Sashe 108
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali Zuhra Ta juyo tana duban Raheemah hawaye kwance saman fuskarta itama... Lokaci guda take furta “Shi taimako ana yinsa ne a lokacinda ka Keda halin taimakawa... Kar kayi la’akari da ma wa zaka taimaka... Ka tuna cewa waye yayi umarni da ayi taimako... Idan zakayi taimako kayi Dan Allah domin ladanka na wajensa..So kar kiji mamaki dan na taimaka miki...!” Ta d’anyi fasali kana taci gaba da fad’in “Raheemah kin min zalunci mafi muni... Na aminta dake kinci amanata! Kinyi amfani da kusancin dake tsakaninmu kin yaudareni... Amma tun kafin aje ko ina ga sakayya kin fara gani, Allah yasa hakan ya zamto wa’azi gareki da masu halayya irin naki... Ina kuma miki fatan Allah ya kawo miki sauk’i cikin rayuwar da kike fuskanta... Ni na yafe miki Raheemah, bazan tafi da k’ulli cikin zuciyata ba... Na yafeki duniya da lahira.. Ina kuma fatan Allah ya yafe miki..!” Ta k’arashe cikin rawar murya irinta mai kuka...
Rungumeta Raheemah tayi tana kuka sosai, su duka biyun suna kuka sosai mai tab’a zuciya... Cikin kuka Raheemah Ke fad’in “Na gode..! Na gode k’awata..! Na gode miki..! Allah Ubangiji ya canza miki rayuwarki da abinda yafi zama alkhairi a gareki...! Thank you my friend..!”
Murmushi Zuhra Ta sakar mata kana tace “Allah sada mu da alkhairi Raheemah... Goodbye..!”
Raheemah tai tsaye tana duban Zuhrar kaman wanda bazasu sake gamuwa ba, kodashike ta tafi kenan bazata kuma dawowa Masarautar ba a cewar Zuhra, idan Yazeed bai aika mata takardan sakinta ba Alk’ali ne zai rabasu...!
Zuhra na fitowa ta tadda Motar da aka turo daga masarautarsu domin ya kwashesu ya iso... Hakan yasa tuni dogari ya fito ya fara loda kayansu a k’aruwar motar ta alfarma... Haka Hadimanta na cikin Masarautar sukaita kukan tafiyarta domin kaw zasuyi kewarta, Hadimarta d’aya tak da tazo da ita daga Masarautarsu mai suna Hindu kawai ta d’auka.. Amma duk Hadiman Masarautarsu Yazeed bata d’auki ko guda ba...
Motarsu na shirin tashi Yazeed ya iso yana faman cika, cikin huci ya nufo Zuhra zai damk’ota Dogarin ya tare gabansa yana fad’in “Hattara Yarima..! Umarnin mai Martaba ne yace a dawo da Gimbiya Zuhriyya Gida..!”
Yazeed bai daina huci ba yake fad’in “Toh sai mai idan Mai Martaba ne yace a maidata gida..! Shi yake aurenta ko ni nake aurenta..?!”
Ya maidoda dubansaga Zuhra wacce ta cika tai fam yace “Kisa aniya ki fito min da yarana daga motar nan dan babu yanda zaki kaimin yara..!”
Zuhra ta murmusa tace “Na gaba ya riga yayi gaba Yazeed.. Na baya kuwa sai labari..! Ai na fad’a maka k’afata k’afan yarana.. Ka gaya min ma waye zan damk’a amanan tarbiyan yarana cikin Masarautar nan...? Dan haka I’m leaving with my kids..!” Ta k’arashe tana mai k’ok’arin shigewa mota...
Yazeed yayi saurin rik’ota yana sakin huci yake furta “No.. Wllhi bazan barki ki tafi min da yara ba..! They’re my children, ‘ya’yana ne they belong here and no where else.. Nan shine mahaifansu..!”
Kaman daga sama suka sinkayo muryar Waziri na fad’in “K’warai babu yanda zaki tafi dasu Rankidad’e..! Idan zaki tafi Ke kina iya tafiya amma yara zasu tsaya a gidan mahaifinsu...!”
