Sashe 11
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yarima Mahmood ya d’an kamo hannunta ya sumbata su duka biyu d’in suna sakarwa juna murmushi kana ya soma fad’in “Maami, bawai na banbanta da ra’ayinki bane... Bawai bana son amsar tayinki bane... Ke duk kin wuce haka a wajena... Umarni kawai zaki bani nabi.... But Maami, sarauta ba layina bane... Almost 14 years bana Masarautar nan saidai nazo lokaci zuwa lokaci, da yawan wasu abubuwan ban saba dasu ba, ban San ya ake gudanar dasu ba... Maami idan nace zan amshi sarautar Masarautar nan hakan na nufin tamkar sabon karatu zan fara, dole na koyi abubuwa da dama.... Inaga zaifi kyau Idan aka nad’a wanda yafini cancanta da dacewa da rik’on Masarautar...”
Cikin saurin Yarima Jamal Ke girgiza kai yana fad’in “No, no Yaya... Babu wanda ya dace ya kuma cancanta face kai, Yaya kana so mun fice daga Masarautar nan ne cikin k’ask’anci da tozarci...? Yaya kana sona fidda matan mahaifinmu a d’akunansu akaisu wani k’auye ne..? Yaya so kake mu fice daga cikin gidan da aka haifemu aka renemu cikinsa...? Yaya so kake mu bar asalinmu da abinda muka gada... Nasan duk bazaka so abubuwanda lissafo su faru ba....!” Ya k’arashe cikeda kulawa...
Giwa kam k’uri taiwa Mahmuda tana kallon sarautar Allah...
Yarima Mahmood ya kamo hannayen Yarima Jamal su duka biyu d’in suna duban juna sanda Mahmood Ke fad’in “Dik ba wannan nake nufi ba Jamal, kuma bana fatan d’aya daga cikin abubuwanda ka lissafo su faru, sannan Allah ya albarkaci mahaifinmu da yara maza d’ai d’ai d’ai har guda hud’u and we are all entitled to the throne.... Ga Yazeed gaka nan, even Fu’ad zai iya zama sarki ba wani abu bane.. Ba lallai sai Babba ba k’aramin cikinmu ka iya zama kan Karagar mulkin nan hardai yanada damar data mallaka masa hakan... So Maami why not a tsaida d’aya daga cikin ‘yan uwana....” Wata kakkausar murya ce da ko shakka babu sun San mai ita ta katsesu da fad’in “Babu wanda ya isa, babu mahaluk’in da ya isa ya fitar da mulkin Masarautar nan daga hannun ahalinmu... Babu wanda ya isa ya fitar dani daga gidan mahaifina, Mu kad’ai ne jinin sarauta, mu kad’aine muka gaji sarautar... And yes Yaya, you’re absolutely right... Naji dad’i daka d’auki shawarina... For the first time we’re on the same page, kai kanka ka amince babu wanda ya cancanta ya zama sarki face ni Yazeed..!!!D’add’aya yake maganar yana takowa cikin katafaren d’akin hannayensa guda biyu hard’e ta baya, cikin taku mai cikeda k’asaita yake tafiyar nasa tamkar wani Amale... saida ya iso dadai tsakiyar d’akin kana ya karkato yana fuskantar Mahmood, lokaci guda yake furta “And now that we are on the same page, inaso ka jaddadawa wad’annan masu sarautun Gargajiyan kar wani daga cikinsu yayi gigin shiga gonata, ina rantsuwa da mahallicina idan d’ayansu yayi kuskuren jayayya dani da sarauta ta, ba rawaninsa kawai da muk’aminsa zai rasa ba, zai iya rasa abinda yafi wad’ann mahimmanci a wajensa... Ina nufin zai iya rasa ransa..!!” Ya k’arashe cikin tsananin huci...
Girgiza kai kad’an Mahmood yai kana yace “And kana tunanin kaine wanda ya dace da kujerar..?”
