Sashe 15
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jamal ya dubi Fu’ad da ya b’ata shiru tamkar bashi a wajen kana yaci gaba da fad’in “You can’t go on like this Fu’ad, you need to put an end to this... idan hakan yaci gaba da faruwa Ina mai tabbatar maka zamu maidaka yanda ka fito ne....!” Yai maganar Cikin zafin rai...
Sai lokacin Fu’ad ya d’ago yana dubansa kana ya soma girgiza kai yana fad’in “No, no Jamal... You know I can’t go back to that place..” Baikai aya ba Yazeed dake kishingid’e daga tsakiya irin yanda masu sarauta keyi, cikeda izza yake jefa gyad’ar kwalba a bakinsa, ya katsesa da fad’in “Of course zaka koma, dear brother... So kake ka dinga jifanmu da abin kunya kana dawowa cikin Fada high, kana amai kana hauka gaban kowa bayi da sauransu...If you can’t control yourself, wllhi kaji na rantse ni da kaina zan mayar dakai....!”
Fu’ad ya waigo yana d’an dubansa kana yasa tafukan hannayensa biyu ya shafe fuskarsa, lokaci guda ya d’an murmusa kana yace “Wait..? What are you two afraid of... You don’t want Yaya to find out.. Right..?”
“Shut the hell up Fu’ad...!!” Jamal ya katse sa da fad’in haka kana yaci gaba da fad’in “Idan maganan nan ya fito fili, we are not going to lose only our Family and our power...Harta gidan nan sai mun rasa, So you better shut your mouth, and stop living in the past..!”
Yazeed dake ci gaba da jefa gyad’arsa a baki kaman bashi a wajen K’uri yaima waje guda yanda suke k’arasowa... Tin daga k’afafunta yake dubanta har zuwa fuskarta.... Dik maganan da Jamal keyi baima saurarensa har saida Jamal d’in ya kaikaito yana duban abinda ya d’auke hankalin Yazeed, Fu’ad dake dubansu su duka biyun waigowa shima yai yana duban abinda suke kallo.....
SameenaAleeyou📚
[6/1, 7:13 PM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*011*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Zuciyarta taci gaba da bugawa da sauri da sauri tamkar zata b’alle daga cikin k’irjinta ta fito waje... Koda bata d’ago ta dubesu ba tayi imani ita suke kallo, ji tai k’afafunta na k’ok’arin sark’ewa, Ta soma ganin hanya duru duru, ita dai kawai jefa k’afafunta take... Shin ta yaya ma bazata tsinci kanta cikin wannan yanayi ba bayan yau d’in tayi arangama da mutanen da suka zama jigo wajen tarwasta rayuwarta, ahalinta da dik wani Farin cikin data baro a baya.... Tana jin yanda Umaima Ke karanto mata cewa wancan wajen hutu da yaran sarki Ke ciki nasu ne su kad’ai babu wani wanda Ke shiga cikin ‘yar bukkan nan kaf Fada face ahalin Sarki AbdulJabbar... Umaima taci gaba da fad’in “K’warjininsu ya cika wajen...Tabbas Ubangiji ya lullub’e Sarki AbdulJabbar da rahama da ya azirtasa da zaratan yara maza masu kyau irin wad’annan wanda zasu zama magadan wannan Masarautar... Mahmood shine babba cikinsu mai kimanin shekaru 46, lokacin da Giwa ta haifesa a yanda naji tarihi ansha bikukuna da shagali a wannan Masarautar kasancewarsa babban d’ah ga Sarki AbdulJabbar... Bayan ta haifesa ta jima bata kuma haihuwa ba dan saida tai shekaru a k’alla goma kana ta haifo Yazeed, d’ah na biyu a Masarautar nan mai kimanin shekaru 36, daga shi sai Jamaluddeen d’ah na uku mai kimanin shekaru 32 sannan d’an autan Yarimomin Fu’ad mai kimanin shekaru 28... Wad’annan sune ‘Ya’yan Sarki AbdulJabbar mai rasuwa...” Ta k’arashe murmushi kwance saman fuskarta...