A fusace Yazeed ya juyo yana watsama Waziri mugun kallo lokaci guda yake furta “And who gave you the right to interfere..?!” Yayi maganan cikeda takaicin Waziri dan ya gane nufin Waziri tinda yasan yanzu yaran jikokinsa ne shiyasa bazaiso a fita dasu daga cikin Masarautar ba...
Abu kaman wasa labari ya soma karad’e Fada Gimbiya Zeenat zata tafi da yaranta Yarima Yazeed ya doge ya hana... Babu shiri Giwa ta lek’o ta Samanta tana kallon wannan drama..
Zuhra bata kuma bi takan Yazeed ko Waziri ba Ta bud’e mota ta shige abinta taceda Driver su tafi..!
Ai Yazeed bai bari Driver d’in ya soma tafiya ba ya finciki k’ofar driver d’in ya saka duka hannayensa biyu ya cakumo driver d’in yayi jifa dashi waje ya shige cikin motar... Kaman mai tab’in hankali yake furta “So kike ki tafi fine..! Zamu tafi gaba d’aya..! Zamu mutu gaba d’aya kinga shikenan jin huta...
Sanin rashin hankalin Yazeed yasa Zuhra soma girgiza kai tana duban yaranta dake daga bayan jeep d’in Hadimar Ta rungumesu sai kuka suke... Cikin rawar murya Zuhra Ke furta “Yazeed no please...! Yazeed akwai yaranmu cikin motar nan..! Don’t please Yazeed..!!”
Inaaa ko Sauraronta bai ba ya finciki motar kaman mahaukaci suka fice daga cikin Masarautar... A d’ari Giwa ta sauk’o k’asa tana fad’ida Waziri maza yabi bayan Yazeed dan tasan haukansa komai ka iya faruwa...
Zuhra na kuka tana fad’in yayi hak’uri ko dan yaransu ya tsaya, Ta amince bazata tafi ba.. Amma inaa Yazeed balbala gudu kurum yake saman kwalata yana mai ci gaba da sakin huci wanda da ganin kasan ta ko wane b’angare na rayuwarsa bai masa dad’i... Cikin huci yake furta “No Zuhra I cannot be a loser..! I can’t be a loser.. I’m Prince Yazeed AbdulJabbar... Idan bazan zama Champion ba bazan zama loser ba... We’ll die together... No one is leaving me.. Not you nor our children..!!”
Kuka take tana furta “Yazeed please..!”
Cikin daka tsawa ya juyo yace da ita “Shut up..! Shut the hell up..!!!” Daidai sanda k’aruwa motar trailer ta dososu daga d’aya length d’in wanda sam Yazeed baima kula da zuwanta ba... Ji kake gau motocin sun had’a, motar da suke ciki ta fettu gefe ta had’uda jikin bishiya...
Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un...!
**
Duk wannan buduri da ake cikin Masarautar Mahmood baida labari yana nan gaban na’uransa yana ci gaba da hasko masa ita, hannayensa rik’eda Taswiran yana kuma gathering duk abubuwan da ya sani gameda ita cikin kwanyarsa, zuciyarsa naci gaba da bugawa yake furtawa a fili “I need to confront her to end all this..!”
Yana tsaka da wannan tinanin ita kaw Muhibbah dake daga can nata b’angaren itama sak’e sak’en yanda zatai ta fice daga kurkukun da aka ajeta take, tinda b’alla k’ofa bazai working ba she needs to come up with something as soon as possible..! Take tinanin ciwo yazo mata, idan tayi ciwon K’arya tasan dole Kuyangin su bud’e k’ofa, idan kuma suka bud’e zasuyi tinanin taimaka mata harm su tafi kiran iyayen gidansu ita kuma sai tayi amfani da daman ta gudu kafin su cimmata...!
Da wannan tinanin ta soma tamke cikinta ta isa jikin k’ofa da k’yar tana bubbugawa tana fad’in taimako..! Taimaki..! A taimaketa..!!
