Sashe 112
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Izuwa lokacin hankalin Mahmood ya tashi sosai, zuciyarsa bata daina tsinkewa ba, fatar jikinsa ta soma komawa ja...With a straight face yake furta “Fu’ad you tell me what you three did...! What did you do to that girl...! What Fu’ad..?!!” Ya k’arashe yana jijjiga Fu’ad kad’an idanunsa duk sun firfito waje zuciyarsa naci gaba da bugawa..
Fu’ad na hawaye yana girgiza kai yake furta “We abused her Yaya..! The three of us raped her..! Yazeed started it, then Jamal..! Then me...! Ka yarda dani Yaya, Wllhi banso aikatawa ba...But they forced me...! Yazeed da Jamal sun tilasta min sunce umarnin Maami ne dole na aikata hakan....!”
Mahmood da yakejin maganar tamkar sauk’ar takobi cikin zuciyarsa... Dakatar da Fu’ad yayi da fad’in “I don’t get you Fu’ad... What are you trying to say...?! Kana so kace min my brothers... My three brothers Kun lalata rayuwar wannan yarinyar kuma Maami ita tai maku umarni ku lalata rayuwar yarinyar...! Fu’ad talk to me..! Kamin magana da yaren da zan fahimta..!!” Ya k’arashe fuskarsa na kuma rikid’ewa gaba d’aya....
Cikin kuka Fu’ad Ke jinjina kai yana mai furta “Yaya gaskiya nake fad’a maka..! Duk abinda na fad’i mun aikata kuma bisa umarnin Maami muka aikata..!!”
Izuwa wannan lokaci Mahmood ya kasa fahimtar wacce duniya yake..! Ya kasa yarda ‘yanuwansa da suka fito ciki guda zasu aikata mummunan laifi irin wannan, waima bai tsaya a nan ba harda mahaifiyarsu..! Kai inaa Fu’ad baida lafiya bai kamata ya yarda dashi ba in the first place... No ahalinsa bazasu tab’a zama azzalumai irin haka ba.. They might have their own differences amma bazasu tab’a zama azzalumai abin k’yamata irin haka ba...!
Muryar Fu’ad ya sinkayo yana ci gaba da sanar dashi yanda duk abun ya kasance tin daga farko...! Wane irin gumi na tsartsafowa Mahmood d’in, jikinsa ya d’auki rawa... Lokaci guda ya d’ago yana duba Fu’ad d’in, cikin wane irin kakkausar murya yace “Fu’ad you’re talking about our mother here..! My mother Fu’ad...!! Maami can never do something like that..! You are sick in the head Fu’ad..! And this place is where you belong..!!” Ya k’arashe cikin tsananin huci... Lokaci guda ya mik’e yana kiran nurses d’in suzo su shige da Fu’ad su maidasa d’akinsa na majinyata babu alamun lafiya a tattaredashi ko abubuwan da yake sanar dashi....
Take nurses d’in suka k’araso suna k’ok’arin janye Fu’ad yana tarjewa, yana juyowa yana duban Mahmood d’in yake kuma fad’in “Yaya I’m not sick anymore..! I’m telling the truth..! Why can’t you believe me..! Wllhi gaskiya nake fad’i maka..!! Yaya please ka saurareni..! Take me to jail please, I need to pay for my crimes..! Yaya dan Allah ka saurareni..!!”
Inaa tuni an shige da Fu’ad, Mahmood kaw tsaye kurum yayi yana duban yanda aka janye Fu’ad, zuciyarsa na tsananin bugawa kaman zai tarwatse ya fito waje..! Take yaji tsakiyar kansa ma na sarawa kaman kan nasa zai rabe k’wak’walwarsa ta tarwaste...!Ya kasa yarda ‘yanuwansa harda mahaifiyarsa zasu aikata irin wannan mugun abin, mummunan laifi abin k’yamata ga duk wani d’an adam mai hankali...!Ta yaya za’ace ahalinsa sun aikata irin wannan laifi...! Shin wannan wane irin al’amari ne...! Barde ya k’araso cikeda risinawa yana fad’in “Rankaidad’e a k’araso da motar nan ne..? Allah shi baka yawan rai nace a k’araso da motar nan ne...?!” Barde yaji Mahmood d’in bai basa amsa ba bai kuma dakata ba saima ci gaba da tafiya da yake...!