Batasan ya akai ba saiji tai bakinta ya bud’e yana furta “Tabbas Giwa ta haifo yara, cikinsu akwai Maciji, akwai Rak’umin dawa, akwai Kunama, Sannan akwai bushiya mai lullub’e da k’aya...Saidai kashhh, bata haifo Sarkin Dawa ba...!!” Tai maganar cikin wane irin yanayi da dik wandake dubanta zai iya firgita...
Da mamaki Umaima Ke dubanta kana tace “Mai kikace..?!”
Muhibbah tai k’ok’arin saita kanta kana ta d’an rausayar da idanu “Aw nace wani abu ne...?! Sorry that was nothing... Wani tunanin na daban nake...!” Ta k’arashe kyakkyawan murmushi saman fuskarta...
Umaima ta d’an murmusa kana tace “I’m used to it by now, Allah yai maki baiwa da tsara kalamai saman harshe... zakiyi kyau da zama matar Saraki....”
Ta murmusa kad’an kana tace “Mai mulki sai mulki, Talaka sai talaka, Mai arziki sai mai arziki...Haka rayuwar Ta koma k’awarya tabi k’warya... Ko ba haka bane...?” Ta k’arashe da alaman tambaya..
A hankali Umaima ta jinjina kai kana tace “Tabbas ga babban misali akaina, kaman yanda kikai magana haka Jafar Ke fad’a min... Alak’armu dashi sam bazai d’ore ba, kuma hakance ta kasance...!”
Muhibbah ta jinjina kai kana tace “Nan kuma Ina mukazo...?”
Umaima ta saita kanta “Nan shine sashen Ya Yazeed da matarsa Gimbiya Zuhra, zamu shiga ku gaisa...!”
Ta jinjina mata kai sanda suke shiga gate d’in sashen.... Tangamemen sashe ne mai ji da kyau da kuma tsari... A hankali take k’arewa sashen kallo har idanunta suka sauk’a zuwa parking lots, yanda hanshak’an motoci na alfarma Ke jere cikinsu ko wacce mota d’auk take da plate number mai sunan *Prince Zeed* hankalinta yafi karkata kan wata Jeep k’irar Ford, take hotunan abubuwan da Ta gani daren jiya suka shiga dawo mata, tabbas wannan motar ta gani ya shigo cikin Masarautar a daren jiya, nan kuma tunanin Rahima yazo zuciyarta... Kai tsaye bazatace itace ta gani ta shige sashen da Umaima ta ambata da sunan na Aunty Zeenat ba, toh amma mai yakai motarta k’ofar Bayi..? Sannan Maiyasa Ta razana sanda ta gansu...? Could it be Yazeed da Rahima ne jiya suka dawo Masarautar cikin dare..? Idan kuwa har haka d’in ne da gaske zatafi kowa Farin ciki... ! Ta saki murmushi mai cikeda ma’anoni tana ayyana abubuwa da dama cikin zuciyarta, zatai k’ok’ari Ta gano bakin zaran komai cikin gaggawa... Allah sa hasashenta ya tabbata haka d’in domin kaw wannan ba k’aramin gudumawa zai baiwa mission d’inta ba... A haka suka nufi cikin gidan
**
A b’angarensu Yazeed kaw K’uri sukai masu har saida yaga yanda suka shige Wato sashensa, saida ya tabbata sashensa yaga sun shige kana ya jefa gyad’a k’wara d’aya a bakinsa had’ida furta “Bingo..!!” Yai maganar yana mai sakin shu’umin murmushin nan nasa...
Jamal ya furta “Wacece ita...?”
Fu’ad da ya kasa janye idanunsa ya furta “She’s... Beautiful...!”
Juyowa Jamal yai yana duban Yazeed dake ci gaba da jefa gyad’arsa a baki yanai masu wane irin tauna mai cikeda kasala da izza ya had’e rai kaman bashi bane ya gama murmushi yana furta Bingo... D’an girgiza kansa yai dan yasan wanene Yazeed ya kuma San mai yake nufi da ya furta Bingo.. Wato tama fad’a sashensa da kanta...Lokaci guda Jamal ya d’anyi gyaran murya kana yace “Probably ‘yar uwar Maami ce tinda gata tareda Umaima...”
