Sashe 57
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Juwariyya ta fuzar da fuci a hankali... “Dad’ina dake baki cin Riban zance Anty Raheema.. Ahalin gidan nan da ahalin Sarki AbdulJabbar basa jituwa anyi masu wannan shaidan, so zai matuk’ar wahala for those two to get along, naji sun ambaci sunan Ya Mahmood, and one thing to be certain of shine ba abin arziki suke k’ullawa ba..They might be planning something against him... Ya kamata ki sanar da ya Mahmood yasan yanda zai fuskanci wad’annan biyun kin fahimta...”
Shiru Raheema tai tamkar mai nazari sai kuma ta jinjina kanta tana mai sakin murmushi a hankali...
Juwariyya Ta murmusa tace “Na gyara abinda na b’ata I guess...”
Kafad’anta kad’an Raheema ta dafa kana tace “Baki tab’a birgeni irin na yau ba... I must say thank you...” Ta k’arashe tana mai nufan k’ofa... Saida ta fice da wasu dak’ik’ai kana Juwariyya ta fice....
Ko ba komai yau ta sami abinda zatai amfani dashi ta karkato hankalin Mahmood zuwa gareta, amma kafin nan ya kamata ta soma shan cikin Yazeed taji mai yake shiryawa kan Yarimanta... Tai k’wafa tana jinjina bak’in zuciya irinta Yazeed wanda har zai kaisa ga halak’a d’an uwansa...
**
Yazeed ya kuma gyara zamansa yana duban Ubandoma daketa faman had’iyan abincin da Yazeed d’in ya kawo masa hannu baka hannu k’warya... Ya ida ci yana mai tand’e yatsu yake fad’in “Godiya nake rankashi dad’e shakka babu yau d’in Sun mance dani... Yunwa kaman zai karni sai gashi Allah ya kawoka, Ubangiji ya saka da Alkhairi Rankshidade...!”
Yazeed ya katsesa da fad’in “Daina godiya tun yanzu kasan ance komai yanada lada...!” Yai maganar shu’umin murmushin nan nasa saman fuskarsa...
Ubandoma ya had’iyi miyau da k’yar yana k’walalo idanu yake duban Yazeed... Yazeed ya kuma gyara rigar kufta dake sanye jikinsa cikin yanayin salonsa da yafeyi idan yana shirya wani mugun abin... “Ubandoma na tabbata ka yarda dani tinda har na baka abinci ka ci without thinking twice... Ba tareda kayi wani tunani ba sabida yunwa dake azalzalanka ka amsa kaci...!” Ya d’anyi fasali yana mai rage girman idanunsa yake furta “Baka tunanin zan iya sanadin rayuwarka yanzu a wajen nan...?!”
Gumi ne ya shiga karyowa Ubandoma, ya shiga zaro idanu waje jikinsa na rawa yake furta “Kamin rai Allah shi baka yawan rai... Wayyo na shiga uku ni jikan Tandu inada yara kada ka maidasu marayu Allah shi baka yawan rai...!” Ya k’arashe yana hawaye had’ida had’e hannayensu biyu waje guda alamun rok’o...
Murmusawa kad’an Yazeed yai da gefen bakinsa kana yace “Kar ka damu ni ba mugu har haka bane... Abu guda yanzu nakeso kamin shine ka biya ladan abinda na maka yau...!”
Ubandoma ya zaro idanu yana fad’in “Mai kenan Rankaidad’e...?”
Yazeed ya kuma murmusawa kad’an yace “Da kyau Ubandoma, kai d’in kanada saurin fahimta... Nasan ba Yayana Mahmood bane ya baka umarnin shiga gidan Wambai... Kuma ban damu nasan ko wanene ya kake ma aiki ba, iyakacin abinda na sani shine kaid’in munafukin Mahmood ne... Toh inaso kai amfani da wannan shara taka ta iya makirci da munafunci ka d’aura alhakin dik abinda kai akan Mahmood... Ka sanar da Masarautar nan cewa Mahmood shine bak’on Buzu kuma ya turaka ne domin ka kashe Wambai... Ka fahimta...?”
Da tsananin mamaki Ubandoma ke dubansa. Lokaci guda ya shiga girgiza kai yana duban Yazeed d’in yake fad’in “Ta yaya zan soma k’age irin wannan Rankaidad’e... Da dai ka nemi wani abin amma banda wannan...!”