Kasancewar babu Kuyangin wajen yasa babu wanda ya jita... Bata fasa kame cikinta tana sakin k’ara had’ida ambaton a taimaka mata ba...
Daga nan yanda yake kallonta hankali tashe ya mik’e yana kuma duban yanda take murk’usoso alamun batada lafiya... Bai wata wata ba ya fice ya nufi b’angaren nata hannayensa rik’eda Zanen guda biyu....
Cikin sauri ya bud’e k’ofar ya hangota nan kwance Ta rik’e cikinta sosai....
Cak ya tsaya yana sauk’e haki a hankali yayinda itama ta tsaya cak da rik’e cikin nata tana dubansa idanu waje... Su duka biyun duban juna suke, jiri ne taji yana neman d’ibanta da gaske bada wasa ba... Tana gab da silalewa k’asa Mahmood ya k’araso a d’ari yayi jifa da takardun dake hannun nasa ya isa gareta ya tallafota ta fad’o cikin jikinsa...
Tsananin mamaki ya hanata katab’us saima juya mata da duniyar yake, da gaske Rankaidad’e take gani kuma yasa hannaye ya rik’eta...MEKE FARUWA..?!
Ido cikin idanu suke duban juna har lokacin na tallafe da ita, k’irajensu basu daina bugawa ba... Babu wanda ya iya furta koda kalma sai duban juna da suke... K’aran da wayar salulansa yayi ne ya dawo da hankalinsa... Ya saketa a hankali yana mai zura hannu a aljihun jallabiyarsa, daga can asibiti wajen Fu’ad ake kiran....
Lokaci guda Mahmood ya bata baya yana amsa kiran bataji mai akace ba tadaiga ya nufi k’ofa da sauri yana furta “Are you serous Dr..?! Fu’ad can talk again...! I’ll be there in a bit...!!” Sauri sauri ya fice ya barta nan durk’ushe zuciyarta naci gaba da tsinkewa... What’s the meaning of all this..? Mai ya kawo Rankaidad’e cikin image d’in... What is his role...? Mai hakan yake nufi...? Badai shima sunyi tarayya dasu Giwa bane wajen yunk’urin cutar da ita..? Tinanin da ya tsaya mata a rai kenan, a wani b’angare wayan da Mahmood ya fita yana yi shima ya tsaya mata a rai... Wai Fu’ad ya soma magana..! Wannan shine Ana wata ga wata.. sam bazata tsaya su cimmata ba, yanzu da Ta samu Rankaidad’e ya mance k’ofa a bud’e zatayi maza ta fice ne kafin su cimmata... Sauri sauri take k k’ok’arin ficewa daga d’akin kaman ance ta kalli gefe nan taga Taswirorin nan guda biyu wanda ko shakka babu Rankaidad’e ne ya shigo dasu... Ta duk’a da sauri ta d’auka tana dubawa... K’irjinta ya bada sautin Dammm! Ko shakka babu wannan guda d’ayan nata ne wanda mahaukaciyar nan Ta mallaka mata... Wannan kuma batasan dashi ba sai yau... Ya akai na hannunta ya isa wajen Rankaidad’e..?! Kardai shine yaje har gidan Mommy ya satota... Kuma ko shakka babu wannan Taswira guda d’ayan shine wanda take nema kwanakin baya da ace zata had’a dana cikin wayarta wanda ta gani d’akin Jamal tabbas da zanen ya bayyana mata ya fito fili... Abinda Ta jima tana nema zai bayyana...! Toh amma yanzu wayarta baya tareda ita... Shin yaya zatayi..? Bazatayi wasa da wannan daman na k’arshe ba... Allah yasan dalilin da yasa zanen ya kuma dawowa hannunta... zatayi duk yanda zatayi Ta shiga d’akin Jamal ta nemo wancan na cikin d’akin nasa ta had’e zanen waje guda, watak’ila mutanen da Abbanta yake so ta taimaka cikin Masarautar suna k’ark’ashin wannan zanen ne...!