Barde ya d’ago kai yana duban Ubangidan nasa, sosai ya razana da ganin yanayin Mahmood d’in wanda Tafiya kurum yake ba tareda yasan yanda yake jefa k’afafunsa ba...
Cikin sauri Barde ya ciro waya ya shiga kiran layin Turaki....
Turaki na d’agawa Barde ya sanar dashi halinda ake ciki, babu b’ata lokaci Turaki yace yana nan tafe...!
Mahmood kaw hotunan abinda suka faru can shekarun baya ne Ke dawowa idanunsa, dukda bazaice ga kamannin yarinyar ba yana hangota a idon zuci.. Maiyasa ya tafi ya k’yale ’yan uwansa da yarinyar..? Maiyasa bai tsaya ya kaita gida da kansa ba..? Maiyasa ya aminta da cewa ‘yanuwansa bazasu cutar da ita ba..?! Fyad’e fyad’e., mummunan laifin da yafi k’ymata a rayuwarsa, yau sai ga ahalinsa Sun aikata hakan kuma Wai bisa jagorancin mahaifiyarsu..! Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un..!! Yanaji shid’in kaman ba d’aya bane daga cikin ahalin, ta yaya ahalinsa zasu zamto irin wad’annan mutanen.. Koda shike mutum ba shi yake zab’an ahalinsa ba amma kam tabbas da ace zab’a ake da bazai zab’i ya fito cikin irin wannan ahalin ba...! Yana tsaka da tinanin idanunsa suka sauk’a b’angaren emergency.. Ashe har ya k’araso emergency tin daga psychiatric ward da k’afafunsa ba tareda ya sani ba.. Barde na nan biye dashi duk yanda ya saka k’afafunsa.... Yana kallon yanda ake guje gujen d’auko gado mai tayu na d’aukan majinyata ana turawa zuwaga k’atuwar ambulance dake pake tana bada sautin taimakon gaggawa...!
Ganin mutanen yake kaman daga can nesa nesa suke, haka nan sautin mutane da sautin motar yana jinsu kaman daga can wani nisan duniya suke...! Shid’in yana jinsa ne kaman wata duniya ta daban yake... Gaba d’aya baisan mai yakeji ba..!
Can ya hango ana wucewa da mutanen ana koran jama’an dake cike wajen.... A gefe guda ya hango Waziri da wasu dogarai kusan guda hud’u, dogaran suka k’araso garesa cikeda risinawa suna kwasan gaisuwa wajen Mahmood d’in da har lokacin ya kasa katab’us Waziri ne ya k’araso yana kuka shar shar da hawaye yake furta “Rankaidad’e Yarima Yazeed ne..! Yarima Yazeed da ahalinsa sun gamu da mummunan had’arin mota gaba d’ayansu suna cikin mawuyacin hali....!”
Mahmood baikaiga magana ba Dr guda ya k’araso garesu cikeda risinawa ya dubi ahalin Babban Gida yace “Munada buk’atan jini ga Yarima wanda za’ayi gaggawan masa aiki dan tsaida jinin dake zuba jikinsa kafin a iya rasashi...!”
Waziri yayi saurin cewa “Su kuma ahalin nasa wane hali suke ciki Likita..?!”
Dr yace “Bazamu iya cewa komai a halin yanzu ba har sai lokacin da sakamakon gwaje gwaje ya fito, amma a halin yanzu duk suna ciki ana basu agaji na gaggawa.. Abinda kawai zamu iya sanar daku shine ku shirya ma faruwan koma menene...!”
Waziri yaci gaba da salati yana kwarfe gumin dake kuma keto masa....