Huci kurum Yazeed yake yana dubansa rai b’ace... Lokaci guda ya shak’o wuyan Ubandoma yana fad’in “Kai k’ask’antaccen Bawa, kai kayi kad’an Yarima Yazeed ya nemi wata alfarma wajenka... Umarni kawai zan baka kabi .... Ka fahimta...?!!!” Ya k’arashe yana mai jifada Ubandoma gefe wanda tuni ya zube yana haki had’ida sosa wuyarsa dake masa zogi, sai tarin azaba yake...
Yazeed ya d’an yarfe hannunsa kad’an had’ida gyara zaman zobensa da ya kusa ficewa kana ya kuma duban Ubandoma, murmushi ya sakar masa wannan karon kana yace “Idan ma baka goyi bayana kayi abinda na umarceka sanin kanka ne bazasu barka da rai ba... You know perfectly well how they do things here... Bazasu barka ka fita da rai dubu ya faru da haka... Kuma kar ka mance Wambai ya riga ya rasu fitarka a nan a halin yanzu zai matuk’ar wahala...!”
Ubandoma ya kuma zaro idanu yana maimaita “Wambai ya rasu...?!”
Yazeed ya murmusa yace “Karka damu idan ka bani had’in Kai zan fitar dakai muddin na zama Sarki... Sannan zan baka matsayi mai girma, zan fifitaka fiyeda yanda ba’a tab’a fifitaka cikin Masarautar nan ba... Kawai Kayi abinda na umarceka shikenan ka tsira...!” Ya k’arashe cruel smile d’in nan nasa saman fuskarsa...
Ubandoma ya had’iyi miyau da k’yar yana duban Yazeed da tuni yakai k’ofa.... Ya kuma juyowa kaman zai magana wayarsa Ta d’auki ruri Raheema ce mai kiran nasa...
Yana d’agawa daga d’aya b’angaren tace “You and I need to talk... Let’s meet up...!” Bata jira amsarsa ba Ta katse kiran....
**
Zama Muhibbah tai tana kuma warware zanen nan had’ida nazarinsa, nan Ta d’auko wayarta Ta kunna ta had’e zanen tana k’are masu kallo... Babban abinda ya bata mamaki shine duk yanda tai zaton zanen nan abu guda ne ashe ba abu guda bane, sunada salo da tsari iri guda amma Sun banbanta kad’an... Ita kanta bazatace ga difference d’in tai figuring out a halin yanzu ba hasalima sosai kanta ya kuma shiga duhu... Ga dai hikima iri guda anyi amfanida wajen tsara Taswiran amma sun banbanta da juna... Ta sauk’e nannauyan ajiyan zuciya a hankali, ya zatai yanzu... Lumshe idanunta tai a hankali ta tafi duniyar tunanin abinyi... Idan har tana so ta fahimci zanen nan Ta iya warwareta ya kamata ta zaga cikin gidan nan ta k’arewa ginin kallo tunda gida ne na sarauta sannan ta shiga museum na cikin Masarautar nan taga Taswirori na tarihi wala’alla Ta sami wani clue gameda wannan Taswira mai wahalan fasaltuwa da fahimta... Watak’ila Ta iya samun wani HASKE a can Zauren Ajiya na kayan tarihi dake cikin Masarautar...
Sauri sauri ta mik’e ta shirya tsaf, tai shiga irinta masu mulki harda Alkyabba, sosai shigar ya amsheta, nan ta fito tana taku cikeda k’asaita irinta masu mulki...
Tana tafe take tinanin toh wa zata soma tunk’ara tunda hankalin mutanen gidan gaba d’aya bai jikinsu sabida rashi da aka masu, Toh kodai ta kirawo Fu’ad ne.... Toh amma bataso ake ganinsu tare balle wani yai suspecting wani abu... Kawai ta yanke shawarin tambayan Sarkin Fada...
A haraban Masarautar ta tadda wasu bayi ‘yanmata guda biyu yanda ta tanbayesu suyi mata jagoranci zuwaga Sarkin Fada, babu musu bayin sukace Ta biyosu... Muhibbah tasa kai tana tafe biyedasu
Can Rumfar Sarkin Fada suka taddashi tareda wasu Fadawan, suna ganinta suka isa sukai mata gaisuwa...