Saida ya kuma takowa kad’an murmushin bai bar saman fuskarsa ba kana yace “I’m far better than right... I am perfect... Yeah Perfect..!” Ya k’arashe cikeda pride
K’uri Mahmood yai masa yana dubansa , lokaci guda ya mik’e tsaye suna fuskantar juna shida Yazeed, idanu cikin idanu suke duban juna kana Mahmood ya soma fad’i cikin dakewar murya “Wanda duk yace shine toh ba shi bane, sannan ba’a shugaba mai zafin zuciya wanda baida jarumtar kwantar da zuciyarsa idan rai ya b’aci, ba’a shugaba maras d’a’a da ganin girman na gaba, ba’a shugaba maras tsaida dokokin Ubangijinsa... Shi shugaba ya kamata ya kasance mai taushin zuciya sannan Jarumi, taushin zuciya domin ya tausasawa al’ummansa yaji k’ansu sannan ya kwantata adalci a tsakaninsu, Jarumi domin ya zamto sulke wajen kare al’ummansa da tsaresu daga abokan gaba... Mai bin dokokin Ubangijinsa domin ya zamto abin koyi ga Al’ummarsa... Mai girmama na gaba domin wad’anda suke k’asa dashi su girmama shi.... Ta yaya nake tunanin zaka iya zamtowa shugaba bayan baka aikata d’aya daga cikin abinda na lissafo... Nayi kuskure da nai zaton zaka iya maye gurbin mahaifinmu.... Yanzu na tabbata baka cancanta ba Yarima Yazeed....!!” Ya k’arashe yana mai kuma matso da fuskarsa dab na Yazeed cikin muryarsa mai cikeda amo....
Shu’umin murmushin ne nasa saman fuskarsa, lokaci guda ya lank’wasa Kai kad’an yana mai k’arewa Mahmood d’in kallo kana yace “Toh waye ya cancanta..? Kai...?!” Yai murmushi mai sauti irinta masu mulki kana yaci ya a da fad’in “Idan duk kanada qualities d’in daka k’irgosu abu guda d’aya tak da ka aikata ya rushesu... Yarima Mahmood... Mak’aryaci yafi dacewa da shugabanci irinta siyasa amma ba shugabanci irinta Babban Gida ba..!!!”
Cikin zafin nama Mahmood dake tsananin huci yake furta “Don’t Yazeed... Don’t you dare cross the line...!!!”
Yazeed da ko a jikinsa Murmusawa ya kumayi kana yace “Oh really now... Your Royal highness..! Baka so a fad’i naka aibun, bayan Kai ka iya fad’in na wasu cikeda k’warin gwiwa... Ai ba’a sarki matsoraci mai tsoron Ta kife... K’aryar Jarumta kake...Yarima Mahmood..!!!”
“Yazeeeedddd!!!!” Ya daka masa uban tsawa had’ida d’aga hannunsa da niya watsa masa mari... Saidai tuni Jamal ya shige tsakaninsu yana tausan Mahmood “Yaya please don’t... Kar ka mareshi... Kayi hak’uri dan Allah....Allah ya huci zuciyarka..!”
Idanuwansa da suka kad’a sukai jazir yake duban Yazeed dasu, abinda da wanda bai iya b’acin rai ba sai abin ya zama abin ban tsoro... Kana iya hango yanda k’irjin Mahmood Ke hawa yana sauk’a alamun tsananin bugun zuciya da b’acin rai....
Lokaci guda yake nuna Yazeed da d’an yatsa kana yaci gaba da fad’in “I’ll warn you for the last time Yazeed.... Do...not..try..me!!! Do..not..cross..the line..!!!” Daga haka sa kai yai ya fice cikin sassarfa da tsananin b’acin rai...
Yazeed ya rakasa da muguwar kallo kana ya kuma sakin shu’umin murmushinsa, gyara zaman rigarsa yai had’ida kuma hard’e hannayensa ta baya d’abi’ar masu mulki, ya maido da dubansanga mahaifiyarsu data cika tai fam, ta tsaresa da idanu cikin tsananin b’acin rai....