Fu’ad yace “But how comes bamu tab’a saninta ba...?”
Jamal yace “Must you know everyone.. .”
“No, naga dai tanada kyau ne... Ya kamata ace mun santa...” Ya k’arashe yan gutsiran apple da yaketa faman juyawa a hannunsa...
Jamal ya d’an murmusa da gefen baki kana yace “But fuskarta ya min kaman na tab’a sanin mai irinta wani waje...”
Katsesu Yazeed yai da fad’in “Cut it out you two, dik wannan yaba kyaunta da maganan da kuke none of you, babu d’aya daga cikin ku da yakeda courage d’in fad’i a gabanta... Let’s start with you vet Dr Jamal... Kai yaushe ma ka fara son mata..? Koda wasa ban tab’a jin kayi zancen mace ba, saidai ka k’are da duba lafiyar dabbobi...And you Fu’ad...” Yai murmushi mai cikeda k’asaita kana yace “Babu macen gaske wacce ta amsa sunanta mace da zata kula mahaukaci irinka dikda kuwa sanin cewa kai d’in jinin sarauta ne, kai inaga saidai a k’are a cikin kuyangin gidan nan a aura maka guda d’aya... Tarihi ya maimaita kansa kaman yanda Yayanka ya auri ‘Yantacciyar baiwa....So ku dena b’ata lokacinku ku already...!”
Murmushi da gefen baki Jamal keyi kana yace “Well, kar kayi gaggawa dear brother... Duk duniyar nan mutum d’aya ne tak yasan Ko ni wane irin mutum ne... But idan haka ka d’auka then be it...After all, banida lokacin mata kaman yanda kace...!” Ya k’arashe murmushin saman fuskarsa....
Fu’ad da kalaman Yazeed sukai matuk’ar masa zafi, jinjina kai yai kana yace “Kana tinanin kai kad’aine Yariman da mata Ke rububi Prince Yazeed, well let me remind idan ka mance...Babu abu guda da kake tak’ama dashi wanda ni Fu’ad banida shi a fuskar halitta... Kwalin karatu da kake tak’ama dashi zan iya komawa makaranta a yanzu don bai k’ure min ba, I’m still young.. I can still make it...!” Ya k’arashe yana sakin fuci a hankali...
Gira d’aya a sama Yazeed ke dubansa kana ya murmusa da gefen baki yana mai jefa gyad’arsa a baki lokaci guda yaci gaba da furta “Well, yanda muka banbanta ni bani bane zanbi matan su suke bina su suke kawo kansu gareni... Just like yarinyar da yanzu kuka gama sunbatu akanta, kuna gani dai akan idanunku ta shige b’angarena.. Kuma kaman yanda ta shige haka sauran matan suka kawo kansu... Yarima Yazeed baiga macen da takai shi ya nemeta ba saidai Ta kawo kanta har yanda yake...!” Ya k’arashe yana karkad’a k’afa daga kishingid’e cikeda izza...
Fu’ad ya kuma fuzar da fuci a hankali yana k’ok’arin mik’ewa Daga wajen Yazeed ya katsesa da fad’in “But still, zan baka chance idan har kana sonta... I challenge you to win her heart first... Zaka iya...?!” Ya k’arashe yana mai d’aga gira guda sama had’ida tsare Fu’ad da idanu...
Fu’ad yai tsaye yana dubansa tamkar bazai ce komai ba yayinda Jamal ma ya zuba masu idanu....
Yazeed yaci gaba da murmusawa yana mai furta “Jeka abinka and keep on doing drugs, that’s what suits you after all....!”
Fu’ad bai iya furta komai ba sai zuciyarsa dake ci gaba da bugu, har yaushe Yazeed zai daina d’aukansa useless mutum maras amfani, har yaushe zai daina jifansa da muggan kalamai.... Yai tsaye yana sakin huci yana duban Yazeed...
Jamal ya d’anyi gyaran murya kana yace “Fu’ad jeka abinka... Jeka ka soma shirin taron da za’ai anjima... Gani nan biyeda Kai...”