Nan cikin emergency d’in suka shige suna jiran bayani daga likitocin... Bayan an auna jininsu koda wanda zai dace dana Yazeed, Jinin Waziri shine ya dace da Jinin Yazeed, Jinin yayansa Mahmood bai matching nasa ba... Take aka shige da Waziri aka zuk’i jininsa, Mahmood bai kawo komai a ransa ba hasalima tashin hankalin da yake ciki ya wuce gaban ya tsaya tunanin ya akayi jininsa bai matching na d’an uwansa da suka fito ciki guda ba sai na Waziri... A haka Turaki ya k’araso ya taddasu cikin tsananin damuwa shima
Tinda Turaki yaga yanayin Mahmood dukda kuwa k’arfin hali irin nasa yasan ba k’aramin al’amari bane Ke damunsa, kodashike yanayin da Yazeed da ahalinsa kad’ai Ke ciki sun isa su jefa Mahmood d’in cikin irin wannan yanayi... K’urama waje guda idanu kurum yayi kalaman Fu’ad na kuma Yawo a kansa, mahaifiyarsa tayi umarni ma ‘yan uwansa suci zarafin k’aramar yarinya su lalata mata rayuwa kawai sabida son duniya da Mulki... Mulkin Duniya da babu wanda zai tabbata akansa..! Wannan tashin hankali da mai yayi kama.. Koda yake Spain yana d’aya daga cikin founders na wani foundation wanda suka gina dan k’wato hakki da kuma taimakawa mata da k’anan yara maza da mata da akaci zarafinsu Ta hanyar fyad’e... Yau sai gashi nan laifin da ya jima yana yak’a a k’asar Spain cikin gidansu, cikin ahalinsa.. K’annensa ‘yan uwansa da suka fito ciki guda sun aikata irin wannan laifin da ya k’yamata tsawon rayuwarsa bisa son zuciya da umarnin mahaifiyarsu..! Ya lumshe idanunsa a hankali zuciyarsa na kuma masa zafi...Yana tsaka da tinanin ya sinkayo muryar Turaki yana fad’in suje suyi sallah su dawo, dan lokacin kiraye Kirayen sallan la’asar ake...
Babu musu ya mik’e yabi bayan Turaki dake masa jagora...! Koda sukayi sallah nan cikin masallacin dake emergency d’in sun dawo sun tadda har lokacin ba’a fito daga aikin da akewa Yazeed ba... Yaransa guda biyu ma duk aiki ake masu na gaggawa domin ceton rayuwarsu....
Can kusan magrib dan har an soma kiraye kirayen sallah wasu likitoci guda biyu suka fito suna zane hand gloves d’insu nurse mask...!
Waziri har yana tuntub’e ya nufesu yana tambayan jikin Yazeed ko na yaransa...
Dr ya k’araso har gaban Mahmood wanda shima ya mik’e tsaye yana jiran abinda likitocin zasu ce....
Likitan ya d’an risina yace “We did everything we could your Highness... But we couldn’t save any of his children...! They’re both gone...!”
Rintse idanunsa yayi a hankali d’aukacin mutanen dake wajen suna masu furta Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un..!
Mahmood ya fitar da huci a hankali kana yace “And Yazeed... How’s he Dr...?!”
Dr ya d’an dubesa sai kuma yace “Kana iya biyoni domin kaga halinda yake ciki Rankaidad’e...!”
Babu musu Mahmood yabi bayan likitan, kwance ya hango Yazeed saman gado na’ura ko ta ina a jikinsa....
Mahmood yayi tsaye yana duban yanda halittan d’an uwansa Yazeed ya koma cikin sa’o’I k’ank’ani, ya tuna rabuwarsu a daren jiya lafiya lou yake da cikan halittarsa ba kaman yanzu da halittarsa ta sauya ba kuma bazata tab’a dawowa kaman da ba... Hak’ik’a ba’a gama halittan bawa ba har sai randa ya komaga mahaliccinsa, kar ka zamto mai d’agawa da nuna kai wani ne dan kaid’in ba kowa bane, cikin k’ank’anin lokaci labarin rayuwarka zai iya canzawa...!
Muryar Dr ya sinkayo yana furta “Yanda ya rik’e steering wheel haka hannayensa suka dagargaje tareda steering wheel d’in, we had to amputate both his hands...!”