Muhibbah ta dubi Sarkin fada tace “Da Allah wani tambaya nake...!”
Sarkin Fada yace “Rankidad’e kyakkyawa fad’i tambayarki..!”
Muhibbah ta murmusa kad’an tace “Shin yaushe ne ake bud’e d’akin ajiya na cikin Masarautar nan... So nake nasan wasu al’adu na cikin gidan nan kafin na tafi...!”
Sarkin Fada da sauran Fadawan suka dubi juna jin tambayar da tai... Muhibbah ta bisu da kallo gaba d’ayansu yanda suke kallon kallo ma juna...
Murmushin yak’e tai wannan karon kana tace “Ah shikenan, Ina tunanin ba ko yaushe ake bud’ewa ba kenan...!”
Sarkin Fada yace “Ba haka bane Rankaidad’e Mai kyau, ai Wato idan ba ahalin gidan nan ba Sarkin Fada baida hurumin bud’e miki Ma’ajiyin Gidan nan... Yin hakan zaisa na shiga matsala...!”
Muhibbah ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali kana tace “Toh shikenan babu matsala, na gode sosai...!”
Har tasa kai ta juya saiga wani bawa guda ya k’araso yayiwa Sarkin Fada magana a kunne...
Tana tafe ta sinkayo muryar Sarkin Fada na fad’in “Rankidad’e Mai kyau... Dawo da baya... An umarce Sarkin Fada ya bud’e miki duk wata zaure da kika buk’ata cikin Masarautar nan.... Sarkin Fada yana neman afuwanki...!” Ya k’arashe yana mai baza babbar riga had’ida mik’ewa...
Ita dai sai ‘yan waige waige take tana mamakin waye yai umarni da a bud’e mata Zauren Ajiya....
Tafiya mai d’an tazara kad’an sukai kana suka iso Zauren ajiyan kayan tarihi na Masarautar.... Sarkin Fada yasa mabud’i ya bud’e... Ta ware idanunta tana duban dogon ginin mai tsawon gaske da dadd’en tarihi... A hankali tasa k’afarta tana takawa cikin ginin tana duban manyan zanen hotunan bayi da masu sarauta da irin yak’i da akai a shekarun baya shekaru masu yawan gaske na wasu k’arnin....
Ji tai k’ofar mai nauyin gaske ya rufe da ita a ciki, dan bata ankara ba sai jin sautin rufuwarsa tai gashi abinka da tsohon gini mai girman gaske ko ina saida ya amsa... Ta waigo cikin sauri tana duban bayanta, gabanta ya yanke ya fad’i ganinsa da tai tsaye bayanta hannayensa a hard’e Ta baya shid’inma ita yake duba...
Yana sanye cikin bak’ar rigar Kufta wanda ya fito da asalin Farin fatarsa, shigar kufta yai gaba d’aya dan harta takalman k’afafunsa bak’ak’en Kuftane da akai masu kwalliya da farin zare mai d’aukan idanu k’warjininsa sai ya cika wajen gaba d’aya....Tai saurin janye idanunta daga barin dubansa k’irjinta naci gaba da bugawa...
**
Gimbiya Zeenatu na kishingid’e a parlornta na alfarma bayan sun dawo daga ta’aziyan gidan Wambai Hadimarta ta shigo ta sanar da ita shigowar Yarima Yazeed...
Sosai tai mamakin jin Yazeed yazo gaisheta har sahsenta, kodashike ba abin mamaki bane tunda rashi akai gaisuwan ta’aziya ya shigo mata... Tuni Ta basa izinin ya shigo... Ya kuwa shigo cikeda k’asaita, sukai gaisuwa irinta masu mulki kana yai mata ta’aziya... Gimbiya Zeenat taji dad’in shigowarsa tuni aka cika gaban Yazeed da kayan mak’ulashe da tand’e tand’e, ya kuwa zauna sosai kaman wani mutmin arziki, Gimbiya Zeenat ta mik’e ta basa waje dan ya saki jikinsa yaci kayan motsa baki da aka kawo masa.... Haurawarta sama da kad’an Raheema ta fito cikin gayu da kwalliya... Yazeed dake kishingid’e irin zaman masu mulki murza zobban hannunsa kurum yake yana k’arema Raheema dake sauk’owa kallo from head to toe....