Fu’ad ya girgiza kai alamun a’a... Kana ya mik’awa Yazeed hannu alamun masabaha yace “Challenge accepted... Prince Yazeed AbdulJabbar...!”
Sai lokacin Fu’ad ya d’ago yana dubansa kana ya soma girgiza kai yana fad’in “No, no Jamal... You know I can’t go back to that place..” Baikai aya ba Yazeed dake kishingid’e daga tsakiya irin yanda masu sarauta keyi, cikeda izza yake jefa gyad’ar kwalba a bakinsa, ya katsesa da fad’in “Of course zaka koma, dear brother... So kake ka dinga jifanmu da abin kunya kana dawowa cikin Fada high, kana amai kana hauka gaban kowa bayi da sauransu...If you can’t control yourself, wllhi kaji na rantse ni da kaina zan mayar dakai....!”
Fu’ad ya waigo yana d’an dubansa kana yasa tafukan hannayensa biyu ya shafe fuskarsa, lokaci guda ya d’an murmusa kana yace “Wait..? What are you two afraid of... You don’t want Yaya to find out.. Right..?”
“Shut the hell up Fu’ad...!!” Jamal ya katse sa da fad’in haka kana yaci gaba da fad’in “Idan maganan nan ya fito fili, we are not going to lose only our Family and our power...Harta gidan nan sai mun rasa, So you better shut your mouth, and stop living in the past..!”
Yazeed dake ci gaba da jefa gyad’arsa a baki kaman bashi a wajen K’uri yaima waje guda yanda suke k’arasowa... Tin daga k’afafunta yake dubanta har zuwa fuskarta.... Dik maganan da Jamal keyi baima saurarensa har saida Jamal d’in ya kaikaito yana duban abinda ya d’auke hankalin Yazeed, Fu’ad dake dubansu su duka biyun waigowa shima yai yana duban abinda suke kallo.....
SameenaAleeyou📚
[6/1, 7:13 PM] +234 703 453 9908: *MUHIBBAH*
*011*
*©️Sameena Aleeyou...✍🏽*
Zuciyarta taci gaba da bugawa da sauri da sauri tamkar zata b’alle daga cikin k’irjinta ta fito waje... Koda bata d’ago ta dubesu ba tayi imani ita suke kallo, ji tai k’afafunta na k’ok’arin sark’ewa, Ta soma ganin hanya duru duru, ita dai kawai jefa k’afafunta take... Shin ta yaya ma bazata tsinci kanta cikin wannan yanayi ba bayan yau d’in tayi arangama da mutanen da suka zama jigo wajen tarwasta rayuwarta, ahalinta da dik wani Farin cikin data baro a baya.... Tana jin yanda Umaima Ke karanto mata cewa wancan wajen hutu da yaran sarki Ke ciki nasu ne su kad’ai babu wani wanda Ke shiga cikin ‘yar bukkan nan kaf Fada face ahalin Sarki AbdulJabbar... Umaima taci gaba da fad’in “K’warjininsu ya cika wajen...Tabbas Ubangiji ya lullub’e Sarki AbdulJabbar da rahama da ya azirtasa da zaratan yara maza masu kyau irin wad’annan wanda zasu zama magadan wannan Masarautar... Mahmood shine babba cikinsu mai kimanin shekaru 46, lokacin da Giwa ta haifesa a yanda naji tarihi ansha bikukuna da shagali a wannan Masarautar kasancewarsa babban d’ah ga Sarki AbdulJabbar... Bayan ta haifesa ta jima bata kuma haihuwa ba dan saida tai shekaru a k’alla goma kana ta haifo Yazeed, d’ah na biyu a Masarautar nan mai kimanin shekaru 36, daga shi sai Jamaluddeen d’ah na uku mai kimanin shekaru 32 sannan d’an autan Yarimomin Fu’ad mai kimanin shekaru 28... Wad’annan sune ‘Ya’yan Sarki AbdulJabbar mai rasuwa...” Ta k’arashe murmushi kwance saman fuskarta...