Mahmood yai K’uri yana duban gundulumin hannayen Yazeed dage d’aure da bandage duka biyu tun daga elbows d’insa.. A hankali ya sauk’e ajiyan zuciya yana mai kuma jinjina lamarin...
**
Fu’ad na hawaye yana girgiza kai yake furta “We abused her Yaya..! The three of us raped her..! Yazeed started it, then Jamal..! Then me...! Ka yarda dani Yaya, Wllhi banso aikatawa ba...But they forced me...! Yazeed da Jamal sun tilasta min sunce umarnin Maami ne dole na aikata hakan....!”
Mahmood da yakejin maganar tamkar sauk’ar takobi cikin zuciyarsa... Dakatar da Fu’ad yayi da fad’in “I don’t get you Fu’ad... What are you trying to say...?! Kana so kace min my brothers... My three brothers Kun lalata rayuwar wannan yarinyar kuma Maami ita tai maku umarni ku lalata rayuwar yarinyar...! Fu’ad talk to me..! Kamin magana da yaren da zan fahimta..!!” Ya k’arashe fuskarsa na kuma rikid’ewa gaba d’aya....
Cikin kuka Fu’ad Ke jinjina kai yana mai furta “Yaya gaskiya nake fad’a maka..! Duk abinda na fad’i mun aikata kuma bisa umarnin Maami muka aikata..!!”
Izuwa wannan lokaci Mahmood ya kasa fahimtar wacce duniya yake..! Ya kasa yarda ‘yanuwansa da suka fito ciki guda zasu aikata mummunan laifi irin wannan, waima bai tsaya a nan ba harda mahaifiyarsu..! Kai inaa Fu’ad baida lafiya bai kamata ya yarda dashi ba in the first place... No ahalinsa bazasu tab’a zama azzalumai irin haka ba.. They might have their own differences amma bazasu tab’a zama azzalumai abin k’yamata irin haka ba...!
Muryar Fu’ad ya sinkayo yana ci gaba da sanar dashi yanda duk abun ya kasance tin daga farko...! Wane irin gumi na tsartsafowa Mahmood d’in, jikinsa ya d’auki rawa... Lokaci guda ya d’ago yana duba Fu’ad d’in, cikin wane irin kakkausar murya yace “Fu’ad you’re talking about our mother here..! My mother Fu’ad...!! Maami can never do something like that..! You are sick in the head Fu’ad..! And this place is where you belong..!!” Ya k’arashe cikin tsananin huci... Lokaci guda ya mik’e yana kiran nurses d’in suzo su shige da Fu’ad su maidasa d’akinsa na majinyata babu alamun lafiya a tattaredashi ko abubuwan da yake sanar dashi....
Take nurses d’in suka k’araso suna k’ok’arin janye Fu’ad yana tarjewa, yana juyowa yana duban Mahmood d’in yake kuma fad’in “Yaya I’m not sick anymore..! I’m telling the truth..! Why can’t you believe me..! Wllhi gaskiya nake fad’i maka..!! Yaya please ka saurareni..! Take me to jail please, I need to pay for my crimes..! Yaya dan Allah ka saurareni..!!”
Inaa tuni an shige da Fu’ad, Mahmood kaw tsaye kurum yayi yana duban yanda aka janye Fu’ad, zuciyarsa na tsananin bugawa kaman zai tarwatse ya fito waje..! Take yaji tsakiyar kansa ma na sarawa kaman kan nasa zai rabe k’wak’walwarsa ta tarwaste...!Ya kasa yarda ‘yanuwansa harda mahaifiyarsa zasu aikata irin wannan mugun abin, mummunan laifi abin k’yamata ga duk wani d’an adam mai hankali...!Ta yaya za’ace ahalinsa sun aikata irin wannan laifi...! Shin wannan wane irin al’amari ne...! Barde ya k’araso cikeda risinawa yana fad’in “Rankaidad’e a k’araso da motar nan ne..? Allah shi baka yawan rai nace a k’araso da motar nan ne...?!” Barde yaji Mahmood d’in bai basa amsa ba bai kuma dakata ba saima ci gaba da tafiya da yake...!