Dukda ya hango tsananin b’acin rai a idon mahaifiyarsu hakan bai hanasa sakin murmushi da gefen bakinsa ba, kana ya isa kusan k’afafunta ya zauna yana mai gaidata, ya k’arashe yana fad’in “A saka min albarka Maami na...!”
Daga Giwa da Yazeed ya d’auko hannunta guda ya d’aura saman kansa alamun saka albarka har Jamal dake tsaye tamkar statue kallon mamaki suke bin Yazeed dashi... Shifa ko a jikinsa da alama, baima san yayi laifi ba... Yazeed bazai tab’a canzawa ba, Ta zaci aure zai canza Yazeed gashi yayi yara har biyu amma halinsa na nan babu abinda ya ragu saima wandake k’aruwa... Har kullum addu’an shiriya takewa Yazeed amma kaman dad’a tab’arb’arewa yake... Tana ji ya gama fad’in iyaka abinda zai fad’i tamkar wani mai bata sak’o kana ya mik’e yai ficewarsa cikeda k’asaita wanda Ke matuk’ar masa kyau...
Jamal ya bisa da kallo har ya b’acewa ganinsa kana ya maidoda dubansaga mahaifiyarsu da ko shakka babu k’walla yake hangowa cikin idanunta, dukda k’ok’arin dannesu da takeyi, shid’in yafi kowa sanin mahaifiyarsu yasani idan abu na matuk’ar damunta... Bai wata wata ba ya isa yanda magungunata Ke aje ya d’auko da kansa yana b’alla mata dan bazai iya jiran wata kuyanga tazo bata magani ba... Sai faman sannu yake mata yana tausanta... Jinjina masa kai kurum take abubuwa da dama k’unshe cikin zuciyarta... Idanma aka ce an bar karagan mulkin nan tsakanin yaranta kad’ai tasan wani yak’i ne mai zaman kansa... Sai yanzu maganan Tal’udu ke kuma dawo mata da yace yaga k’ura mai duhuwan gaske da dandatson mayak’a... Amma koda za’a tashi wannan masarauta bazata tab’a bari dai sarautar ya kufce masu ba... “Wambai” sunan da zuciyarta ta ambata...
Take ta sanar da Jakadiya Tai mata kiran Ubandoma...
***
Tsaf ta shirya cikin jan leshi d’inkin doguwar riga da yai matuk’ar amsarta, ta d’aura alkyabba fara k’al wanda Umaima ta Aiko mata da safen nan... Tsaye tai gaban full length mirror tana duban Wai ita SAUDATU ke sanye da kaya ta mulki da sarauta yau d’in... Ta tina sanda ta fice daga Masarautar cikin k’ask’anci da tozarci yau sai gashi ta dawo cikin karamci da girmamawa... Tabbas Saudatu ta mutu Muhibbah ce a raye yanzu...Ta saki murmushi mai ciwo a hankali kumatunta suka lotsa... A fili take furta “You better be ready, cos my revenge is action...!!” Ta k’arashe cikin tsananin karaji tana mai duban fuskarta cikin madubi.....
(Anya bakiyi kuskure ba Muhibbah...? Muje zuwa..)
SameenaAleeyou📚
[5/29, 9:41 PM] +234 703 453 9908: *👑✨MUHIBBAH✨👑*
*009*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Zama yai gefen bedside yana jiran fitowarta dan yaji alamunta a closet, ya sani bazai wuce shirin school take ba...
Idanunsa suka sauk’a kan picture dake aje gefen bedside d’inta, ya jima yana duban picture d’in... Lokaci guda ya saki murmushi a hankali dan bazai tab’a mance ranan da sukai hoton ba a cen k’asar Spain, lokacin family d’insa na cikeda Farin ciki, inama abubuwa zaku koma kaman yanda suke before.... Yasa hannu ya d’auki hoton yana shafawa a hankali... Zahra da fitowarta kenan daga closet sanye cikin shiga irinta ‘yanmakaranta tsaye tayi tana duban mahaifin nata yanda yai k’urima picture d’insu, lokaci guda tausayinsu gaba d’aya na kuma kamata.... Ta d’an tako kad’an kana ta zauna gefensa...