Batasan ya akai ba saiji tai bakinta ya bud’e yana furta “Tabbas Giwa ta haifo yara, cikinsu akwai Maciji, akwai Rak’umin dawa, akwai Kunama, Sannan akwai bushiya mai lullub’e da k’aya...Saidai kashhh, bata haifo Sarkin Dawa ba...!!” Tai maganar cikin wane irin yanayi da dik wandake dubanta zai iya firgita...
Da mamaki Umaima Ke dubanta kana tace “Mai kikace..?!”
Muhibbah tai k’ok’arin saita kanta kana ta d’an rausayar da idanu “Aw nace wani abu ne...?! Sorry that was nothing... Wani tunanin na daban nake...!” Ta k’arashe kyakkyawan murmushi saman fuskarta...
Umaima ta d’an murmusa kana tace “I’m used to it by now, Allah yai maki baiwa da tsara kalamai saman harshe... zakiyi kyau da zama matar Saraki....”
Ta murmusa kad’an kana tace “Mai mulki sai mulki, Talaka sai talaka, Mai arziki sai mai arziki...Haka rayuwar Ta koma k’awarya tabi k’warya... Ko ba haka bane...?” Ta k’arashe da alaman tambaya..
A hankali Umaima ta jinjina kai kana tace “Tabbas ga babban misali akaina, kaman yanda kikai magana haka Jafar Ke fad’a min... Alak’armu dashi sam bazai d’ore ba, kuma hakance ta kasance...!”
Muhibbah ta jinjina kai kana tace “Nan kuma Ina mukazo...?”
Umaima ta saita kanta “Nan shine sashen Ya Yazeed da matarsa Gimbiya Zuhra, zamu shiga ku gaisa...!”
Ta jinjina mata kai sanda suke shiga gate d’in sashen.... Tangamemen sashe ne mai ji da kyau da kuma tsari... A hankali take k’arewa sashen kallo har idanunta suka sauk’a zuwa parking lots, yanda hanshak’an motoci na alfarma Ke jere cikinsu ko wacce mota d’auk take da plate number mai sunan *Prince Zeed* hankalinta yafi karkata kan wata Jeep k’irar Ford, take hotunan abubuwan da Ta gani daren jiya suka shiga dawo mata, tabbas wannan motar ta gani ya shigo cikin Masarautar a daren jiya, nan kuma tunanin Rahima yazo zuciyarta... Kai tsaye bazatace itace ta gani ta shige sashen da Umaima ta ambata da sunan na Aunty Zeenat ba, toh amma mai yakai motarta k’ofar Bayi..? Sannan Maiyasa Ta razana sanda ta gansu...? Could it be Yazeed da Rahima ne jiya suka dawo Masarautar cikin dare..? Idan kuwa har haka d’in ne da gaske zatafi kowa Farin ciki... ! Ta saki murmushi mai cikeda ma’anoni tana ayyana abubuwa da dama cikin zuciyarta, zatai k’ok’ari Ta gano bakin zaran komai cikin gaggawa... Allah sa hasashenta ya tabbata haka d’in domin kaw wannan ba k’aramin gudumawa zai baiwa mission d’inta ba... A haka suka nufi cikin gidan
**
A b’angarensu Yazeed kaw K’uri sukai masu har saida yaga yanda suka shige Wato sashensa, saida ya tabbata sashensa yaga sun shige kana ya jefa gyad’a k’wara d’aya a bakinsa had’ida furta “Bingo..!!” Yai maganar yana mai sakin shu’umin murmushin nan nasa...
Jamal ya furta “Wacece ita...?”
Fu’ad da ya kasa janye idanunsa ya furta “She’s... Beautiful...!”
Juyowa Jamal yai yana duban Yazeed dake ci gaba da jefa gyad’arsa a baki yanai masu wane irin tauna mai cikeda kasala da izza ya had’e rai kaman bashi bane ya gama murmushi yana furta Bingo... D’an girgiza kansa yai dan yasan wanene Yazeed ya kuma San mai yake nufi da ya furta Bingo.. Wato tama fad’a sashensa da kanta...Lokaci guda Jamal ya d’anyi gyaran murya kana yace “Probably ‘yar uwar Maami ce tinda gata tareda Umaima...”
Fu’ad yace “But how comes bamu tab’a saninta ba...?”