*Sak’on gaisuwa mai tarin yawa tareda fatan Alheri gareku msoyana... Sameena na kaunarku a dik yanda kuke..!*
SameenaAleeyou📚
[8/1, 8:41 PM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*39*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Shiru Raheema tai tamkar mai nazari sai kuma ta jinjina kanta tana mai sakin murmushi a hankali...
Juwariyya Ta murmusa tace “Na gyara abinda na b’ata I guess...”
Kafad’anta kad’an Raheema ta dafa kana tace “Baki tab’a birgeni irin na yau ba... I must say thank you...” Ta k’arashe tana mai nufan k’ofa... Saida ta fice da wasu dak’ik’ai kana Juwariyya ta fice....
Ko ba komai yau ta sami abinda zatai amfani dashi ta karkato hankalin Mahmood zuwa gareta, amma kafin nan ya kamata ta soma shan cikin Yazeed taji mai yake shiryawa kan Yarimanta... Tai k’wafa tana jinjina bak’in zuciya irinta Yazeed wanda har zai kaisa ga halak’a d’an uwansa...
**
Yazeed ya kuma gyara zamansa yana duban Ubandoma daketa faman had’iyan abincin da Yazeed d’in ya kawo masa hannu baka hannu k’warya... Ya ida ci yana mai tand’e yatsu yake fad’in “Godiya nake rankashi dad’e shakka babu yau d’in Sun mance dani... Yunwa kaman zai karni sai gashi Allah ya kawoka, Ubangiji ya saka da Alkhairi Rankshidade...!”
Yazeed ya katsesa da fad’in “Daina godiya tun yanzu kasan ance komai yanada lada...!” Yai maganar shu’umin murmushin nan nasa saman fuskarsa...
Ubandoma ya had’iyi miyau da k’yar yana k’walalo idanu yake duban Yazeed... Yazeed ya kuma gyara rigar kufta dake sanye jikinsa cikin yanayin salonsa da yafeyi idan yana shirya wani mugun abin... “Ubandoma na tabbata ka yarda dani tinda har na baka abinci ka ci without thinking twice... Ba tareda kayi wani tunani ba sabida yunwa dake azalzalanka ka amsa kaci...!” Ya d’anyi fasali yana mai rage girman idanunsa yake furta “Baka tunanin zan iya sanadin rayuwarka yanzu a wajen nan...?!”
Gumi ne ya shiga karyowa Ubandoma, ya shiga zaro idanu waje jikinsa na rawa yake furta “Kamin rai Allah shi baka yawan rai... Wayyo na shiga uku ni jikan Tandu inada yara kada ka maidasu marayu Allah shi baka yawan rai...!” Ya k’arashe yana hawaye had’ida had’e hannayensu biyu waje guda alamun rok’o...
Murmusawa kad’an Yazeed yai da gefen bakinsa kana yace “Kar ka damu ni ba mugu har haka bane... Abu guda yanzu nakeso kamin shine ka biya ladan abinda na maka yau...!”
Ubandoma ya zaro idanu yana fad’in “Mai kenan Rankaidad’e...?”
Yazeed ya kuma murmusawa kad’an yace “Da kyau Ubandoma, kai d’in kanada saurin fahimta... Nasan ba Yayana Mahmood bane ya baka umarnin shiga gidan Wambai... Kuma ban damu nasan ko wanene ya kake ma aiki ba, iyakacin abinda na sani shine kaid’in munafukin Mahmood ne... Toh inaso kai amfani da wannan shara taka ta iya makirci da munafunci ka d’aura alhakin dik abinda kai akan Mahmood... Ka sanar da Masarautar nan cewa Mahmood shine bak’on Buzu kuma ya turaka ne domin ka kashe Wambai... Ka fahimta...?”
Da tsananin mamaki Ubandoma ke dubansa. Lokaci guda ya shiga girgiza kai yana duban Yazeed d’in yake fad’in “Ta yaya zan soma k’age irin wannan Rankaidad’e... Da dai ka nemi wani abin amma banda wannan...!”