Barde ya d’ago kai yana duban Ubangidan nasa, sosai ya razana da ganin yanayin Mahmood d’in wanda Tafiya kurum yake ba tareda yasan yanda yake jefa k’afafunsa ba...
Cikin sauri Barde ya ciro waya ya shiga kiran layin Turaki....
Turaki na d’agawa Barde ya sanar dashi halinda ake ciki, babu b’ata lokaci Turaki yace yana nan tafe...!
Mahmood kaw hotunan abinda suka faru can shekarun baya ne Ke dawowa idanunsa, dukda bazaice ga kamannin yarinyar ba yana hangota a idon zuci.. Maiyasa ya tafi ya k’yale ’yan uwansa da yarinyar..? Maiyasa bai tsaya ya kaita gida da kansa ba..? Maiyasa ya aminta da cewa ‘yanuwansa bazasu cutar da ita ba..?! Fyad’e fyad’e., mummunan laifin da yafi k’ymata a rayuwarsa, yau sai ga ahalinsa Sun aikata hakan kuma Wai bisa jagorancin mahaifiyarsu..! Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un..!! Yanaji shid’in kaman ba d’aya bane daga cikin ahalin, ta yaya ahalinsa zasu zamto irin wad’annan mutanen.. Koda shike mutum ba shi yake zab’an ahalinsa ba amma kam tabbas da ace zab’a ake da bazai zab’i ya fito cikin irin wannan ahalin ba...! Yana tsaka da tinanin idanunsa suka sauk’a b’angaren emergency.. Ashe har ya k’araso emergency tin daga psychiatric ward da k’afafunsa ba tareda ya sani ba.. Barde na nan biye dashi duk yanda ya saka k’afafunsa.... Yana kallon yanda ake guje gujen d’auko gado mai tayu na d’aukan majinyata ana turawa zuwaga k’atuwar ambulance dake pake tana bada sautin taimakon gaggawa...!
Ganin mutanen yake kaman daga can nesa nesa suke, haka nan sautin mutane da sautin motar yana jinsu kaman daga can wani nisan duniya suke...! Shid’in yana jinsa ne kaman wata duniya ta daban yake... Gaba d’aya baisan mai yakeji ba..!
Can ya hango ana wucewa da mutanen ana koran jama’an dake cike wajen.... A gefe guda ya hango Waziri da wasu dogarai kusan guda hud’u, dogaran suka k’araso garesa cikeda risinawa suna kwasan gaisuwa wajen Mahmood d’in da har lokacin ya kasa katab’us Waziri ne ya k’araso yana kuka shar shar da hawaye yake furta “Rankaidad’e Yarima Yazeed ne..! Yarima Yazeed da ahalinsa sun gamu da mummunan had’arin mota gaba d’ayansu suna cikin mawuyacin hali....!”
Mahmood baikaiga magana ba Dr guda ya k’araso garesu cikeda risinawa ya dubi ahalin Babban Gida yace “Munada buk’atan jini ga Yarima wanda za’ayi gaggawan masa aiki dan tsaida jinin dake zuba jikinsa kafin a iya rasashi...!”
Waziri yayi saurin cewa “Su kuma ahalin nasa wane hali suke ciki Likita..?!”
Dr yace “Bazamu iya cewa komai a halin yanzu ba har sai lokacin da sakamakon gwaje gwaje ya fito, amma a halin yanzu duk suna ciki ana basu agaji na gaggawa.. Abinda kawai zamu iya sanar daku shine ku shirya ma faruwan koma menene...!”
Waziri yaci gaba da salati yana kwarfe gumin dake kuma keto masa....
