Sashe 110
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A d’an daburce ta jinjina masa kai tace “I know... But dukda haka nidai nafi so ka k’yaleni naje naga Maami please...!” Ta k’arashe idanunta suna rau rau kaman mai shirin kuka...
Ganin ta rikice gaba d’aya yasa Jamal dafe crutches d’insa ya mik’e yana furta “Alright fine... Ni zanje na gane miki Maamin na kuma tabbatar miki she’s fine... Amma sai kinmin alk’awarin zaki jirani a nan dan bamu gama tattaunawa ba, zaki bani full name d’in likitan nan da garin da yake zama da duk wani information da kika sani akansa... So Kimin alk’awarin zaki jirani naje na dawo..!”
Tai saurin jinjina kai tace “I promise zan jiraka...!” Daga ganin yanda tai maganar zaka fahimci alla alla take ya bar kusa da ita....
Jamal yana ficewa Muhibbah Ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali... Saida Ta Ta bata ya fice kana tasa kai Ta shige cikin parlorn...
Umaima na ganinta ta mik’e tsaye cikin tsananin tsoro tana nunata da ‘yar yatsa take fad’in “You..!!”
**
A can asibiti wajen Fu’ad kuwa Mahmood na isowa likitan ya taresa da batun, damuwa kwance saman fuskarsa yake furta “Dr are you sure Fu’ad yayi magana kuma sunana yake Ta ambato..?!”
Dr ya jinjina kai yace “I’m his psychiatrist, kuma dani dashi mukai magana, I can assure you jikin Fu’ad da sauk’i sosai... Yayi magana yace a kirawo masa kai kai kad’ai yake son maganada shiyasa bamu kirawo kowa a family d’in ba kaman yanda ya buk’ata muka kiraka...! Za’a shigo dashi in a bit...!”
Mahmood ya jinjina kai a hankali tausayin d’an uwan nasa na kuma lullub’esa... Daidai nan kuwa aka shigo da Fu’ad sanye cikin Farin tufafi kaman yanda majinyatan Ke sakawa, nurse d’in da ya shigo dashi na rik’edashi... Mahmood na ganinsa ya mik’e da sauri yana duban yanda Fu’ad d’in ya koma, kodashike yanzu jikin nasa da kyaun gani akan kwanakin baya... Babu tsananin rama irin na kwanakin baya, sai duhu kawai da yayi, harta labb’ansa da tafukan hannayensa duk sunyi duhu wanda bazai wuce side effect na strong magunguna da allurai da yake sha ba..!
Da murmushi saman fuskar Mahmood d’in ya k’araso garesa ya rik’o hannayensa... Fu’ad na d’ago idanu ya dubi Mahmood sai ya fashe da kuka... Lokaci guda ya rungume d’an uwan nasa yana kuka sosai....
Jikin Mahmood yai matuk’ar yin sanyi, rungume Fu’ad d’in shima yayi yana furta “Is okay Fu’ad..! I’m here now..! Kayi shiru kaji...!”
Cikin kuka Fu’ad ke furta “Yaya..! Yaya...!! I’m sorry Yaya...! I’m sorry please firgive me...! I’m sorry I’m sorry I’m sorry...!” Gaba d’aya sai kuma kaman ya dad’a rikicewa dan abinda yake iya fad’i kad’ai kenan....
Mahmood yaci gaba da bubbuga bayansa yana furta “Ya isa haka Fu’ad... Kayi shiru haka nan kaji..!”
Fu’ad yaci gaba da kuka yana girgiza kai yake furta “No..No Yaya..! I’m a criminal..! I’m a criminal... I need to turn myself in...! I don’t belong here Yaya.. Tell them I belong to prison, I need to pay for my crimes..! Yaya naji sauk’i I can turn myself in now.. Mu gudu Yaya, kar mu tsaya a nan, muje ka kaini police station, I need to give my statement... Muyi sauri mu gudu daga wajen nan kar su kuma kulleni...!”
Yanda yake maganar yana zaro idanu yasa jikin Mahmood yin sanyi, da alama dai lafiya bata samu ba...
Mahmood ya rik’esa sosai yana furta “Ya isa haka Fu’ad... You’re not well, magunguna suke baka a nan ba cutar dakai suke ba...!”
Fu’ad yaja hawaye yake girgiza kai yana furta “No Yaya... Kar ka yarda dasu, wllhi ni d’an ta’addane... Dukanmu UKU ‘yan ta’adda ne... Ni Yazeed da kuma Jamal... Even our Mother itama ‘yar ta’addace... We’re all bunch of criminals..!”
