’iyi miyau don tunda yake bai tab’a k’aryawa mahaifiyarsa ba sai yau sannan bai tab’a questioning duk wani umarni da zata basa ba....Lokaci guda ya shiga jinjina kai yana fad’in “I promised Maami... Wanann zanen yayi nisa da Masarautar nan..!” Ya k’arashe yana dubanta...
Murmusawa tai kad’an tana mai shafa fuskarsa take fad’in “Kasan na aminta dakai sama da sauran yarana, nasan bazaka tab’a bani kunya ba..!”
A hankali ya jinjina kansa yana mai k’ok’arin d’aura murmushi saman fuskarsa “Har abada bazan tab’a baki kunya ba Maami... Alk’awari ne..!” Yana ida fad’in haka yasa kai ya fice...
Bai zarce ko ina ba sai parlornsu Umaima... Yai tsaye yana duban hoton... Tabbas mahaifiyarsa bata shigowa b’angarensu Umaima sabida mulki irin nata amma kam tabbas da tayi tozali da zanen nan... Yau ce rana ta farko da ya tab’a mata k’arya tsawon rayuwarsa, akan macen da yake so ya zab’i yayiwa Giwa K’arya for the first time... Bazai iya k’wace abinda ya baiwa Umaima da hannunsa ba... ya shirya daukan risk d’in ko menene nufin Giwa na cewa a fitar da zanen cikin Masarautar tun wancan lokacin....
Taku kad’an yai ya k’arasa jikin hoton ya k’ura idanunsa... Lokaci guda yasa hannu ya ciro hoton ya shiga juyashi yana k’are masa kallo....
Umaima ce ta fito daga d’aki cikin shirin sauk’a k’asa sai kuma tai karo da Jamal tsaye nan wajen rungume da Taswiran yana sakar mata murmushi...
Harga Allah batasan dalili ba amma sosai taji tsoron ganinsa a wajen...Tai k’ok’arin k’ak’aro murmushi ta sakar masa “Yaya... Barkada safiya ..!”
Murmushi bai bar saman fuskarsa ba ya amsa mata kana ya dubi writs watch d’insa yace “Looks like wata yanzu tashinta a bacci shiyasa take mun gaisuwan safiya bayan yanzun agogo ya nuna k’arfe shabiyu ne da rabi na rana..!” Ya k’arashe murmushi kwance saman fuskarsa
Murmushin da yafi kama da yak’e tai kana tace “Kuma fah haka ne ashe rana tayi already...!”
“Ina zaki sani your Highness tunda kina kwance cikin d’aki kina hutawa...!”
Ta d’an murmusa kad’an “Kai Yaya hutu ai na wajenku...”
Shid’inma murmushin yai “Ina wani hutu bayan ban jima da dawowa daga bargan dawaki ba na duba lafiyarsu....!”
Murmusawa ta kumayi tana dubansa simplicity d’insa na burgeta harga Allah... Sam bai d’auki sarauta wani aba ba... Kasancewarsa d’an sarki bai saka masa girman kai ko jin shid’in daban ne ba, ba kaman d’an uwansa Yazeed da yakeda tsananin jida mulki da isa ba... Kai gaba d’aya ma cikin yaran sarki Jamal ya fita daban, sam baida wani aibu baida tashin hankali uwa uba ga sauk’in Kai wanda kaf harta Mahmood baida sauk’in kai irin nasa dan idan jin mulki ne ma da alama Mahmood d’in duk ya d’ara sauran sabida shi sarauta mai aji yake ba kaman Yazeed wanda zaka fahimci tsantsan hauka a lamransa ba...Sannan tana iya tuna sanda Jafar ya gudu ya bar Masarautar bayan zuciyarta tayi dumu dumu cikin kogin begensa Yarima Jamal ne yaita consoling d’inta har ta d’an mance da ciwon da Jafar ya tafi ya bar zuciyarta ciki... Har abada bazata tab’a mance halaccin Yarima Jamal a gareta ba... Idanunta suka sauk’a kan Hoton zanen dake rik’e hannunsa...
D’ago zanen yai shima yana dubawa... Ta sakar masa murmushin da yafi kama da yak’e....
Dai dai lokacinda ya soma takowa gareta zuciyarta naci gaba da bugawa...
Muhibbah da isowarta kenan tai tsaye tana dubansu, lokaci guda Ta d’an matsa kad’an Ta mak’ale jikin cottons tana mai kuma b’oye zanen dake hannunta cikin rigarta....