Huci kurum Yazeed yake yana dubansa rai b’ace... Lokaci guda ya shak’o wuyan Ubandoma yana fad’in “Kai k’ask’antaccen Bawa, kai kayi kad’an Yarima Yazeed ya nemi wata alfarma wajenka... Umarni kawai zan baka kabi .... Ka fahimta...?!!!” Ya k’arashe yana mai jifada Ubandoma gefe wanda tuni ya zube yana haki had’ida sosa wuyarsa dake masa zogi, sai tarin azaba yake...
Yazeed ya d’an yarfe hannunsa kad’an had’ida gyara zaman zobensa da ya kusa ficewa kana ya kuma duban Ubandoma, murmushi ya sakar masa wannan karon kana yace “Idan ma baka goyi bayana kayi abinda na umarceka sanin kanka ne bazasu barka da rai ba... You know perfectly well how they do things here... Bazasu barka ka fita da rai dubu ya faru da haka... Kuma kar ka mance Wambai ya riga ya rasu fitarka a nan a halin yanzu zai matuk’ar wahala...!”
Ubandoma ya kuma zaro idanu yana maimaita “Wambai ya rasu...?!”
Yazeed ya murmusa yace “Karka damu idan ka bani had’in Kai zan fitar dakai muddin na zama Sarki... Sannan zan baka matsayi mai girma, zan fifitaka fiyeda yanda ba’a tab’a fifitaka cikin Masarautar nan ba... Kawai Kayi abinda na umarceka shikenan ka tsira...!” Ya k’arashe cruel smile d’in nan nasa saman fuskarsa...
Ubandoma ya had’iyi miyau da k’yar yana duban Yazeed da tuni yakai k’ofa.... Ya kuma juyowa kaman zai magana wayarsa Ta d’auki ruri Raheema ce mai kiran nasa...
Yana d’agawa daga d’aya b’angaren tace “You and I need to talk... Let’s meet up...!” Bata jira amsarsa ba Ta katse kiran....
**
Zama Muhibbah tai tana kuma warware zanen nan had’ida nazarinsa, nan Ta d’auko wayarta Ta kunna ta had’e zanen tana k’are masu kallo... Babban abinda ya bata mamaki shine duk yanda tai zaton zanen nan abu guda ne ashe ba abu guda bane, sunada salo da tsari iri guda amma Sun banbanta kad’an... Ita kanta bazatace ga difference d’in tai figuring out a halin yanzu ba hasalima sosai kanta ya kuma shiga duhu... Ga dai hikima iri guda anyi amfanida wajen tsara Taswiran amma sun banbanta da juna... Ta sauk’e nannauyan ajiyan zuciya a hankali, ya zatai yanzu... Lumshe idanunta tai a hankali ta tafi duniyar tunanin abinyi... Idan har tana so ta fahimci zanen nan Ta iya warwareta ya kamata ta zaga cikin gidan nan ta k’arewa ginin kallo tunda gida ne na sarauta sannan ta shiga museum na cikin Masarautar nan taga Taswirori na tarihi wala’alla Ta sami wani clue gameda wannan Taswira mai wahalan fasaltuwa da fahimta... Watak’ila Ta iya samun wani HASKE a can Zauren Ajiya na kayan tarihi dake cikin Masarautar...
Sauri sauri ta mik’e ta shirya tsaf, tai shiga irinta masu mulki harda Alkyabba, sosai shigar ya amsheta, nan ta fito tana taku cikeda k’asaita irinta masu mulki...
Tana tafe take tinanin toh wa zata soma tunk’ara tunda hankalin mutanen gidan gaba d’aya bai jikinsu sabida rashi da aka masu, Toh kodai ta kirawo Fu’ad ne.... Toh amma bataso ake ganinsu tare balle wani yai suspecting wani abu... Kawai ta yanke shawarin tambayan Sarkin Fada...
A haraban Masarautar ta tadda wasu bayi ‘yanmata guda biyu yanda ta tanbayesu suyi mata jagoranci zuwaga Sarkin Fada, babu musu bayin sukace Ta biyosu... Muhibbah tasa kai tana tafe biyedasu
Can Rumfar Sarkin Fada suka taddashi tareda wasu Fadawan, suna ganinta suka isa sukai mata gaisuwa...
Muhibbah ta dubi Sarkin fada tace “Da Allah wani tambaya nake...!”
Sarkin Fada yace “Rankidad’e kyakkyawa fad’i tambayarki..!”