Izuwa lokacin Mahmood ya kuma tabbatarwa haukan Fu’ad yakai wani mataki tunda har zai ambaci mahaifiyarsa da sunan ‘yart’adda...
**
A nan parlorn Jamal kuwa girgiza kai Umaima taci gaba da yi tana mai furta “Wllhi idan baki fice ba zan miki ihu macuciya azzaluma kawai.. Kin cuceni kin yaudareni, kinyi amfani dani ki cutar da ahalina..! How could you do this to me...! Tsakanina dake babu komai face alkhairi amma kika zab’i ki cutar dani... Why..? Maiyasa.??!!” Ta k’arashe cikin tsananin kuka...
Muhibbah na girgiza kai yake furta “Duk abinda kika fad’i gaskiya ne... I tricked you, I deceived you... I used you... But idan kikaji dalilaina zaki fahimceni Umaima... Please hear me out first... Kinsaurareni dan Allah..!”
Umaima Ta katseta da fad’in “You’ve got some nerve..! You really have no shame..! Bayan duk abinda kikayi har kinada k’warin gwiwan had’a idanu dani kice zakimin bayani... Mutanen nan da kika zalunta they’re my family.. They’re my everything... I owe them my life... How could you use me to destroy them... How could someone be so ungrateful...!” Kuka ya hanata ci gaba da magana...
Hawaye na zubowa daga idanun Muhibbah take furta “Kafin na rok’eki ki bani dama nayi miki bayani... Inaso ki bani dama na kub’utar dake daga mutanen da kike zaton ahalinki ne... Inaso ki bani dama na kub’utar dake daga mijin da kike zaton you’re safe around him...! Ki bani dama na kub’utar dake daga auren da kike tunanin an ginasa ne kan Soyayya..! Umaima your life is in great danger.. these people are planning to have you killed... Burinsu shine idan Jamal ya kusanceki Su halak’aki, suyi tsafi dake... Domin su d’in bak’ak’en matsafa ne..! Dik yanda za’ayi kiyi gaggawan ficewa daga gidan nan kafin su cimma burinsu akanki... Umaima babu lokaci, kiyi gaggawan b’arin Masarautar nan...!”
Da tsananin mamaki Umaima Ke dubanta sai kuma tace “Oh ta nan kika b’ullo... Shin ke wace irin azzaluma ce mai sak’a alkhairi da sharri... Shin ke...!”
Batakai aya ba Muhibbah Ta katseta da fad’in “Ki kirani da duk sunan da ya kwanta miki... Amma ki sani ba k’arya nake miki ba... Wad’annan mutanen ba mutanen k’warai bane kaman yanda kike zato... Wad’annan mutanen ruined my life, they destroyed my family... They abused me... Your husband is one of them... Umaima your husband is a rapist, a heartless being...! A criminal who deserve to rot in jail..!”
Cikin wane irin kuka Umaima ta toshe kunnuwanta tana mai furta “Just shut up..! You’re lying... You’re a liar... How could you expect me to believe someone like you... After all the lies you told me... After how you tricked and used me..! How could you expect me to believe a fraud like you..!!”
Cikin tsananin huci Muhibbah ta k’araso ta damk’e arms d’in Umaima dake tsananin kuka tana mai jijjigata take furtawa cikin tsananin karaji itama hawayen ne Ke zubo mata “I’m telling you the truth..! You need to believe me..! This is nothing but the truth..! Mijinki shi ya b’oye Masoyinki na asali Ja’afar k’ark’ashin bak’in kurkuku a ciki masarautar nan...! Jafar didn’t leave you, Jafar bai gujeki ba Umaima Jamal shine ya b’oyesa tsawon shekara guda dan ya raba tsakaninku..!”
Izuwa lokacin sosai jikin Umaima ya d’auki rawa... Tana girgiza kai take furta “No Ja’afar yamin sallama da kansa cewa ya tafi ya bar Masarautar nan... Maiyasa zaki k’alawa Jamal alhakin tafiyar Ja’afar..! What have I ever done to you to make you destroy my life like this..! Mai na miki da tsanani Muhibbah...?!”
Huci Muhibbah take tana dubanta, lokaci guda take furta “Kinaso ki gani da idanunki....! Kinaso kisan mijinki wane irin mutum ne... Zan nuna miki ko shid’in Wanene.... Watak’ila ki yarda..!!” Daga haka bata kuma tsayawa sauraren kukan Umaima ba Ta finciko hannunta suka nufi matakalan benen da zai kaisu d’akin Jamal d’in...