SameenaAleeyou📚
[7/23, 9:36 PM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*35*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Daidai gaban Umaima yaja ya tsaya yana mai jifanta da wani irin kallo dake ci gaba da haifar mata da fad’uwan gaba... Baice komai ba sai kallon k’urilla da yake mata da matsakaitan idanuwansa da basu faye girma ba, uwa uba sam bata hango annuri saman fuskar nasa ba wanda hakan sosai ya kuma haifar mata da matsanancin tsoro wanda sam batasan dalilin jin hakan ba... Ba Umaima dake tsaye k’ik’am gaban Jamal ba harta Muhibbah dake mak’ale jikin cottons ta razana da irin kallon da Jamal keyiwa Umaima....
Zuciyar Umaima bata daina yankewa ba take k’ok’arin matsawa baya tana neman kalamai saman harshenta saidai murmushin da Jamal ya sakar mata ya sanyata fasa janye k’afafunta..
Lokaci guda yake furta “Ina kuma zakije your Highness... Did something happen..?!” Ya tambaya yana d’an bud’e idanunsa...
Murmushin da yafi kama da yak’e ta sakar masa “A’a no... Nothing has happened, babu komai...I think I left my phone in the room....I need to go get it...!” Ta k’arashe tana mai saurin juyawa da niyyan komawa d’aki saidai tuni Jamal yasha gabanta yana mai ci gaba da aika mata mayen kallo wannan karon fuskarsa a marairaice...
Ta d’ago tana dubansa k’irjinta naci gaba da bugawa, Jamal ya d’anyi k’o’arin saita kansa had’ida d’aura murmushi saman fuskarsa, lokaci guda yai stepping back yana mai furta “Did I scare you...?!” Ya tambaya yana dubanta, sihirtaccen murmushi kwance saman fuskarsa...
Bata iya cewa komai ba sai girgiza masa kai da tai alamun a’a, Jiki a matuk’ar sanyaye...
Murmusawa ya d’anyi sai kuma ya d’ago mata frame d’in yana mai furta “Zaki iya bani aron wannan..?!”
Ta saki murmushi wanda yafi kama da yak’e “Ai..Ai dama naka ne Yaya... So zaka iya d’auka ko babu iznina...”
Ya girgiza kai kad’an murmushin bai bar saman fuskarsa ba “No it’s yours Umaima... Na riga na baki ai, wannan kyauta da na miki tamkar zuciyata ne na mallaka miki idan Kinga na amsa toh ki tabbata zuciyata na amsa daga gareki...!” Ya k’arashe cikin wane irin siga yana k’ura mata idanu...
Gaba d’aya sai ta rasa gane ina kalaman nasa suka dosa, sai ta zama lost and confused....
Jamal da tuni ya fahimci hakan ya d’an sakar mata murmushi da gefen baki “Sorry, I mean kawai zan ara ne zuwa wani d’an lokaci.. I promise zan dawo miki dashi... Amma idan baki min izina ba babu yanda na iya bazan d’auka ba...!”
Sigan da yai magana dashi sai ya bata dariya, ta d’an murmusa kad’an tace “Aw haka ne..? Toh na baka aro har lokacinda kaji ka dawo min dashi dan rad’in kanka..!”
Yai murmushi mai d’an bayyana hak’wara wannan karon “Gaskiya naji dad’i K’anwata... Thank you...!” Ya k’arashe yana mai kasheta da wani irin duba wanda Ke kuma haifar mata da wane irin yanayi...
Shiru ya d’an ratsa tsakani kaman babu mai cewa komai... Jin shirun yai yawa ya sanya Umaima d’agowa da niyyan magana saidai shima Jamal d’in maganan tasoyi... Kowa yai shiru dan baiwa juna dama suyi magana...
Jamal yace da ita “You go first...!”
Ta girgiza kai alamun a’a sai kuma ta d’ora da “Dama Babu komai... Kawai zan shige ne...!”
Ya jinjina kansa kad’an yana mai kuma karantar Ta, lokaci guda yai gyaran murya yana mai gyara tsayuwarsa “Umaima there’s something you need to know... Something I’ve been keeping for a long time now... Umaima I don’t know if you’ve ever noticed... But...!” Ya d’an fuzar da huci a hankali had’ida murza tafukan hannunsa “Wait, how do I put it...!”
D’an dubansa tai k’irjinta naci gaba da bugawa lokaci ba tareda Ta iya furta komai ba...
Jamal ya d’an kauda kai gefe yana mai sauk’e fuci a hankali..