Nan cikin emergency d’in suka shige suna jiran bayani daga likitocin... Bayan an auna jininsu koda wanda zai dace dana Yazeed, Jinin Waziri shine ya dace da Jinin Yazeed, Jinin yayansa Mahmood bai matching nasa ba... Take aka shige da Waziri aka zuk’i jininsa, Mahmood bai kawo komai a ransa ba hasalima tashin hankalin da yake ciki ya wuce gaban ya tsaya tunanin ya akayi jininsa bai matching na d’an uwansa da suka fito ciki guda ba sai na Waziri... A haka Turaki ya k’araso ya taddasu cikin tsananin damuwa shima
Tinda Turaki yaga yanayin Mahmood dukda kuwa k’arfin hali irin nasa yasan ba k’aramin al’amari bane Ke damunsa, kodashike yanayin da Yazeed da ahalinsa kad’ai Ke ciki sun isa su jefa Mahmood d’in cikin irin wannan yanayi... K’urama waje guda idanu kurum yayi kalaman Fu’ad na kuma Yawo a kansa, mahaifiyarsa tayi umarni ma ‘yan uwansa suci zarafin k’aramar yarinya su lalata mata rayuwa kawai sabida son duniya da Mulki... Mulkin Duniya da babu wanda zai tabbata akansa..! Wannan tashin hankali da mai yayi kama.. Koda yake Spain yana d’aya daga cikin founders na wani foundation wanda suka gina dan k’wato hakki da kuma taimakawa mata da k’anan yara maza da mata da akaci zarafinsu Ta hanyar fyad’e... Yau sai gashi nan laifin da ya jima yana yak’a a k’asar Spain cikin gidansu, cikin ahalinsa.. K’annensa ‘yan uwansa da suka fito ciki guda sun aikata irin wannan laifin da ya k’yamata tsawon rayuwarsa bisa son zuciya da umarnin mahaifiyarsu..! Ya lumshe idanunsa a hankali zuciyarsa na kuma masa zafi...Yana tsaka da tinanin ya sinkayo muryar Turaki yana fad’in suje suyi sallah su dawo, dan lokacin kiraye Kirayen sallan la’asar ake...
Babu musu ya mik’e yabi bayan Turaki dake masa jagora...! Koda sukayi sallah nan cikin masallacin dake emergency d’in sun dawo sun tadda har lokacin ba’a fito daga aikin da akewa Yazeed ba... Yaransa guda biyu ma duk aiki ake masu na gaggawa domin ceton rayuwarsu....
Can kusan magrib dan har an soma kiraye kirayen sallah wasu likitoci guda biyu suka fito suna zane hand gloves d’insu nurse mask...!
Waziri har yana tuntub’e ya nufesu yana tambayan jikin Yazeed ko na yaransa...
Dr ya k’araso har gaban Mahmood wanda shima ya mik’e tsaye yana jiran abinda likitocin zasu ce....
Likitan ya d’an risina yace “We did everything we could your Highness... But we couldn’t save any of his children...! They’re both gone...!”
Rintse idanunsa yayi a hankali d’aukacin mutanen dake wajen suna masu furta Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un..!
Mahmood ya fitar da huci a hankali kana yace “And Yazeed... How’s he Dr...?!”
Dr ya d’an dubesa sai kuma yace “Kana iya biyoni domin kaga halinda yake ciki Rankaidad’e...!”
Babu musu Mahmood yabi bayan likitan, kwance ya hango Yazeed saman gado na’ura ko ta ina a jikinsa....
Mahmood yayi tsaye yana duban yanda halittan d’an uwansa Yazeed ya koma cikin sa’o’I k’ank’ani, ya tuna rabuwarsu a daren jiya lafiya lou yake da cikan halittarsa ba kaman yanzu da halittarsa ta sauya ba kuma bazata tab’a dawowa kaman da ba... Hak’ik’a ba’a gama halittan bawa ba har sai randa ya komaga mahaliccinsa, kar ka zamto mai d’agawa da nuna kai wani ne dan kaid’in ba kowa bane, cikin k’ank’anin lokaci labarin rayuwarka zai iya canzawa...!
Muryar Dr ya sinkayo yana furta “Yanda ya rik’e steering wheel haka hannayensa suka dagargaje tareda steering wheel d’in, we had to amputate both his hands...!”
Mahmood yai K’uri yana duban gundulumin hannayen Yazeed dage d’aure da bandage duka biyu tun daga elbows d’insa.. A hankali ya sauk’e ajiyan zuciya yana mai kuma jinjina lamarin...
**