**
Jamal da ya sinkayi tattaunawar Giwa da Jakadiya ba tareda saninsu ba, a hargitse ya shigo cikin d’akin hawaye na zubo masa...
Daidai gaban Giwa ya isa ya tsaya yana wane irin huci yake furta “Kar kiyi tunanin min k’arya dan na riga naji komai..!! Is it true kashe Umaima zakiyi...? Dalilinki na aura min ita shine dan ki kasheta...! How could you Maami... How could you do this to me...! I love Umaima..! I love her with all my heart and soul... Like I’ve never loved someone before... She’s my life Maami... How could you think of taking her away from me...! Just how..!!” Ya k’arashe cikin tsananin d’aga murya yana mai jijjiga Giwa dake tsaye gabansa tana hawaye....
Lokaci guda Jamal yaci gaba da fad’in “I’ve done everything for you... I’ve become a Criminal duk saboda Ke da k’ok’arin miki biyayya dan cikon burinki... Nayi fyad’ewa k’anan ‘yan mata sunfi a k’irga duk sabida ke... Wad’annan duk basu isheki ba sai kin d’auke mi mace d’aya tak da nake so...! Maami how could you do this to me.. Answer me Giwa...!!” Ya k’arashe jijiyoyin jikinsa na kuma mimmik’ewa...
Cikin kuka Giwa Ke furta “Komai sabida ku nakeyi Jamal, ka yarda dani I’m doing all this for you... Wllhi sabida kai da ‘yan uwanka nake komai...!”
“Shut up..! Just shut up, I’m tired of listening to all this...! You know, I should never have obeyed you from the very beginning... Duk abubuwan da kike shiryawa no one ever works... Maiyasa hakan bai isheki ishara ba... You’re the reason why our family is going through all this... You tormented Fu’ad, Kin haukatasa, kin raba Yazeed da family d’insa... Kin hana Ya Mahmood samun farin cikinsa... I know you’re behind all that I listed.... And now the only person da ta rage a rayuwata kina nema ki d’auke min ita...! Wllhi kinji na rantse bazan barki ki aikata hakan ba... I’m leaving this place together with my wife.! Bazan tsaya cikin Masarautar nan ba and go down with you... Zan d’auki matata muyi nesa da Masarautar nan and start a fresh...!”
Yana ida fad’in haka yasa kai ya fice... Giwa na kiransa inaaa ko tsayawa baiba balle ya saurareta...
**
Ganin ta rikice gaba d’aya yasa Jamal dafe crutches d’insa ya mik’e yana furta “Alright fine... Ni zanje na gane miki Maamin na kuma tabbatar miki she’s fine... Amma sai kinmin alk’awarin zaki jirani a nan dan bamu gama tattaunawa ba, zaki bani full name d’in likitan nan da garin da yake zama da duk wani information da kika sani akansa... So Kimin alk’awarin zaki jirani naje na dawo..!”
Tai saurin jinjina kai tace “I promise zan jiraka...!” Daga ganin yanda tai maganar zaka fahimci alla alla take ya bar kusa da ita....
Jamal yana ficewa Muhibbah Ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali... Saida Ta Ta bata ya fice kana tasa kai Ta shige cikin parlorn...
Umaima na ganinta ta mik’e tsaye cikin tsananin tsoro tana nunata da ‘yar yatsa take fad’in “You..!!”
**
A can asibiti wajen Fu’ad kuwa Mahmood na isowa likitan ya taresa da batun, damuwa kwance saman fuskarsa yake furta “Dr are you sure Fu’ad yayi magana kuma sunana yake Ta ambato..?!”
Dr ya jinjina kai yace “I’m his psychiatrist, kuma dani dashi mukai magana, I can assure you jikin Fu’ad da sauk’i sosai... Yayi magana yace a kirawo masa kai kai kad’ai yake son maganada shiyasa bamu kirawo kowa a family d’in ba kaman yanda ya buk’ata muka kiraka...! Za’a shigo dashi in a bit...!”
Mahmood ya jinjina kai a hankali tausayin d’an uwan nasa na kuma lullub’esa... Daidai nan kuwa aka shigo da Fu’ad sanye cikin Farin tufafi kaman yanda majinyatan Ke sakawa, nurse d’in da ya shigo dashi na rik’edashi... Mahmood na ganinsa ya mik’e da sauri yana duban yanda Fu’ad d’in ya koma, kodashike yanzu jikin nasa da kyaun gani akan kwanakin baya... Babu tsananin rama irin na kwanakin baya, sai duhu kawai da yayi, harta labb’ansa da tafukan hannayensa duk sunyi duhu wanda bazai wuce side effect na strong magunguna da allurai da yake sha ba..!