Jamal yace “Must you know everyone.. .”
“No, naga dai tanada kyau ne... Ya kamata ace mun santa...” Ya k’arashe yan gutsiran apple da yaketa faman juyawa a hannunsa...
Jamal ya d’an murmusa da gefen baki kana yace “But fuskarta ya min kaman na tab’a sanin mai irinta wani waje...”
Katsesu Yazeed yai da fad’in “Cut it out you two, dik wannan yaba kyaunta da maganan da kuke none of you, babu d’aya daga cikin ku da yakeda courage d’in fad’i a gabanta... Let’s start with you vet Dr Jamal... Kai yaushe ma ka fara son mata..? Koda wasa ban tab’a jin kayi zancen mace ba, saidai ka k’are da duba lafiyar dabbobi...And you Fu’ad...” Yai murmushi mai cikeda k’asaita kana yace “Babu macen gaske wacce ta amsa sunanta mace da zata kula mahaukaci irinka dikda kuwa sanin cewa kai d’in jinin sarauta ne, kai inaga saidai a k’are a cikin kuyangin gidan nan a aura maka guda d’aya... Tarihi ya maimaita kansa kaman yanda Yayanka ya auri ‘Yantacciyar baiwa....So ku dena b’ata lokacinku ku already...!”
Murmushi da gefen baki Jamal keyi kana yace “Well, kar kayi gaggawa dear brother... Duk duniyar nan mutum d’aya ne tak yasan Ko ni wane irin mutum ne... But idan haka ka d’auka then be it...After all, banida lokacin mata kaman yanda kace...!” Ya k’arashe murmushin saman fuskarsa....
Fu’ad da kalaman Yazeed sukai matuk’ar masa zafi, jinjina kai yai kana yace “Kana tinanin kai kad’aine Yariman da mata Ke rububi Prince Yazeed, well let me remind idan ka mance...Babu abu guda da kake tak’ama dashi wanda ni Fu’ad banida shi a fuskar halitta... Kwalin karatu da kake tak’ama dashi zan iya komawa makaranta a yanzu don bai k’ure min ba, I’m still young.. I can still make it...!” Ya k’arashe yana sakin fuci a hankali...
Gira d’aya a sama Yazeed ke dubansa kana ya murmusa da gefen baki yana mai jefa gyad’arsa a baki lokaci guda yaci gaba da furta “Well, yanda muka banbanta ni bani bane zanbi matan su suke bina su suke kawo kansu gareni... Just like yarinyar da yanzu kuka gama sunbatu akanta, kuna gani dai akan idanunku ta shige b’angarena.. Kuma kaman yanda ta shige haka sauran matan suka kawo kansu... Yarima Yazeed baiga macen da takai shi ya nemeta ba saidai Ta kawo kanta har yanda yake...!” Ya k’arashe yana karkad’a k’afa daga kishingid’e cikeda izza...
Fu’ad ya kuma fuzar da fuci a hankali yana k’ok’arin mik’ewa Daga wajen Yazeed ya katsesa da fad’in “But still, zan baka chance idan har kana sonta... I challenge you to win her heart first... Zaka iya...?!” Ya k’arashe yana mai d’aga gira guda sama had’ida tsare Fu’ad da idanu...
Fu’ad yai tsaye yana dubansa tamkar bazai ce komai ba yayinda Jamal ma ya zuba masu idanu....
Yazeed yaci gaba da murmusawa yana mai furta “Jeka abinka and keep on doing drugs, that’s what suits you after all....!”
Fu’ad bai iya furta komai ba sai zuciyarsa dake ci gaba da bugu, har yaushe Yazeed zai daina d’aukansa useless mutum maras amfani, har yaushe zai daina jifansa da muggan kalamai.... Yai tsaye yana sakin huci yana duban Yazeed...
Jamal ya d’anyi gyaran murya kana yace “Fu’ad jeka abinka... Jeka ka soma shirin taron da za’ai anjima... Gani nan biyeda Kai...”
Fu’ad ya girgiza kai alamun a’a... Kana ya mik’awa Yazeed hannu alamun masabaha yace “Challenge accepted... Prince Yazeed AbdulJabbar...!”