Da wannan tunanin ta janyo mayafi guda ta nad’e fuskarta dashi yanda baza’a ganeta ba, cikin sauri ta fice daga d’akin....
SameenaAleeyou 📚
*MUHIBBAH*
*67*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Muhibbah na k’ok’arin ficewa daga sashen kenan taci karo da d’aya daga cikin Kuyangin dake tsaronta... Tai birki taja ta tsaya... Kuyangar ta zaro idanu waje tana furta “Rankidad’e ba’a baki izinin fita ba, Kiyi hak’uri ki koma kada ki jefamu cikin masifa... Ki cecemu ki koma cikin d’akin...!”
Rungumeta Raheemah tayi tana kuka sosai, su duka biyun suna kuka sosai mai tab’a zuciya... Cikin kuka Raheemah Ke fad’in “Na gode..! Na gode k’awata..! Na gode miki..! Allah Ubangiji ya canza miki rayuwarki da abinda yafi zama alkhairi a gareki...! Thank you my friend..!”
Murmushi Zuhra Ta sakar mata kana tace “Allah sada mu da alkhairi Raheemah... Goodbye..!”
Raheemah tai tsaye tana duban Zuhrar kaman wanda bazasu sake gamuwa ba, kodashike ta tafi kenan bazata kuma dawowa Masarautar ba a cewar Zuhra, idan Yazeed bai aika mata takardan sakinta ba Alk’ali ne zai rabasu...!
Zuhra na fitowa ta tadda Motar da aka turo daga masarautarsu domin ya kwashesu ya iso... Hakan yasa tuni dogari ya fito ya fara loda kayansu a k’aruwar motar ta alfarma... Haka Hadimanta na cikin Masarautar sukaita kukan tafiyarta domin kaw zasuyi kewarta, Hadimarta d’aya tak da tazo da ita daga Masarautarsu mai suna Hindu kawai ta d’auka.. Amma duk Hadiman Masarautarsu Yazeed bata d’auki ko guda ba...
Motarsu na shirin tashi Yazeed ya iso yana faman cika, cikin huci ya nufo Zuhra zai damk’ota Dogarin ya tare gabansa yana fad’in “Hattara Yarima..! Umarnin mai Martaba ne yace a dawo da Gimbiya Zuhriyya Gida..!”
Yazeed bai daina huci ba yake fad’in “Toh sai mai idan Mai Martaba ne yace a maidata gida..! Shi yake aurenta ko ni nake aurenta..?!”
Ya maidoda dubansaga Zuhra wacce ta cika tai fam yace “Kisa aniya ki fito min da yarana daga motar nan dan babu yanda zaki kaimin yara..!”
Zuhra ta murmusa tace “Na gaba ya riga yayi gaba Yazeed.. Na baya kuwa sai labari..! Ai na fad’a maka k’afata k’afan yarana.. Ka gaya min ma waye zan damk’a amanan tarbiyan yarana cikin Masarautar nan...? Dan haka I’m leaving with my kids..!” Ta k’arashe tana mai k’ok’arin shigewa mota...
Yazeed yayi saurin rik’ota yana sakin huci yake furta “No.. Wllhi bazan barki ki tafi min da yara ba..! They’re my children, ‘ya’yana ne they belong here and no where else.. Nan shine mahaifansu..!”
Kaman daga sama suka sinkayo muryar Waziri na fad’in “K’warai babu yanda zaki tafi dasu Rankidad’e..! Idan zaki tafi Ke kina iya tafiya amma yara zasu tsaya a gidan mahaifinsu...!”
A fusace Yazeed ya juyo yana watsama Waziri mugun kallo lokaci guda yake furta “And who gave you the right to interfere..?!” Yayi maganan cikeda takaicin Waziri dan ya gane nufin Waziri tinda yasan yanzu yaran jikokinsa ne shiyasa bazaiso a fita dasu daga cikin Masarautar ba...
Abu kaman wasa labari ya soma karad’e Fada Gimbiya Zeenat zata tafi da yaranta Yarima Yazeed ya doge ya hana... Babu shiri Giwa ta lek’o ta Samanta tana kallon wannan drama..