“Good morning Paa...” Ta fad’i sanda take zama...
Gyara zamansa ya d’anyi yana mai aje picture d’in kana yace “Good morning my love... Da fatan kin tashi lafia..?”
Jinjina masa kai tai kana tace “Lafia Paa... How about you Paa..? You seemed worried... Is something bordering you..?”
K’ak’aro murmushi yai had’ida shafa kanta kad’an “Babu komai Princess, do you want me to take you to school by myself...?”
Cikin saurin Yarima Jamal Ke girgiza kai yana fad’in “No, no Yaya... Babu wanda ya dace ya kuma cancanta face kai, Yaya kana so mun fice daga Masarautar nan ne cikin k’ask’anci da tozarci...? Yaya kana sona fidda matan mahaifinmu a d’akunansu akaisu wani k’auye ne..? Yaya so kake mu fice daga cikin gidan da aka haifemu aka renemu cikinsa...? Yaya so kake mu bar asalinmu da abinda muka gada... Nasan duk bazaka so abubuwanda lissafo su faru ba....!” Ya k’arashe cikeda kulawa...
Giwa kam k’uri taiwa Mahmuda tana kallon sarautar Allah...
Yarima Mahmood ya kamo hannayen Yarima Jamal su duka biyu d’in suna duban juna sanda Mahmood Ke fad’in “Dik ba wannan nake nufi ba Jamal, kuma bana fatan d’aya daga cikin abubuwanda ka lissafo su faru, sannan Allah ya albarkaci mahaifinmu da yara maza d’ai d’ai d’ai har guda hud’u and we are all entitled to the throne.... Ga Yazeed gaka nan, even Fu’ad zai iya zama sarki ba wani abu bane.. Ba lallai sai Babba ba k’aramin cikinmu ka iya zama kan Karagar mulkin nan hardai yanada damar data mallaka masa hakan... So Maami why not a tsaida d’aya daga cikin ‘yan uwana....” Wata kakkausar murya ce da ko shakka babu sun San mai ita ta katsesu da fad’in “Babu wanda ya isa, babu mahaluk’in da ya isa ya fitar da mulkin Masarautar nan daga hannun ahalinmu... Babu wanda ya isa ya fitar dani daga gidan mahaifina, Mu kad’ai ne jinin sarauta, mu kad’aine muka gaji sarautar... And yes Yaya, you’re absolutely right... Naji dad’i daka d’auki shawarina... For the first time we’re on the same page, kai kanka ka amince babu wanda ya cancanta ya zama sarki face ni Yazeed..!!!D’add’aya yake maganar yana takowa cikin katafaren d’akin hannayensa guda biyu hard’e ta baya, cikin taku mai cikeda k’asaita yake tafiyar nasa tamkar wani Amale... saida ya iso dadai tsakiyar d’akin kana ya karkato yana fuskantar Mahmood, lokaci guda yake furta “And now that we are on the same page, inaso ka jaddadawa wad’annan masu sarautun Gargajiyan kar wani daga cikinsu yayi gigin shiga gonata, ina rantsuwa da mahallicina idan d’ayansu yayi kuskuren jayayya dani da sarauta ta, ba rawaninsa kawai da muk’aminsa zai rasa ba, zai iya rasa abinda yafi wad’ann mahimmanci a wajensa... Ina nufin zai iya rasa ransa..!!” Ya k’arashe cikin tsananin huci...
Girgiza kai kad’an Mahmood yai kana yace “And kana tunanin kaine wanda ya dace da kujerar..?”