Lokaci guda ya kuma juyowa yana dubanta “Bansan yaya zaki d’auki lamarin ba k’anwata, but I think lokaci yayi da zan sanar dake...!!” Ya k’arashe cikeda tsananin kulawa...
K’ok’arin saita kanta tai kad’an “Yaya mai kake son sanar dani you making nervous already... Allah Sa ba wani abin nai maka ba..?!” Ta k’arashe tana rau rau da idanu...
Ya sakar mata murmushi mai taushi kana yai mata nuni da kujera “Sit down..!”
Babu musu Ta isa ta zauna...
Shima ya k’arasa ya zauna yana mai aje Frame d’in zanen dake hannunsa gefen kujeran wanda tuni idanun Muhibbah sun sauk’a kai...
Jamal ya d’anyi gyaran murya kad’an “Umaima I fell in love...!!!” Yai maganar kaman mai tsoron yinta..
Tamkar sauk’an aradu haka taji batun... Tai saurin d’agowa tana dubansa, fuskarta d’aukeda alamun tambaya...
Jinjina mata kai yai kad’an alamun jaddadawa “Yes I fell in love with you... I don’t know when or how... But all I’m certain of shine na aukawa soyayyarki... It might sound weird or maybe ridiculous... But, believe me I’m deeply in love with you... I love you so much that I couldn’t hold myself back anymore... I love you...!!” Ya k’ara fad’i yana mai duban cikin idanunta wannan karon sosai had’ida zamowa kad’an daga cikin kujera...
Guda d’aya yana wajen d’anta Jamal, d’aya yana wajen Wambai guda d’aya ne batasan yanda yake ba saidai tafi k’arfafa zaton yana wajen Jafar ne....Tabbas idan aka had’e wad’annan zane guda uku waje guda zai baka jimillan wasu hanyoyi da k’ofofi masu rikitarwa da wahalan fasaltuwa.... Tayi imani Bak’on Buzu wannan zanen yake nema wajen Wambai....
Ta juyo cikin tsananin fusata tana duban Jamal... “Ashe kai bakada hankali ban sani ba... Jamal ta yaya zan sanar dakai mahimmancin abin nan ka kama ka kyautar...Anya cikin hayyacinka kake...?! Jamal cewa nayi ka k’ona k’urumus tun a wancan lokacin bawai ka kyautar ba..!!!” Ta k’arashe tana mai k’ok’arin cakumo wuyansa....
Tsoro da mamakin mahaifiyarsa ya somaji ganin yanda ta fice a hayyacinta lokaci guda... Fincikar rigarsa yai yana mai ci gaba da sakin fuci, lokaci guda yake furta “Maami laifina kike gani..? Maami idan ban mance ba kece da kanki kika dank’a min zanen nan kikace Abbah ne ya bani, lokacin ina yaro sosai mukayai wani tafiya kikace a wancan Masarautar aka bashi kyauta shi kuma ya bani... Da bakinki kikace nayi nesa da hoton daga cikin Masarautar nan... Kuma nayi kaman yanda kikace...!”
Ya k’arashe yana sakin huci....
K’ok’arin saita kanta Ta d’anyi had’ida dafasa “Gwarzona ka tabbata zanen baya cikin Masarautar nan...?!”
Saida ya had’iyi miyau don tunda yake bai tab’a k’aryawa mahaifiyarsa ba sai yau sannan bai tab’a questioning duk wani umarni da zata basa ba....Lokaci guda ya shiga jinjina kai yana fad’in “I promised Maami... Wanann zanen yayi nisa da Masarautar nan..!” Ya k’arashe yana dubanta...
Murmusawa tai kad’an tana mai shafa fuskarsa take fad’in “Kasan na aminta dakai sama da sauran yarana, nasan bazaka tab’a bani kunya ba..!”
A hankali ya jinjina kansa yana mai k’ok’arin d’aura murmushi saman fuskarsa “Har abada bazan tab’a baki kunya ba Maami... Alk’awari ne..!” Yana ida fad’in haka yasa kai ya fice...
Bai zarce ko ina ba sai parlornsu Umaima... Yai tsaye yana duban hoton... Tabbas mahaifiyarsa bata shigowa b’angarensu Umaima sabida mulki irin nata amma kam tabbas da tayi tozali da zanen nan... Yau ce rana ta farko da ya tab’a mata k’arya tsawon rayuwarsa, akan macen da yake so ya zab’i yayiwa Giwa K’arya for the first time... Bazai iya k’wace abinda ya baiwa Umaima da hannunsa ba... ya shirya daukan risk d’in ko menene nufin Giwa na cewa a fitar da zanen cikin Masarautar tun wancan lokacin....