Da murmushi saman fuskar Mahmood d’in ya k’araso garesa ya rik’o hannayensa... Fu’ad na d’ago idanu ya dubi Mahmood sai ya fashe da kuka... Lokaci guda ya rungume d’an uwan nasa yana kuka sosai....
Jikin Mahmood yai matuk’ar yin sanyi, rungume Fu’ad d’in shima yayi yana furta “Is okay Fu’ad..! I’m here now..! Kayi shiru kaji...!”
Cikin kuka Fu’ad ke furta “Yaya..! Yaya...!! I’m sorry Yaya...! I’m sorry please firgive me...! I’m sorry I’m sorry I’m sorry...!” Gaba d’aya sai kuma kaman ya dad’a rikicewa dan abinda yake iya fad’i kad’ai kenan....
Mahmood yaci gaba da bubbuga bayansa yana furta “Ya isa haka Fu’ad... Kayi shiru haka nan kaji..!”
Fu’ad yaci gaba da kuka yana girgiza kai yake furta “No..No Yaya..! I’m a criminal..! I’m a criminal... I need to turn myself in...! I don’t belong here Yaya.. Tell them I belong to prison, I need to pay for my crimes..! Yaya naji sauk’i I can turn myself in now.. Mu gudu Yaya, kar mu tsaya a nan, muje ka kaini police station, I need to give my statement... Muyi sauri mu gudu daga wajen nan kar su kuma kulleni...!”
Yanda yake maganar yana zaro idanu yasa jikin Mahmood yin sanyi, da alama dai lafiya bata samu ba...
Mahmood ya rik’esa sosai yana furta “Ya isa haka Fu’ad... You’re not well, magunguna suke baka a nan ba cutar dakai suke ba...!”
Fu’ad yaja hawaye yake girgiza kai yana furta “No Yaya... Kar ka yarda dasu, wllhi ni d’an ta’addane... Dukanmu UKU ‘yan ta’adda ne... Ni Yazeed da kuma Jamal... Even our Mother itama ‘yar ta’addace... We’re all bunch of criminals..!”
Izuwa lokacin Mahmood ya kuma tabbatarwa haukan Fu’ad yakai wani mataki tunda har zai ambaci mahaifiyarsa da sunan ‘yart’adda...
**
A nan parlorn Jamal kuwa girgiza kai Umaima taci gaba da yi tana mai furta “Wllhi idan baki fice ba zan miki ihu macuciya azzaluma kawai.. Kin cuceni kin yaudareni, kinyi amfani dani ki cutar da ahalina..! How could you do this to me...! Tsakanina dake babu komai face alkhairi amma kika zab’i ki cutar dani... Why..? Maiyasa.??!!” Ta k’arashe cikin tsananin kuka...
Muhibbah na girgiza kai yake furta “Duk abinda kika fad’i gaskiya ne... I tricked you, I deceived you... I used you... But idan kikaji dalilaina zaki fahimceni Umaima... Please hear me out first... Kinsaurareni dan Allah..!”
Umaima Ta katseta da fad’in “You’ve got some nerve..! You really have no shame..! Bayan duk abinda kikayi har kinada k’warin gwiwan had’a idanu dani kice zakimin bayani... Mutanen nan da kika zalunta they’re my family.. They’re my everything... I owe them my life... How could you use me to destroy them... How could someone be so ungrateful...!” Kuka ya hanata ci gaba da magana...
Hawaye na zubowa daga idanun Muhibbah take furta “Kafin na rok’eki ki bani dama nayi miki bayani... Inaso ki bani dama na kub’utar dake daga mutanen da kike zaton ahalinki ne... Inaso ki bani dama na kub’utar dake daga mijin da kike zaton you’re safe around him...! Ki bani dama na kub’utar dake daga auren da kike tunanin an ginasa ne kan Soyayya..! Umaima your life is in great danger.. these people are planning to have you killed... Burinsu shine idan Jamal ya kusanceki Su halak’aki, suyi tsafi dake... Domin su d’in bak’ak’en matsafa ne..! Dik yanda za’ayi kiyi gaggawan ficewa daga gidan nan kafin su cimma burinsu akanki... Umaima babu lokaci, kiyi gaggawan b’arin Masarautar nan...!”
Da tsananin mamaki Umaima Ke dubanta sai kuma tace “Oh ta nan kika b’ullo... Shin ke wace irin azzaluma ce mai sak’a alkhairi da sharri... Shin ke...!”