Zuhra bata kuma bi takan Yazeed ko Waziri ba Ta bud’e mota ta shige abinta taceda Driver su tafi..!
Ai Yazeed bai bari Driver d’in ya soma tafiya ba ya finciki k’ofar driver d’in ya saka duka hannayensa biyu ya cakumo driver d’in yayi jifa dashi waje ya shige cikin motar... Kaman mai tab’in hankali yake furta “So kike ki tafi fine..! Zamu tafi gaba d’aya..! Zamu mutu gaba d’aya kinga shikenan jin huta...
Sanin rashin hankalin Yazeed yasa Zuhra soma girgiza kai tana duban yaranta dake daga bayan jeep d’in Hadimar Ta rungumesu sai kuka suke... Cikin rawar murya Zuhra Ke furta “Yazeed no please...! Yazeed akwai yaranmu cikin motar nan..! Don’t please Yazeed..!!”
Inaaa ko Sauraronta bai ba ya finciki motar kaman mahaukaci suka fice daga cikin Masarautar... A d’ari Giwa ta sauk’o k’asa tana fad’ida Waziri maza yabi bayan Yazeed dan tasan haukansa komai ka iya faruwa...
Zuhra na kuka tana fad’in yayi hak’uri ko dan yaransu ya tsaya, Ta amince bazata tafi ba.. Amma inaa Yazeed balbala gudu kurum yake saman kwalata yana mai ci gaba da sakin huci wanda da ganin kasan ta ko wane b’angare na rayuwarsa bai masa dad’i... Cikin huci yake furta “No Zuhra I cannot be a loser..! I can’t be a loser.. I’m Prince Yazeed AbdulJabbar... Idan bazan zama Champion ba bazan zama loser ba... We’ll die together... No one is leaving me.. Not you nor our children..!!”
Kuka take tana furta “Yazeed please..!”
Cikin daka tsawa ya juyo yace da ita “Shut up..! Shut the hell up..!!!” Daidai sanda k’aruwa motar trailer ta dososu daga d’aya length d’in wanda sam Yazeed baima kula da zuwanta ba... Ji kake gau motocin sun had’a, motar da suke ciki ta fettu gefe ta had’uda jikin bishiya...
Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un...!
**
Duk wannan buduri da ake cikin Masarautar Mahmood baida labari yana nan gaban na’uransa yana ci gaba da hasko masa ita, hannayensa rik’eda Taswiran yana kuma gathering duk abubuwan da ya sani gameda ita cikin kwanyarsa, zuciyarsa naci gaba da bugawa yake furtawa a fili “I need to confront her to end all this..!”
Yana tsaka da wannan tinanin ita kaw Muhibbah dake daga can nata b’angaren itama sak’e sak’en yanda zatai ta fice daga kurkukun da aka ajeta take, tinda b’alla k’ofa bazai working ba she needs to come up with something as soon as possible..! Take tinanin ciwo yazo mata, idan tayi ciwon K’arya tasan dole Kuyangin su bud’e k’ofa, idan kuma suka bud’e zasuyi tinanin taimaka mata harm su tafi kiran iyayen gidansu ita kuma sai tayi amfani da daman ta gudu kafin su cimmata...!
Da wannan tinanin ta soma tamke cikinta ta isa jikin k’ofa da k’yar tana bubbugawa tana fad’in taimako..! Taimaki..! A taimaketa..!!
Kasancewar babu Kuyangin wajen yasa babu wanda ya jita... Bata fasa kame cikinta tana sakin k’ara had’ida ambaton a taimaka mata ba...
Daga nan yanda yake kallonta hankali tashe ya mik’e yana kuma duban yanda take murk’usoso alamun batada lafiya... Bai wata wata ba ya fice ya nufi b’angaren nata hannayensa rik’eda Zanen guda biyu....
Cikin sauri ya bud’e k’ofar ya hangota nan kwance Ta rik’e cikinta sosai....