Saida ya kuma takowa kad’an murmushin bai bar saman fuskarsa ba kana yace “I’m far better than right... I am perfect... Yeah Perfect..!” Ya k’arashe cikeda pride
K’uri Mahmood yai masa yana dubansa , lokaci guda ya mik’e tsaye suna fuskantar juna shida Yazeed, idanu cikin idanu suke duban juna kana Mahmood ya soma fad’i cikin dakewar murya “Wanda duk yace shine toh ba shi bane, sannan ba’a shugaba mai zafin zuciya wanda baida jarumtar kwantar da zuciyarsa idan rai ya b’aci, ba’a shugaba maras d’a’a da ganin girman na gaba, ba’a shugaba maras tsaida dokokin Ubangijinsa... Shi shugaba ya kamata ya kasance mai taushin zuciya sannan Jarumi, taushin zuciya domin ya tausasawa al’ummansa yaji k’ansu sannan ya kwantata adalci a tsakaninsu, Jarumi domin ya zamto sulke wajen kare al’ummansa da tsaresu daga abokan gaba... Mai bin dokokin Ubangijinsa domin ya zamto abin koyi ga Al’ummarsa... Mai girmama na gaba domin wad’anda suke k’asa dashi su girmama shi.... Ta yaya nake tunanin zaka iya zamtowa shugaba bayan baka aikata d’aya daga cikin abinda na lissafo... Nayi kuskure da nai zaton zaka iya maye gurbin mahaifinmu.... Yanzu na tabbata baka cancanta ba Yarima Yazeed....!!” Ya k’arashe yana mai kuma matso da fuskarsa dab na Yazeed cikin muryarsa mai cikeda amo....
Shu’umin murmushin ne nasa saman fuskarsa, lokaci guda ya lank’wasa Kai kad’an yana mai k’arewa Mahmood d’in kallo kana yace “Toh waye ya cancanta..? Kai...?!” Yai murmushi mai sauti irinta masu mulki kana yaci ya a da fad’in “Idan duk kanada qualities d’in daka k’irgosu abu guda d’aya tak da ka aikata ya rushesu... Yarima Mahmood... Mak’aryaci yafi dacewa da shugabanci irinta siyasa amma ba shugabanci irinta Babban Gida ba..!!!”
Cikin zafin nama Mahmood dake tsananin huci yake furta “Don’t Yazeed... Don’t you dare cross the line...!!!”
Yazeed da ko a jikinsa Murmusawa ya kumayi kana yace “Oh really now... Your Royal highness..! Baka so a fad’i naka aibun, bayan Kai ka iya fad’in na wasu cikeda k’warin gwiwa... Ai ba’a sarki matsoraci mai tsoron Ta kife... K’aryar Jarumta kake...Yarima Mahmood..!!!”
“Yazeeeedddd!!!!” Ya daka masa uban tsawa had’ida d’aga hannunsa da niya watsa masa mari... Saidai tuni Jamal ya shige tsakaninsu yana tausan Mahmood “Yaya please don’t... Kar ka mareshi... Kayi hak’uri dan Allah....Allah ya huci zuciyarka..!”
Idanuwansa da suka kad’a sukai jazir yake duban Yazeed dasu, abinda da wanda bai iya b’acin rai ba sai abin ya zama abin ban tsoro... Kana iya hango yanda k’irjin Mahmood Ke hawa yana sauk’a alamun tsananin bugun zuciya da b’acin rai....
Lokaci guda yake nuna Yazeed da d’an yatsa kana yaci gaba da fad’in “I’ll warn you for the last time Yazeed.... Do...not..try..me!!! Do..not..cross..the line..!!!” Daga haka sa kai yai ya fice cikin sassarfa da tsananin b’acin rai...
Yazeed ya rakasa da muguwar kallo kana ya kuma sakin shu’umin murmushinsa, gyara zaman rigarsa yai had’ida kuma hard’e hannayensa ta baya d’abi’ar masu mulki, ya maido da dubansanga mahaifiyarsu data cika tai fam, ta tsaresa da idanu cikin tsananin b’acin rai....
Dukda ya hango tsananin b’acin rai a idon mahaifiyarsu hakan bai hanasa sakin murmushi da gefen bakinsa ba, kana ya isa kusan k’afafunta ya zauna yana mai gaidata, ya k’arashe yana fad’in “A saka min albarka Maami na...!”