Batakai aya ba Muhibbah Ta katseta da fad’in “Ki kirani da duk sunan da ya kwanta miki... Amma ki sani ba k’arya nake miki ba... Wad’annan mutanen ba mutanen k’warai bane kaman yanda kike zato... Wad’annan mutanen ruined my life, they destroyed my family... They abused me... Your husband is one of them... Umaima your husband is a rapist, a heartless being...! A criminal who deserve to rot in jail..!”
Cikin wane irin kuka Umaima ta toshe kunnuwanta tana mai furta “Just shut up..! You’re lying... You’re a liar... How could you expect me to believe someone like you... After all the lies you told me... After how you tricked and used me..! How could you expect me to believe a fraud like you..!!”
Cikin tsananin huci Muhibbah ta k’araso ta damk’e arms d’in Umaima dake tsananin kuka tana mai jijjigata take furtawa cikin tsananin karaji itama hawayen ne Ke zubo mata “I’m telling you the truth..! You need to believe me..! This is nothing but the truth..! Mijinki shi ya b’oye Masoyinki na asali Ja’afar k’ark’ashin bak’in kurkuku a ciki masarautar nan...! Jafar didn’t leave you, Jafar bai gujeki ba Umaima Jamal shine ya b’oyesa tsawon shekara guda dan ya raba tsakaninku..!”
Izuwa lokacin sosai jikin Umaima ya d’auki rawa... Tana girgiza kai take furta “No Ja’afar yamin sallama da kansa cewa ya tafi ya bar Masarautar nan... Maiyasa zaki k’alawa Jamal alhakin tafiyar Ja’afar..! What have I ever done to you to make you destroy my life like this..! Mai na miki da tsanani Muhibbah...?!”
Huci Muhibbah take tana dubanta, lokaci guda take furta “Kinaso ki gani da idanunki....! Kinaso kisan mijinki wane irin mutum ne... Zan nuna miki ko shid’in Wanene.... Watak’ila ki yarda..!!” Daga haka bata kuma tsayawa sauraren kukan Umaima ba Ta finciko hannunta suka nufi matakalan benen da zai kaisu d’akin Jamal d’in...
**
Jamal da ya sinkayi tattaunawar Giwa da Jakadiya ba tareda saninsu ba, a hargitse ya shigo cikin d’akin hawaye na zubo masa...
Daidai gaban Giwa ya isa ya tsaya yana wane irin huci yake furta “Kar kiyi tunanin min k’arya dan na riga naji komai..!! Is it true kashe Umaima zakiyi...? Dalilinki na aura min ita shine dan ki kasheta...! How could you Maami... How could you do this to me...! I love Umaima..! I love her with all my heart and soul... Like I’ve never loved someone before... She’s my life Maami... How could you think of taking her away from me...! Just how..!!” Ya k’arashe cikin tsananin d’aga murya yana mai jijjiga Giwa dake tsaye gabansa tana hawaye....
Lokaci guda Jamal yaci gaba da fad’in “I’ve done everything for you... I’ve become a Criminal duk saboda Ke da k’ok’arin miki biyayya dan cikon burinki... Nayi fyad’ewa k’anan ‘yan mata sunfi a k’irga duk sabida ke... Wad’annan duk basu isheki ba sai kin d’auke mi mace d’aya tak da nake so...! Maami how could you do this to me.. Answer me Giwa...!!” Ya k’arashe jijiyoyin jikinsa na kuma mimmik’ewa...
Cikin kuka Giwa Ke furta “Komai sabida ku nakeyi Jamal, ka yarda dani I’m doing all this for you... Wllhi sabida kai da ‘yan uwanka nake komai...!”
“Shut up..! Just shut up, I’m tired of listening to all this...! You know, I should never have obeyed you from the very beginning... Duk abubuwan da kike shiryawa no one ever works... Maiyasa hakan bai isheki ishara ba... You’re the reason why our family is going through all this... You tormented Fu’ad, Kin haukatasa, kin raba Yazeed da family d’insa... Kin hana Ya Mahmood samun farin cikinsa... I know you’re behind all that I listed.... And now the only person da ta rage a rayuwata kina nema ki d’auke min ita...! Wllhi kinji na rantse bazan barki ki aikata hakan ba... I’m leaving this place together with my wife.! Bazan tsaya cikin Masarautar nan ba and go down with you... Zan d’auki matata muyi nesa da Masarautar nan and start a fresh...!”
Yana ida fad’in haka yasa kai ya fice... Giwa na kiransa inaaa ko tsayawa baiba balle ya saurareta...
**