Cak ya tsaya yana sauk’e haki a hankali yayinda itama ta tsaya cak da rik’e cikin nata tana dubansa idanu waje... Su duka biyun duban juna suke, jiri ne taji yana neman d’ibanta da gaske bada wasa ba... Tana gab da silalewa k’asa Mahmood ya k’araso a d’ari yayi jifa da takardun dake hannun nasa ya isa gareta ya tallafota ta fad’o cikin jikinsa...
Tsananin mamaki ya hanata katab’us saima juya mata da duniyar yake, da gaske Rankaidad’e take gani kuma yasa hannaye ya rik’eta...MEKE FARUWA..?!
Ido cikin idanu suke duban juna har lokacin na tallafe da ita, k’irajensu basu daina bugawa ba... Babu wanda ya iya furta koda kalma sai duban juna da suke... K’aran da wayar salulansa yayi ne ya dawo da hankalinsa... Ya saketa a hankali yana mai zura hannu a aljihun jallabiyarsa, daga can asibiti wajen Fu’ad ake kiran....
Lokaci guda Mahmood ya bata baya yana amsa kiran bataji mai akace ba tadaiga ya nufi k’ofa da sauri yana furta “Are you serous Dr..?! Fu’ad can talk again...! I’ll be there in a bit...!!” Sauri sauri ya fice ya barta nan durk’ushe zuciyarta naci gaba da tsinkewa... What’s the meaning of all this..? Mai ya kawo Rankaidad’e cikin image d’in... What is his role...? Mai hakan yake nufi...? Badai shima sunyi tarayya dasu Giwa bane wajen yunk’urin cutar da ita..? Tinanin da ya tsaya mata a rai kenan, a wani b’angare wayan da Mahmood ya fita yana yi shima ya tsaya mata a rai... Wai Fu’ad ya soma magana..! Wannan shine Ana wata ga wata.. sam bazata tsaya su cimmata ba, yanzu da Ta samu Rankaidad’e ya mance k’ofa a bud’e zatayi maza ta fice ne kafin su cimmata... Sauri sauri take k k’ok’arin ficewa daga d’akin kaman ance ta kalli gefe nan taga Taswirorin nan guda biyu wanda ko shakka babu Rankaidad’e ne ya shigo dasu... Ta duk’a da sauri ta d’auka tana dubawa... K’irjinta ya bada sautin Dammm! Ko shakka babu wannan guda d’ayan nata ne wanda mahaukaciyar nan Ta mallaka mata... Wannan kuma batasan dashi ba sai yau... Ya akai na hannunta ya isa wajen Rankaidad’e..?! Kardai shine yaje har gidan Mommy ya satota... Kuma ko shakka babu wannan Taswira guda d’ayan shine wanda take nema kwanakin baya da ace zata had’a dana cikin wayarta wanda ta gani d’akin Jamal tabbas da zanen ya bayyana mata ya fito fili... Abinda Ta jima tana nema zai bayyana...! Toh amma yanzu wayarta baya tareda ita... Shin yaya zatayi..? Bazatayi wasa da wannan daman na k’arshe ba... Allah yasan dalilin da yasa zanen ya kuma dawowa hannunta... zatayi duk yanda zatayi Ta shiga d’akin Jamal ta nemo wancan na cikin d’akin nasa ta had’e zanen waje guda, watak’ila mutanen da Abbanta yake so ta taimaka cikin Masarautar suna k’ark’ashin wannan zanen ne...!
Da wannan tunanin ta janyo mayafi guda ta nad’e fuskarta dashi yanda baza’a ganeta ba, cikin sauri ta fice daga d’akin....
SameenaAleeyou 📚
*MUHIBBAH*
*67*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Muhibbah na k’ok’arin ficewa daga sashen kenan taci karo da d’aya daga cikin Kuyangin dake tsaronta... Tai birki taja ta tsaya... Kuyangar ta zaro idanu waje tana furta “Rankidad’e ba’a baki izinin fita ba, Kiyi hak’uri ki koma kada ki jefamu cikin masifa... Ki cecemu ki koma cikin d’akin...!”