Taku kad’an yai ya k’arasa jikin hoton ya k’ura idanunsa... Lokaci guda yasa hannu ya ciro hoton ya shiga juyashi yana k’are masa kallo....
Umaima ce ta fito daga d’aki cikin shirin sauk’a k’asa sai kuma tai karo da Jamal tsaye nan wajen rungume da Taswiran yana sakar mata murmushi...
Harga Allah batasan dalili ba amma sosai taji tsoron ganinsa a wajen...Tai k’ok’arin k’ak’aro murmushi ta sakar masa “Yaya... Barkada safiya ..!”
Murmushi bai bar saman fuskarsa ba ya amsa mata kana ya dubi writs watch d’insa yace “Looks like wata yanzu tashinta a bacci shiyasa take mun gaisuwan safiya bayan yanzun agogo ya nuna k’arfe shabiyu ne da rabi na rana..!” Ya k’arashe murmushi kwance saman fuskarsa
Murmushin da yafi kama da yak’e tai kana tace “Kuma fah haka ne ashe rana tayi already...!”
“Ina zaki sani your Highness tunda kina kwance cikin d’aki kina hutawa...!”
Ta d’an murmusa kad’an “Kai Yaya hutu ai na wajenku...”
Shid’inma murmushin yai “Ina wani hutu bayan ban jima da dawowa daga bargan dawaki ba na duba lafiyarsu....!”
Murmusawa ta kumayi tana dubansa simplicity d’insa na burgeta harga Allah... Sam bai d’auki sarauta wani aba ba... Kasancewarsa d’an sarki bai saka masa girman kai ko jin shid’in daban ne ba, ba kaman d’an uwansa Yazeed da yakeda tsananin jida mulki da isa ba... Kai gaba d’aya ma cikin yaran sarki Jamal ya fita daban, sam baida wani aibu baida tashin hankali uwa uba ga sauk’in Kai wanda kaf harta Mahmood baida sauk’in kai irin nasa dan idan jin mulki ne ma da alama Mahmood d’in duk ya d’ara sauran sabida shi sarauta mai aji yake ba kaman Yazeed wanda zaka fahimci tsantsan hauka a lamransa ba...Sannan tana iya tuna sanda Jafar ya gudu ya bar Masarautar bayan zuciyarta tayi dumu dumu cikin kogin begensa Yarima Jamal ne yaita consoling d’inta har ta d’an mance da ciwon da Jafar ya tafi ya bar zuciyarta ciki... Har abada bazata tab’a mance halaccin Yarima Jamal a gareta ba... Idanunta suka sauk’a kan Hoton zanen dake rik’e hannunsa...
D’ago zanen yai shima yana dubawa... Ta sakar masa murmushin da yafi kama da yak’e....
Dai dai lokacinda ya soma takowa gareta zuciyarta naci gaba da bugawa...
Muhibbah da isowarta kenan tai tsaye tana dubansu, lokaci guda Ta d’an matsa kad’an Ta mak’ale jikin cottons tana mai kuma b’oye zanen dake hannunta cikin rigarta....
SameenaAleeyou📚
[7/23, 9:36 PM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*35*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Daidai gaban Umaima yaja ya tsaya yana mai jifanta da wani irin kallo dake ci gaba da haifar mata da fad’uwan gaba... Baice komai ba sai kallon k’urilla da yake mata da matsakaitan idanuwansa da basu faye girma ba, uwa uba sam bata hango annuri saman fuskar nasa ba wanda hakan sosai ya kuma haifar mata da matsanancin tsoro wanda sam batasan dalilin jin hakan ba... Ba Umaima dake tsaye k’ik’am gaban Jamal ba harta Muhibbah dake mak’ale jikin cottons ta razana da irin kallon da Jamal keyiwa Umaima....
Zuciyar Umaima bata daina yankewa ba take k’ok’arin matsawa baya tana neman kalamai saman harshenta saidai murmushin da Jamal ya sakar mata ya sanyata fasa janye k’afafunta..
Lokaci guda yake furta “Ina kuma zakije your Highness... Did something happen..?!” Ya tambaya yana d’an bud’e idanunsa...
Murmushin da yafi kama da yak’e ta sakar masa “A’a no... Nothing has happened, babu komai...I think I left my phone in the room....I need to go get it...!” Ta k’arashe tana mai saurin juyawa da niyyan komawa d’aki saidai tuni Jamal yasha gabanta yana mai ci gaba da aika mata mayen kallo wannan karon fuskarsa a marairaice...