Muhibbah ta murmusa kad’an tace “Shin yaushe ne ake bud’e d’akin ajiya na cikin Masarautar nan... So nake nasan wasu al’adu na cikin gidan nan kafin na tafi...!”
Sarkin Fada da sauran Fadawan suka dubi juna jin tambayar da tai... Muhibbah ta bisu da kallo gaba d’ayansu yanda suke kallon kallo ma juna...
Murmushin yak’e tai wannan karon kana tace “Ah shikenan, Ina tunanin ba ko yaushe ake bud’ewa ba kenan...!”
Sarkin Fada yace “Ba haka bane Rankaidad’e Mai kyau, ai Wato idan ba ahalin gidan nan ba Sarkin Fada baida hurumin bud’e miki Ma’ajiyin Gidan nan... Yin hakan zaisa na shiga matsala...!”
Muhibbah ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali kana tace “Toh shikenan babu matsala, na gode sosai...!”
Har tasa kai ta juya saiga wani bawa guda ya k’araso yayiwa Sarkin Fada magana a kunne...
Tana tafe ta sinkayo muryar Sarkin Fada na fad’in “Rankidad’e Mai kyau... Dawo da baya... An umarce Sarkin Fada ya bud’e miki duk wata zaure da kika buk’ata cikin Masarautar nan.... Sarkin Fada yana neman afuwanki...!” Ya k’arashe yana mai baza babbar riga had’ida mik’ewa...
Ita dai sai ‘yan waige waige take tana mamakin waye yai umarni da a bud’e mata Zauren Ajiya....
Tafiya mai d’an tazara kad’an sukai kana suka iso Zauren ajiyan kayan tarihi na Masarautar.... Sarkin Fada yasa mabud’i ya bud’e... Ta ware idanunta tana duban dogon ginin mai tsawon gaske da dadd’en tarihi... A hankali tasa k’afarta tana takawa cikin ginin tana duban manyan zanen hotunan bayi da masu sarauta da irin yak’i da akai a shekarun baya shekaru masu yawan gaske na wasu k’arnin....
Ji tai k’ofar mai nauyin gaske ya rufe da ita a ciki, dan bata ankara ba sai jin sautin rufuwarsa tai gashi abinka da tsohon gini mai girman gaske ko ina saida ya amsa... Ta waigo cikin sauri tana duban bayanta, gabanta ya yanke ya fad’i ganinsa da tai tsaye bayanta hannayensa a hard’e Ta baya shid’inma ita yake duba...
Yana sanye cikin bak’ar rigar Kufta wanda ya fito da asalin Farin fatarsa, shigar kufta yai gaba d’aya dan harta takalman k’afafunsa bak’ak’en Kuftane da akai masu kwalliya da farin zare mai d’aukan idanu k’warjininsa sai ya cika wajen gaba d’aya....Tai saurin janye idanunta daga barin dubansa k’irjinta naci gaba da bugawa...
**
Gimbiya Zeenatu na kishingid’e a parlornta na alfarma bayan sun dawo daga ta’aziyan gidan Wambai Hadimarta ta shigo ta sanar da ita shigowar Yarima Yazeed...
Sosai tai mamakin jin Yazeed yazo gaisheta har sahsenta, kodashike ba abin mamaki bane tunda rashi akai gaisuwan ta’aziya ya shigo mata... Tuni Ta basa izinin ya shigo... Ya kuwa shigo cikeda k’asaita, sukai gaisuwa irinta masu mulki kana yai mata ta’aziya... Gimbiya Zeenat taji dad’in shigowarsa tuni aka cika gaban Yazeed da kayan mak’ulashe da tand’e tand’e, ya kuwa zauna sosai kaman wani mutmin arziki, Gimbiya Zeenat ta mik’e ta basa waje dan ya saki jikinsa yaci kayan motsa baki da aka kawo masa.... Haurawarta sama da kad’an Raheema ta fito cikin gayu da kwalliya... Yazeed dake kishingid’e irin zaman masu mulki murza zobban hannunsa kurum yake yana k’arema Raheema dake sauk’owa kallo from head to toe....
*Sak’on gaisuwa mai tarin yawa tareda fatan Alheri gareku msoyana... Sameena na kaunarku a dik yanda kuke..!*
SameenaAleeyou📚
[8/1, 8:41 PM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*39*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*