Daga Giwa da Yazeed ya d’auko hannunta guda ya d’aura saman kansa alamun saka albarka har Jamal dake tsaye tamkar statue kallon mamaki suke bin Yazeed dashi... Shifa ko a jikinsa da alama, baima san yayi laifi ba... Yazeed bazai tab’a canzawa ba, Ta zaci aure zai canza Yazeed gashi yayi yara har biyu amma halinsa na nan babu abinda ya ragu saima wandake k’aruwa... Har kullum addu’an shiriya takewa Yazeed amma kaman dad’a tab’arb’arewa yake... Tana ji ya gama fad’in iyaka abinda zai fad’i tamkar wani mai bata sak’o kana ya mik’e yai ficewarsa cikeda k’asaita wanda Ke matuk’ar masa kyau...
Jamal ya bisa da kallo har ya b’acewa ganinsa kana ya maidoda dubansaga mahaifiyarsu da ko shakka babu k’walla yake hangowa cikin idanunta, dukda k’ok’arin dannesu da takeyi, shid’in yafi kowa sanin mahaifiyarsu yasani idan abu na matuk’ar damunta... Bai wata wata ba ya isa yanda magungunata Ke aje ya d’auko da kansa yana b’alla mata dan bazai iya jiran wata kuyanga tazo bata magani ba... Sai faman sannu yake mata yana tausanta... Jinjina masa kai kurum take abubuwa da dama k’unshe cikin zuciyarta... Idanma aka ce an bar karagan mulkin nan tsakanin yaranta kad’ai tasan wani yak’i ne mai zaman kansa... Sai yanzu maganan Tal’udu ke kuma dawo mata da yace yaga k’ura mai duhuwan gaske da dandatson mayak’a... Amma koda za’a tashi wannan masarauta bazata tab’a bari dai sarautar ya kufce masu ba... “Wambai” sunan da zuciyarta ta ambata...
Take ta sanar da Jakadiya Tai mata kiran Ubandoma...
***
Tsaf ta shirya cikin jan leshi d’inkin doguwar riga da yai matuk’ar amsarta, ta d’aura alkyabba fara k’al wanda Umaima ta Aiko mata da safen nan... Tsaye tai gaban full length mirror tana duban Wai ita SAUDATU ke sanye da kaya ta mulki da sarauta yau d’in... Ta tina sanda ta fice daga Masarautar cikin k’ask’anci da tozarci yau sai gashi ta dawo cikin karamci da girmamawa... Tabbas Saudatu ta mutu Muhibbah ce a raye yanzu...Ta saki murmushi mai ciwo a hankali kumatunta suka lotsa... A fili take furta “You better be ready, cos my revenge is action...!!” Ta k’arashe cikin tsananin karaji tana mai duban fuskarta cikin madubi.....
(Anya bakiyi kuskure ba Muhibbah...? Muje zuwa..)
SameenaAleeyou📚
[5/29, 9:41 PM] +234 703 453 9908: *👑✨MUHIBBAH✨👑*
*009*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Zama yai gefen bedside yana jiran fitowarta dan yaji alamunta a closet, ya sani bazai wuce shirin school take ba...
Idanunsa suka sauk’a kan picture dake aje gefen bedside d’inta, ya jima yana duban picture d’in... Lokaci guda ya saki murmushi a hankali dan bazai tab’a mance ranan da sukai hoton ba a cen k’asar Spain, lokacin family d’insa na cikeda Farin ciki, inama abubuwa zaku koma kaman yanda suke before.... Yasa hannu ya d’auki hoton yana shafawa a hankali... Zahra da fitowarta kenan daga closet sanye cikin shiga irinta ‘yanmakaranta tsaye tayi tana duban mahaifin nata yanda yai k’urima picture d’insu, lokaci guda tausayinsu gaba d’aya na kuma kamata.... Ta d’an tako kad’an kana ta zauna gefensa...
“Good morning Paa...” Ta fad’i sanda take zama...
Gyara zamansa ya d’anyi yana mai aje picture d’in kana yace “Good morning my love... Da fatan kin tashi lafia..?”
Jinjina masa kai tai kana tace “Lafia Paa... How about you Paa..? You seemed worried... Is something bordering you..?”
K’ak’aro murmushi yai had’ida shafa kanta kad’an “Babu komai Princess, do you want me to take you to school by myself...?”