Ta d’ago tana dubansa k’irjinta naci gaba da bugawa, Jamal ya d’anyi k’o’arin saita kansa had’ida d’aura murmushi saman fuskarsa, lokaci guda yai stepping back yana mai furta “Did I scare you...?!” Ya tambaya yana dubanta, sihirtaccen murmushi kwance saman fuskarsa...
Bata iya cewa komai ba sai girgiza masa kai da tai alamun a’a, Jiki a matuk’ar sanyaye...
Murmusawa ya d’anyi sai kuma ya d’ago mata frame d’in yana mai furta “Zaki iya bani aron wannan..?!”
Ta saki murmushi wanda yafi kama da yak’e “Ai..Ai dama naka ne Yaya... So zaka iya d’auka ko babu iznina...”
Ya girgiza kai kad’an murmushin bai bar saman fuskarsa ba “No it’s yours Umaima... Na riga na baki ai, wannan kyauta da na miki tamkar zuciyata ne na mallaka miki idan Kinga na amsa toh ki tabbata zuciyata na amsa daga gareki...!” Ya k’arashe cikin wane irin siga yana k’ura mata idanu...
Gaba d’aya sai ta rasa gane ina kalaman nasa suka dosa, sai ta zama lost and confused....
Jamal da tuni ya fahimci hakan ya d’an sakar mata murmushi da gefen baki “Sorry, I mean kawai zan ara ne zuwa wani d’an lokaci.. I promise zan dawo miki dashi... Amma idan baki min izina ba babu yanda na iya bazan d’auka ba...!”
Sigan da yai magana dashi sai ya bata dariya, ta d’an murmusa kad’an tace “Aw haka ne..? Toh na baka aro har lokacinda kaji ka dawo min dashi dan rad’in kanka..!”
Yai murmushi mai d’an bayyana hak’wara wannan karon “Gaskiya naji dad’i K’anwata... Thank you...!” Ya k’arashe yana mai kasheta da wani irin duba wanda Ke kuma haifar mata da wane irin yanayi...
Shiru ya d’an ratsa tsakani kaman babu mai cewa komai... Jin shirun yai yawa ya sanya Umaima d’agowa da niyyan magana saidai shima Jamal d’in maganan tasoyi... Kowa yai shiru dan baiwa juna dama suyi magana...
Jamal yace da ita “You go first...!”
Ta girgiza kai alamun a’a sai kuma ta d’ora da “Dama Babu komai... Kawai zan shige ne...!”
Ya jinjina kansa kad’an yana mai kuma karantar Ta, lokaci guda yai gyaran murya yana mai gyara tsayuwarsa “Umaima there’s something you need to know... Something I’ve been keeping for a long time now... Umaima I don’t know if you’ve ever noticed... But...!” Ya d’an fuzar da huci a hankali had’ida murza tafukan hannunsa “Wait, how do I put it...!”
D’an dubansa tai k’irjinta naci gaba da bugawa lokaci ba tareda Ta iya furta komai ba...
Jamal ya d’an kauda kai gefe yana mai sauk’e fuci a hankali..
Lokaci guda ya kuma juyowa yana dubanta “Bansan yaya zaki d’auki lamarin ba k’anwata, but I think lokaci yayi da zan sanar dake...!!” Ya k’arashe cikeda tsananin kulawa...
K’ok’arin saita kanta tai kad’an “Yaya mai kake son sanar dani you making nervous already... Allah Sa ba wani abin nai maka ba..?!” Ta k’arashe tana rau rau da idanu...
Ya sakar mata murmushi mai taushi kana yai mata nuni da kujera “Sit down..!”
Babu musu Ta isa ta zauna...
Shima ya k’arasa ya zauna yana mai aje Frame d’in zanen dake hannunsa gefen kujeran wanda tuni idanun Muhibbah sun sauk’a kai...
Jamal ya d’anyi gyaran murya kad’an “Umaima I fell in love...!!!” Yai maganar kaman mai tsoron yinta..
Tamkar sauk’an aradu haka taji batun... Tai saurin d’agowa tana dubansa, fuskarta d’aukeda alamun tambaya...
Jinjina mata kai yai kad’an alamun jaddadawa “Yes I fell in love with you... I don’t know when or how... But all I’m certain of shine na aukawa soyayyarki... It might sound weird or maybe ridiculous... But, believe me I’m deeply in love with you... I love you so much that I couldn’t hold myself back anymore... I love you...!!” Ya k’ara fad’i yana mai duban cikin idanunta wannan karon sosai had’ida zamowa kad’an daga cikin kujera...